Sashe 67
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Nunata tayi dayatsa fuska ahade tace ke nasha gayamiki idan ina magana da ubanki kidaina sakamun kazamun bakinki kinji ko ...
dariya khadeeja tayi tana kallon jamilu cikin muryan maza tace to ai gyatumin naki ne mayen kudi tunda har ya iya sace makudan kudi irin wannan kuma yacinyesu lokaci guda har biya yagagaresa sannan ta Inda aka hau tanan ake sauka tunda a company yasaci kudin to acen zaimayardasu ba akofar gidanku ba
Daure fuska jamilu yayi cike dajin zafin maganrsa yace kaikuma waye
Shiga gabansa tayi tana babbankarewa tace PA dintane ni koda magana ne
karban jakan asma'u tayi tana murmushi tace kawonan kasan shi mugu ba'abarinsa damakami rabasu ake saboda tsaro sannan
karaso dap da uncle jamilu tatsaya fuska ahade cikin murya mai kaman rada tace this is just the beginning uncle...... Kai kafara wasan amma nice zankareshi ...tana kainan tamaida bakin sunglasses dinta tawuce tana wurgama khadeeja jakar kudin cak tacabeta tana murmushi takarbi jus din hannun jamilu tana fadin awannan shekarun naka shan abu maizaki its not good for your health.... kanemi jikeken maganin gargajiya ...saboda daga yanzu sukadaine zasu iya taimakama
tana kainan tawuce kusan aysha tana shafo cikinta da yar yatsa tace you are the next babyyyyyy
zaro ido tayi tana dafe cikinta amma takasa magana
se binsu dakallo sukayi baki bude har suka shiga mota sukabar gidan sannan aysha tajuyo tana kallon jamilu tace dady kaji meyace kuwa
tsaki jamilu yayi batare dayayi magana ba yasa kai cikin gidan aysha nabiye dashi abaya har lokacin hannunta nakan cikinta tana mamakin abunda khadeeja tayimata
[24/07, 05:50] Hassan Atk: sarah nazaune acikin sell tasa kai aguywa amma bakuka takeba tunda aka kawota take haka har wannan lokacin
wani officer ne yaleko cikin sell din yace sarah kabir fito kinada visitor kintashi tayi kuma batadago takallesa ba bayanda baiyi da ita ba amma ko kallonsa batayiba har yagaji datsayuwa yakoma wajen bashir dake zaune yana jiran fitowarta yasanardashi yanda sukayi
Cike da damuwa bashir yace yallabai kataimaka kabarni inshiga wurinta wallahi bajimawa zanyiba
"Gaskiya bazan bari kashiga ba ko yanzuma kawai kasada zanyi inbarka kaganta dan yallabai yace idan ba AK ne yazo ko matarsaba kar abar kowa yaganta
Wasu kudi bashir yaciro a alijihu yadamka masa yana fadin gawannan kakara akan nadazu hakuri zakayi kabarni naganta minti biyu yayi yawa please
Dakyar dan sandan ya yarda bashir yawuce ciki seda yabude mashi yashiga sannan yajuya yabasu waje
ahankali yakarasa wurinta yadurkusa da guywowinsa kasa cikin rada yakira sunanta sarah....
saurin dagowa tayi dajajayen idanuwanta tana kallonsa cikin rawar murya tace Bashir....kai...mekake anan
gyara zamansa yayi yana facing dinta yace zuwa nayi kigayamun waye yaturaki office din ahmad jiya
Kauda kai tayi tana daure fuska tace bawanda yaturani yin kaina ne kuma katashi lafita daga nan bana bukatar sake ganin kowa acikinku
Dafata yayi tabige hannunsa cikin daga murya tace nace katashi kafita daganan banason ganinka kuma karka kara zuwa nan
Rikota yayi dakarfi tana kokarin kwacewa amma takasa hartagaji tafada jikinsa tana fashewa dawani irin kuka mai cin rai
kyaleta yayi tacigaba dakukanta seda tayi mai isarta sannan tatashi tana share kwalla kallonta yake cike datausayi cikin sassanyar murya yace sarah please I am begging u kigayamun waye yasa kika saci zanen nan
shiru tayi batace komai ba wasu hawayen nakara gangarowa akan kuncinta haka yazuba mata ido yana kallonta har lokacinsa yakare yafita batare datagayamasa abunda yakeson sani ba
yana fita takuanta awurin tanaci gaba dakukanta har bacci yadauketa
yana barin wurin company yanufa ahasale yawuce office din asma'u bayan yanemi izinin shiga yasa kai cikin office din
Dagowa tayi tana kallonsa damurmushi tace karaso mana bashir
Karasawa yayi yatsaya daga gefe yana kallonta yace ma...dan allah alfarma nazo nema awajanki
"Fadi inji inzan iya...
