Sashe 60
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
duk inda yake tunanin zaisamu kudin yanema amma ba wani labari mai dadi har wurin grany yaje tabashi rance sema tarufeshi da masifa tace abunda take jiyemasu kenan amma basa gani lokacinda AK kebasu kudi intayi magana se suga kamar bakin ciki take masu yanzu gashi da AK baida kudin gaba dayansu sunshiga matsala
Wurin aysha yazo yace taje wurin AK tace tana son kudi yasan duk inda suke zai nemo yabata
Zaune ta iskosa apalon kasa yana kallo kafin sutafi office
Kusanshi tazauna tana marairaicewa tace AK ......
bata karasaba yace menene .....
kauda kai tayi tace shikenan ma kawai nasan ko nafada ba bani zakayiba
"Kifada mana indai inada meyasa bazan baki ba
"Kudi nakeso akwai abunda zanyi
"to ai sekibari har indawo da yamma ko yanzu banada ko sisi
kukan shagwaba tafarayi tana buga kafa tace allah ni yanzu nakeso idan baka baniba kwa sedai inzubar da cikinnan tunda duk shi yakesa ina son abubuwa
Riko hannunta yayi cikin sigar lallashai yace cmon baby meyayi zafi nagayamaki kidaina cewa zaki zubar da cikinnan banaso badai kudi ba jirani ina zuwa
tashi yayi yanufi bangarensu ita kuma ta gyara zamanta tana binsa da kallo tace ai nasan bazaka rasa kudi ba
yana Shiga ya hadu da asma'u zata fito karo sukaci tayi saurin ja dabaya tana ina kuma zakaje muda zamu tafi yanzu
Wucewa yayi cikin daki yana fadin ba inda zanje yau kije kawai
Bin bayansa tayi har cikin dakin tana kallon agogo tace AK cmon yaufa munada meeting kuma lokaci yakure ka ijiye wannan rigimar taka idan mundawo sekayi
Kuantawa yayi kan gado yana kallonta yace nifa ba inda zaje hutawa zanyi ....dole ne se kinje dani da can dabana zuwa ya kikeyi
Juyawa tayi zata fita yayi saurin tashi zaune yana fadin zanje amma dasharadi
Juyowa tayi tana kallonsa tace me kenan..
"Zaki biyani kudin aikina na yau tun yanzu
wani malalacin murmushi tayi tace ...me kadaukeni ....ai ba haka mukayi da kai ba ....ni bazanyi cinikin kifi aruwa ba
Kuantawa yayi yaja bargo yana fadin to jiki Umma tagaida Aisha ....
Har tajuya zata tafi tasake dawowa wurinsa tana Jan bargon tace fine tashi naji zan biyaka amma se kagayamun mezakayi da kudin
tashi zaune yayi yana hada tafukan hannayansa wuri guda yace lady boss for God sake idan bazaki bani kudinnan ba kitafi kibarni inyi baccina wai ana dole ne
Jakanta ta ijiye kan kafafuwansa taciro kudi masu yawa tafara lissafo masa nasa sebin kudin yake da ido yana tayata lissafin har ta gama Tamika masa ya karba yana sakkowa daga kan gadon yafita cike da farin ciki
Binsa tayi da kallo tana murmushi sannan tadauki Jakarta tabi bayansa tana fadin wannan karfa ya gudu ina nan tsaye
Yana zuwa ya mikama aysha kudin yana murmushi kin karba tayi tana bin kudin da kallon raini sannan tadago tana kallonsa tace banganeba ......badai kana nufin iya kudin dazaka bani ba kenan ....ina maka maganar makudan kudi shine zaka ban wa'innan to inyi medasu
Kallonta yake cike da mamaki sanann yakalli kudin yana fadin wai da nawa kikeso to awurina aysha da dayanzu badaya bane kinga wannan kudin sune kawai mallakina anan gidan suma ko aikin banyiba tamkar bashi nadauko su kuma ke kanki shaidace
tashi tayi tana Jan tsaki ta wuce dakinta tabarshi atsaye rike da kudin juyowa yayi yaga asma'u atsaye tana kallonsa yayi saurin boye damuwarsa yana fadin miye kuma kinwani kafeni da ido ....lokaci guda kinjuyani daga attajiri nadawo faqiri .....go and celebrate
daure fuska tayi tanufi hanyar fita yabi bayanta yanaci gaba da masifarsa
Ganin lokaci natafiya kuma yarasa inda zai sami kudin yasa ya yanke wata shawara bari yayi anfani da sarah yasami kudin cikin sauki
Sarah nazaune Palo tare dasu grany wayarta yayi kara ganin sabuwar numba yasa taki dauka har saida aka sake kira sannan tadaga batare datayi magana ba
Daga dayan bangaren akace sannunki sarah aikinki na kyew kinacikin daula kina jin dadinki kinmanta cewa baki gama biyana kudina ba ko
cike da takaici tace ...bangane mai maganar ba waye
JJ .....akafada tadayan bangaren
Saurin mikewa tayi tamatsa daga gefe tana fadin lafiya zaka kirani kuma ni bansan kudin dakake magana akai ba saboda bakamun aikin da nasaka ba
Dariya yayi irin ta marasa mutunci sannan yace bakin rijiya ba wurin wasan makaho bane .....dama nakiraki ne dan nagayamaki cewa... Nayi recoding duk wayar damukayi lokacinda kika bani aiki kuma ina tunanin lokaci yayi dayakamata AK ya saurari koda daya daga cikinsu ne
Saurin katseshi tayi dafadin no ....no JJ please don't this to me ....idan kudinka ne zanbiyaka amma dan allah kar kamun haka
Dariya yasake yi yace yawwa yar gari kinsan ance mutunci yafi kudi to bawasu kudi dayawa nake soba kawai dai 5M zan karba ahannunki dan indan rage zafi kuma nan da gobe nakesonsu inafata kingane
"What nonsense.... Wane kalan 5M haka mukayi dakai wannan ai shirmene
"Shekenan se nashigo anjima ....yafada yana kokarin katse kiran tayi saurin fadin a'a dakata JJ dan allah karkazo naji zan baka kudin but please Kadan karamun lokaci wallahi yanzu yayana bashida kudi
katse kiran yayi batare da yagama jin mezata fada ba cike dafarin ciki yace yes!!! ga hanya mafi sauki natsaya ina ba kaina wahala da tuntuni ma nasamu kudin
bin wayar tayi dakallo cike da tashin hankali tafara tunanin inda zata sami kudin
jin andafata tabaya yasa tayi saurin juyowa aysha tagani atsaye tana fadin lafiya dawa kike waya naganki atsorace
Kakalo murmushi tayi tana share zufan goshinta tace ba kowa wata friend dita ce
Kureta da ido aysha tayi tana fadin kawarki ce keneman 5M ahannunki ....sarah nifa kawarki ce muna gayawa juna sirrinmu kigayamun meyake damunki inga kozan iya taimakonki
Jan hannunta tayi suka nufi daki sannan tabata labarin abunda yafaru
Shiru aysha tayi tana tunanin tabbas babanta ne ke ma sarah barazana dan yasamu kudin ahnnunta amma bazata so sarah tasan hakan
Dago dakanta tayi tana kallonta da damuwa tace to yanzu sarah yazakiyi .....ko zaki je wurin AK kiga ko zaki samu
shiru sarah tayi batace komai ba dan tasan kana ganin AK kasan bai ijiye dubu 10 bama bare 5M
tashi tayi tafara safa da marwa adakin tana tunanin ta ina zata fara neman miliyan biyar kafin gobe da yamma
[20/07, 18:48] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na( *Maryam Mhd*)
1⃣7⃣0⃣
tana shigowa kowa ya mike atsaye aka fara gaidata cike da girmamawa
Seda tazauna sannan kowa yazauna suka fara abunda ya tarasu
Sunkusan shafe awa 2 suna abu daya bayan daya take tuhumar kowanne akan wasa da aikinsu da kuma matsalar dahakan yajanyo wa harkan kasuwancin su
gaba dayansu kai yadau caji har ahmad bata ragama ba bare su uncle jamilu da kowa yatashi magana se yace laifinsa ne saboda shine mai kula da komai kasancewar AK da ahmad basa zuwa kuana biyu
Zuwa wannan lokacin ran asma'u yagama baci har wani ja idanuwanta sukayi jitake kamar tarufe uncle jamilu da duka dan takaici
shikuma ya takure wuri guda se zare ido yake banda kadawa ba abunda cikinshi keyi dan duk yanda yake kallon asma'u ashe tawuce tunaninsa dan gaba daya tambayoyinta sun gama ruda shi
juyowa tayi tana kallon daya daga cikinsu tace Mannir naga anciri wasu kudade masu yawa akan wai zaku dinka bedsheets wa sababbin collections din dazasu shigo .....