fuskar tausayi yayi kamar zai fashe dakuka yace ma...kitausayama sarah dan allah kibata dama takarshe natabbata ba dason ranta tasaci zanen nanba tirsasata akayi saboda sata ba halinta bane
tasowa tayi daga kan kujerarta ta iso dap dashi ta tsaya tana murmushi tace bashir are u in love with her ?
kauda kai yayi dakyar ya iya furta no am not ..
"tsoro kake jine?
"tsoron me zanji kawaidai banasonta ne she is just my sister that's all
"Karya kake bashir kana sonta
juyawa yayi yana dafe kai hade da runtse ido yace yes.....ina sonta ...tun tana Karama nake sonta tare muka taso har girmanmu ni inamata kallon masoyiya ita kuma tanamun kallon dan uwa kuma abokinta nayi kokarin sanarda ita amma senafahimci kwata kwata hankalinta baya kaina aranar da tagayamun tana son ahmad mutuwa ne kawai banyiba kasancewar nasan halinta tun tana Karama idan dai taso Abu to bawanda ya isa yacanza mata ra'ayi shiyasa banba kaina wahalaba nahakura da ita amma nakasa cire sonta araina maimakon yaragu sema karuwa dayake aduk lokacinda naganta haka naci gaba da danneshi har zuwa yau danakasa jure ganinta awannan halin.....muryansa ne takarye yasa cigaba damaganarsa se sauke nunfashi yake kamar wanda yayi tsere
zaunawa asma'u tayi kan table dinta tana sauke ajiyar zuciya nadan lokaci sannan tadago tana kallonsa cikin sassanyar murya tace bashir meyasa kake ganin bazaka iya canzama sarah ra'ayi ba ....bakayarda da kankabane ko kuwa sonta ne baiyi karfi azuciyarka ba....aduk lokacinda kasa aranka cewa zaka iya yin abu to zakaga komai yazomaka dasauki ....just believe in your self ...mu mata munada raunin zuciya munfi bukatar asomu fiye da yanda zamu so ...duk son da sarah takema ahmad natabbata naka yafi nata da ace kanuna mata wanann son dakake boyewa datuni tamanta Wanda takema ahmad ....amma har yanzu lokaci baikure ba yanzu nema yakamata ka gwada karfin sonka agareta ....acikin so dayaki bashir this is ur fight u have to do it alone ....kaima namiji ne kamar kowa yanda kowane namiji zaikare wacce yakeso yatsaya mata alokacinda take bukatarsa haka kaima zakayi ....ina tabbatar maka dacewa idan har son gaskiya kake mata to wahalarka bazata tafi abanza ba koda bata soka ba aduk lokacinda katuna kataba mata abunda kowa yakasa yimata zakaji dadi aranka itama kuma bazata taba manta wanann alfarmar ba ...bashir ita zuciya tana son mai kyewtata mata sarah mace ce lokaci kadan zaidaukeka kacanza akalar zuciyarta tadawo kanka ...kaidai kawai kayi komai da kekkyewar niyya
Tunda tafara yake kallonta gaba daya yatattara hankalinsa kanta lokaci guda yaji son sarah nakara tsimashi duk Wanda yayi kokarin dannewa shekaru dayawa yajishi yadawo sabo tamkar yau yafara jinsa nan take yaji wani farin ciki ya lullubesa
Murmushi tayi tana nuna masa hanyar fita tace jeka ...jakayi aiki da guminka katara kudin belinta nikuma namaka alkawarin zan kara maka matsayi tayanda zaizo maka dasauki
Hanyar fita yanufa cike dafarin ciki har yakai kofa yajuyo yana kallonta da murmushi yace thank you ....