Kuma dazu danaje banga wata alama data nuna kuna sababbin dinkuna ba .....ko zaka iya gayamun inda kudin suka shiga
tunda tafara magana yake kallonta da mamaki har ta gama sannan yayi wata yar dariya me dan sauti yana fadin what....ma ni bansan da wannan zancan ba inba yanzu danaji kinfada ba ko lokacin AK yana nan bama fara dinki har sai kayan sun iso munduba sannan zamu San kalan dinkin dazamuyi
Runtse idanuwanta tayi tana kauda kai sannan tajuyo tana kallon jamilu tace jamilu .....
saurin dagowa yayi yana fadin ye....ye....yes ....ma
kureshi da ido ahmad yayi kamar yasani yajuyo suka hada ido ya zabgamai wata uwar harara bashiri yayi kasa da kansa yana kunshe dariyarsa
"jamilu naga sa hannunka akan wasu kayan da aka fitar se dai banga kudaden sun shigo ba ya akayi haka
Handkerchief ya zaro a aljihunsa yashiga goge zufar dake kan goshinsa yana kame kame irin namarasa gaskiya
tsawa ta daka masa tana dukan table din tace jamilu don't waste our time kagayamana ina kudin suka shiga
atsorace yadago yana kallonta cike da takaici jiyake da zai samu bindiga ba abunda zai hana ya bindigeta
lumshe ido tayi tana shafa goshinta cikin murya mai kaman rada tace jamilu ina kudin suke ......ko sun bata ne ....?
saurin gyada kai yayi yana fadin eh.....eh....bata sukayi ....ma
Kallonsa ahmad yayi yana kwashewa da dariya sauran ma suka tayasa dan yanda yayi maganar yabasu dariya
Ita kanta asma'u seda tadanyi murmushi sannan tadakatar dasu tana kallon ahmad tace
Ahmad tsawon wata biyu kenan ba ashigo da sababbin kaya ba inaso cikin satin nan kafito mana da zane .....kar kamanta satin nan nace
Murmushi yayi yace ok ma insha allah dama najima da farawa kawai dai ban karasaba ne
haka sukaci gaba da tattauna yanda zasu magance matsalolin da suka samu kuma sunji dadin yanda take Neman shawarar su akan komai sun yaba yanda takeda kaifin tunani da hangen nesa irin namanya shi kanshi Ahmad ta birgeshi yanda take aikinta cike da kwarewa
Koda suka gama meeting din ita tafara fita sannan kowa yafita suka koma bakin aiki se nuna uncle jamilu ake ana gulmarsa wasu kuma namasa dariya
yana ganin asma'u tashiga office dinta yabita ahasale ya banka kofar yashiga
Bata juyo takallesa ba tawuce direct kan kujerarta tazauna tana fadin shigo mana uncle dama nasan zakazo amma bandauka da wuri haka ba
karasowa yayi kusan table din yana huci yace ke ni zaki zubarma mutunci agaban mutane ....ko dan kinga ina ragamaki.... to bari kiji hawainiyarki ta kiyayi ramata tun muna mu biyu kidaina shigar mun hanci da kudunduni.....
wani malalacin murmushi tayi tana kirgiza kai tace borin kunyarne kazo zaka mun ....menayi maka nazubar da mutunci .....kawai dan na tuhumeka akan abunda kai kanka kasan cewa ka aikata shi ....kuma kamar yanda natambayi kowa haka natambayeka .....meyasa su basuji haushina ba se kai....saboda kasan ....
Wurin aysha yazo yace taje wurin AK tace tana son kudi yasan duk inda suke zai nemo yabata
Zaune ta iskosa apalon kasa yana kallo kafin sutafi office
Kusanshi tazauna tana marairaicewa tace AK ......
bata karasaba yace menene .....
kauda kai tayi tace shikenan ma kawai nasan ko nafada ba bani zakayiba
"Kifada mana indai inada meyasa bazan baki ba
"Kudi nakeso akwai abunda zanyi
"to ai sekibari har indawo da yamma ko yanzu banada ko sisi
kukan shagwaba tafarayi tana buga kafa tace allah ni yanzu nakeso idan baka baniba kwa sedai inzubar da cikinnan tunda duk shi yakesa ina son abubuwa
Riko hannunta yayi cikin sigar lallashai yace cmon baby meyayi zafi nagayamaki kidaina cewa zaki zubar da cikinnan banaso badai kudi ba jirani ina zuwa
tashi yayi yanufi bangarensu ita kuma ta gyara zamanta tana binsa da kallo tace ai nasan bazaka rasa kudi ba
yana Shiga ya hadu da asma'u zata fito karo sukaci tayi saurin ja dabaya tana ina kuma zakaje muda zamu tafi yanzu
Wucewa yayi cikin daki yana fadin ba inda zanje yau kije kawai
Bin bayansa tayi har cikin dakin tana kallon agogo tace AK cmon yaufa munada meeting kuma lokaci yakure ka ijiye wannan rigimar taka idan mundawo sekayi
Kuantawa yayi kan gado yana kallonta yace nifa ba inda zaje hutawa zanyi ....dole ne se kinje dani da can dabana zuwa ya kikeyi
Juyawa tayi zata fita yayi saurin tashi zaune yana fadin zanje amma dasharadi
Juyowa tayi tana kallonsa tace me kenan..