Jinjina mishi kai tayi batare datace komai ba yafita daga office din kanta tadaga sama tana maida hawayen fuskarta da murmushi afuskanta tace all the best Bashir
tana nan zaune ahmad da khadeeja suka shigo office din
Zaunawa sukayi suna kallonta ahmad yace aunty deeja tagayamun yanda kukayi gaskiya kinbirgeni
Murmushi tayi takoma kan kujerarta tazauna tana fadin yanzu dai bawannan ba ....zancan cikin aysha shine agabana har yanzu nakasa gane waye wannan mutumin natambayi securities sunce yana yawan zuwa gidan amma seda daddare ....kuma tundaga ranan bai kara zuwaba
ajiyar zuciya ahmad yasauke yana fadin insha allahu zamu ganoshi akwai wani abokina Nasir saurayinta ne zandanyi bincike tahanyarsa inga ko zamu samu wani abu
dariya khadeeja tayi tace kilama shine yayi mata cikin
Daure fuska yayi yana hararanta yace kai wai kamal meyasa kafiya son shiga shigula ne
Goran ruwan dake hannunta tajefamai tana fadin kai wai banace kadaina kirana kamal dinnan ba
dariya sukasa gaba daya sannan sukaci gaba dafiransu se dakyar asma'u takoresu a office din tacigaba da aikinta
Da daddare sarah tana zaune cikin sell ta takure wuri guda ga sauro daya addabeta yunwa kwa ba'amaganarta taci kukanta har tagaji
kamar ance tabude idonta ta hango mutun atsaye daga waje komai nasa arufe har tafukan hannayensa ya sadda kai akasa ba'aganin fuskarsa ganin yana kokarin shigowa yasa tamike tsaye tafara jadabaya tana kwala ihu cike da firgici take fadin JJ dan allah kayi hakuri kar kasheni wallahi ban gayama kowa ba ko yan sanda ban sanardasu ba please karka kasheni namaka alkawarin bazan gayama kowa ba
ganin ta tsorata yasa yayi saurin karasowa cikin sell din yana cire babbar rigar dayasaka yaciro wayarsa a aljihu ya haska fuskarsa yana fadin sarah kinga nine bashir ne fa
saurin rungumesa tayi dakarfi kamar zata shige jikinsa idonta arufe gam tana kuka tace bashir dan allah kafitar dani daga nan wajan ...tsoro nakeji...kagafa duhu bana ganin komai kuma nikadai ce anan dan allah ka kaini gida i will never do such thing again I promise.....
runtse idanuwansa yayi yana shafa kanta ahankali har tadaina kukan sannan ya janyeta daga jikinsa suka zauna anan kasa suna facing juna cikin sassanyar murya yace sarah wanene JJ ?
shiru tayi batace komai ba seda yakara tambayarta sannan tabasa labarin duk abunda yafaru tundaga aikin databa JJ har sanadin zuwanta nan wurin
dariya khadeeja tayi tana kallon jamilu cikin muryan maza tace to ai gyatumin naki ne mayen kudi tunda har ya iya sace makudan kudi irin wannan kuma yacinyesu lokaci guda har biya yagagaresa sannan ta Inda aka hau tanan ake sauka tunda a company yasaci kudin to acen zaimayardasu ba akofar gidanku ba
Daure fuska jamilu yayi cike dajin zafin maganrsa yace kaikuma waye
Shiga gabansa tayi tana babbankarewa tace PA dintane ni koda magana ne
karban jakan asma'u tayi tana murmushi tace kawonan kasan shi mugu ba'abarinsa damakami rabasu ake saboda tsaro sannan
karaso dap da uncle jamilu tatsaya fuska ahade cikin murya mai kaman rada tace this is just the beginning uncle...... Kai kafara wasan amma nice zankareshi ...tana kainan tamaida bakin sunglasses dinta tawuce tana wurgama khadeeja jakar kudin cak tacabeta tana murmushi takarbi jus din hannun jamilu tana fadin awannan shekarun naka shan abu maizaki its not good for your health.... kanemi jikeken maganin gargajiya ...saboda daga yanzu sukadaine zasu iya taimakama
tana kainan tawuce kusan aysha tana shafo cikinta da yar yatsa tace you are the next babyyyyyy
zaro ido tayi tana dafe cikinta amma takasa magana
se binsu dakallo sukayi baki bude har suka shiga mota sukabar gidan sannan aysha tajuyo tana kallon jamilu tace dady kaji meyace kuwa
tsaki jamilu yayi batare dayayi magana ba yasa kai cikin gidan aysha nabiye dashi abaya har lokacin hannunta nakan cikinta tana mamakin abunda khadeeja tayimata
[24/07, 05:50] Hassan Atk: sarah nazaune acikin sell tasa kai aguywa amma bakuka takeba tunda aka kawota take haka har wannan lokacin
wani officer ne yaleko cikin sell din yace sarah kabir fito kinada visitor kintashi tayi kuma batadago takallesa ba bayanda baiyi da ita ba amma ko kallonsa batayiba har yagaji datsayuwa yakoma wajen bashir dake zaune yana jiran fitowarta yasanardashi yanda sukayi
Cike da damuwa bashir yace yallabai kataimaka kabarni inshiga wurinta wallahi bajimawa zanyiba
"Gaskiya bazan bari kashiga ba ko yanzuma kawai kasada zanyi inbarka kaganta dan yallabai yace idan ba AK ne yazo ko matarsaba kar abar kowa yaganta
Wasu kudi bashir yaciro a alijihu yadamka masa yana fadin gawannan kakara akan nadazu hakuri zakayi kabarni naganta minti biyu yayi yawa please
Dakyar dan sandan ya yarda bashir yawuce ciki seda yabude mashi yashiga sannan yajuya yabasu waje
ahankali yakarasa wurinta yadurkusa da guywowinsa kasa cikin rada yakira sunanta sarah....
saurin dagowa tayi dajajayen idanuwanta tana kallonsa cikin rawar murya tace Bashir....kai...mekake anan
gyara zamansa yayi yana facing dinta yace zuwa nayi kigayamun waye yaturaki office din ahmad jiya
Kauda kai tayi tana daure fuska tace bawanda yaturani yin kaina ne kuma katashi lafita daga nan bana bukatar sake ganin kowa acikinku
Dafata yayi tabige hannunsa cikin daga murya tace nace katashi kafita daganan banason ganinka kuma karka kara zuwa nan
Rikota yayi dakarfi tana kokarin kwacewa amma takasa hartagaji tafada jikinsa tana fashewa dawani irin kuka mai cin rai
kyaleta yayi tacigaba dakukanta seda tayi mai isarta sannan tatashi tana share kwalla kallonta yake cike datausayi cikin sassanyar murya yace sarah please I am begging u kigayamun waye yasa kika saci zanen nan
shiru tayi batace komai ba wasu hawayen nakara gangarowa akan kuncinta haka yazuba mata ido yana kallonta har lokacinsa yakare yafita batare datagayamasa abunda yakeson sani ba
yana fita takuanta awurin tanaci gaba dakukanta har bacci yadauketa
yana barin wurin company yanufa ahasale yawuce office din asma'u bayan yanemi izinin shiga yasa kai cikin office din
Dagowa tayi tana kallonsa damurmushi tace karaso mana bashir
Karasawa yayi yatsaya daga gefe yana kallonta yace ma...dan allah alfarma nazo nema awajanki
"Fadi inji inzan iya...
fuskar tausayi yayi kamar zai fashe dakuka yace ma...kitausayama sarah dan allah kibata dama takarshe natabbata ba dason ranta tasaci zanen nanba tirsasata akayi saboda sata ba halinta bane
tasowa tayi daga kan kujerarta ta iso dap dashi ta tsaya tana murmushi tace bashir are u in love with her ?
kauda kai yayi dakyar ya iya furta no am not ..
"tsoro kake jine?
"tsoron me zanji kawaidai banasonta ne she is just my sister that's all
"Karya kake bashir kana sonta
juyawa yayi yana dafe kai hade da runtse ido yace yes.....ina sonta ...tun tana Karama nake sonta tare muka taso har girmanmu ni inamata kallon masoyiya ita kuma tanamun kallon dan uwa kuma abokinta nayi kokarin sanarda ita amma senafahimci kwata kwata hankalinta baya kaina aranar da tagayamun tana son ahmad mutuwa ne kawai banyiba kasancewar nasan halinta tun tana Karama idan dai taso Abu to bawanda ya isa yacanza mata ra'ayi shiyasa banba kaina wahalaba nahakura da ita amma nakasa cire sonta araina maimakon yaragu sema karuwa dayake aduk lokacinda naganta haka naci gaba da danneshi har zuwa yau danakasa jure ganinta awannan halin.....muryansa ne takarye yasa cigaba damaganarsa se sauke nunfashi yake kamar wanda yayi tsere
zaunawa asma'u tayi kan table dinta tana sauke ajiyar zuciya nadan lokaci sannan tadago tana kallonsa cikin sassanyar murya tace bashir meyasa kake ganin bazaka iya canzama sarah ra'ayi ba ....bakayarda da kankabane ko kuwa sonta ne baiyi karfi azuciyarka ba....aduk lokacinda kasa aranka cewa zaka iya yin abu to zakaga komai yazomaka dasauki ....just believe in your self ...mu mata munada raunin zuciya munfi bukatar asomu fiye da yanda zamu so ...duk son da sarah takema ahmad natabbata naka yafi nata da ace kanuna mata wanann son dakake boyewa datuni tamanta Wanda takema ahmad ....amma har yanzu lokaci baikure ba yanzu nema yakamata ka gwada karfin sonka agareta ....acikin so dayaki bashir this is ur fight u have to do it alone ....kaima namiji ne kamar kowa yanda kowane namiji zaikare wacce yakeso yatsaya mata alokacinda take bukatarsa haka kaima zakayi ....ina tabbatar maka dacewa idan har son gaskiya kake mata to wahalarka bazata tafi abanza ba koda bata soka ba aduk lokacinda katuna kataba mata abunda kowa yakasa yimata zakaji dadi aranka itama kuma bazata taba manta wanann alfarmar ba ...bashir ita zuciya tana son mai kyewtata mata sarah mace ce lokaci kadan zaidaukeka kacanza akalar zuciyarta tadawo kanka ...kaidai kawai kayi komai da kekkyewar niyya
Tunda tafara yake kallonta gaba daya yatattara hankalinsa kanta lokaci guda yaji son sarah nakara tsimashi duk Wanda yayi kokarin dannewa shekaru dayawa yajishi yadawo sabo tamkar yau yafara jinsa nan take yaji wani farin ciki ya lullubesa
Murmushi tayi tana nuna masa hanyar fita tace jeka ...jakayi aiki da guminka katara kudin belinta nikuma namaka alkawarin zan kara maka matsayi tayanda zaizo maka dasauki
Hanyar fita yanufa cike dafarin ciki har yakai kofa yajuyo yana kallonta da murmushi yace thank you ....
Jinjina mishi kai tayi batare datace komai ba yafita daga office din kanta tadaga sama tana maida hawayen fuskarta da murmushi afuskanta tace all the best Bashir
tana nan zaune ahmad da khadeeja suka shigo office din
Zaunawa sukayi suna kallonta ahmad yace aunty deeja tagayamun yanda kukayi gaskiya kinbirgeni
Murmushi tayi takoma kan kujerarta tazauna tana fadin yanzu dai bawannan ba ....zancan cikin aysha shine agabana har yanzu nakasa gane waye wannan mutumin natambayi securities sunce yana yawan zuwa gidan amma seda daddare ....kuma tundaga ranan bai kara zuwaba
ajiyar zuciya ahmad yasauke yana fadin insha allahu zamu ganoshi akwai wani abokina Nasir saurayinta ne zandanyi bincike tahanyarsa inga ko zamu samu wani abu
dariya khadeeja tayi tace kilama shine yayi mata cikin
Daure fuska yayi yana hararanta yace kai wai kamal meyasa kafiya son shiga shigula ne
Goran ruwan dake hannunta tajefamai tana fadin kai wai banace kadaina kirana kamal dinnan ba
dariya sukasa gaba daya sannan sukaci gaba dafiransu se dakyar asma'u takoresu a office din tacigaba da aikinta
Da daddare sarah tana zaune cikin sell ta takure wuri guda ga sauro daya addabeta yunwa kwa ba'amaganarta taci kukanta har tagaji
kamar ance tabude idonta ta hango mutun atsaye daga waje komai nasa arufe har tafukan hannayensa ya sadda kai akasa ba'aganin fuskarsa ganin yana kokarin shigowa yasa tamike tsaye tafara jadabaya tana kwala ihu cike da firgici take fadin JJ dan allah kayi hakuri kar kasheni wallahi ban gayama kowa ba ko yan sanda ban sanardasu ba please karka kasheni namaka alkawarin bazan gayama kowa ba
ganin ta tsorata yasa yayi saurin karasowa cikin sell din yana cire babbar rigar dayasaka yaciro wayarsa a aljihu ya haska fuskarsa yana fadin sarah kinga nine bashir ne fa
saurin rungumesa tayi dakarfi kamar zata shige jikinsa idonta arufe gam tana kuka tace bashir dan allah kafitar dani daga nan wajan ...tsoro nakeji...kagafa duhu bana ganin komai kuma nikadai ce anan dan allah ka kaini gida i will never do such thing again I promise.....
runtse idanuwansa yayi yana shafa kanta ahankali har tadaina kukan sannan ya janyeta daga jikinsa suka zauna anan kasa suna facing juna cikin sassanyar murya yace sarah wanene JJ ?
shiru tayi batace komai ba seda yakara tambayarta sannan tabasa labarin duk abunda yafaru tundaga aikin databa JJ har sanadin zuwanta nan wurin