"Zaki biyani kudin aikina na yau tun yanzu
wani malalacin murmushi tayi tace ...me kadaukeni ....ai ba haka mukayi da kai ba ....ni bazanyi cinikin kifi aruwa ba
Kuantawa yayi yaja bargo yana fadin to jiki Umma tagaida Aisha ....
Har tajuya zata tafi tasake dawowa wurinsa tana Jan bargon tace fine tashi naji zan biyaka amma se kagayamun mezakayi da kudin
tashi zaune yayi yana hada tafukan hannayansa wuri guda yace lady boss for God sake idan bazaki bani kudinnan ba kitafi kibarni inyi baccina wai ana dole ne
Jakanta ta ijiye kan kafafuwansa taciro kudi masu yawa tafara lissafo masa nasa sebin kudin yake da ido yana tayata lissafin har ta gama Tamika masa ya karba yana sakkowa daga kan gadon yafita cike da farin ciki
Binsa tayi da kallo tana murmushi sannan tadauki Jakarta tabi bayansa tana fadin wannan karfa ya gudu ina nan tsaye
Yana zuwa ya mikama aysha kudin yana murmushi kin karba tayi tana bin kudin da kallon raini sannan tadago tana kallonsa tace banganeba ......badai kana nufin iya kudin dazaka bani ba kenan ....ina maka maganar makudan kudi shine zaka ban wa'innan to inyi medasu
Kallonta yake cike da mamaki sanann yakalli kudin yana fadin wai da nawa kikeso to awurina aysha da dayanzu badaya bane kinga wannan kudin sune kawai mallakina anan gidan suma ko aikin banyiba tamkar bashi nadauko su kuma ke kanki shaidace
tashi tayi tana Jan tsaki ta wuce dakinta tabarshi atsaye rike da kudin juyowa yayi yaga asma'u atsaye tana kallonsa yayi saurin boye damuwarsa yana fadin miye kuma kinwani kafeni da ido ....lokaci guda kinjuyani daga attajiri nadawo faqiri .....go and celebrate
daure fuska tayi tanufi hanyar fita yabi bayanta yanaci gaba da masifarsa
Ganin lokaci natafiya kuma yarasa inda zai sami kudin yasa ya yanke wata shawara bari yayi anfani da sarah yasami kudin cikin sauki
Sarah nazaune Palo tare dasu grany wayarta yayi kara ganin sabuwar numba yasa taki dauka har saida aka sake kira sannan tadaga batare datayi magana ba
Daga dayan bangaren akace sannunki sarah aikinki na kyew kinacikin daula kina jin dadinki kinmanta cewa baki gama biyana kudina ba ko
cike da takaici tace ...bangane mai maganar ba waye
JJ .....akafada tadayan bangaren
Saurin mikewa tayi tamatsa daga gefe tana fadin lafiya zaka kirani kuma ni bansan kudin dakake magana akai ba saboda bakamun aikin da nasaka ba
Dariya yayi irin ta marasa mutunci sannan yace bakin rijiya ba wurin wasan makaho bane .....dama nakiraki ne dan nagayamaki cewa... Nayi recoding duk wayar damukayi lokacinda kika bani aiki kuma ina tunanin lokaci yayi dayakamata AK ya saurari koda daya daga cikinsu ne
Saurin katseshi tayi dafadin no ....no JJ please don't this to me ....idan kudinka ne zanbiyaka amma dan allah kar kamun haka
Dariya yasake yi yace yawwa yar gari kinsan ance mutunci yafi kudi to bawasu kudi dayawa nake soba kawai dai 5M zan karba ahannunki dan indan rage zafi kuma nan da gobe nakesonsu inafata kingane
"What nonsense.... Wane kalan 5M haka mukayi dakai wannan ai shirmene
"Shekenan se nashigo anjima ....yafada yana kokarin katse kiran tayi saurin fadin a'a dakata JJ dan allah karkazo naji zan baka kudin but please Kadan karamun lokaci wallahi yanzu yayana bashida kudi
katse kiran yayi batare da yagama jin mezata fada ba cike dafarin ciki yace yes!!! ga hanya mafi sauki natsaya ina ba kaina wahala da tuntuni ma nasamu kudin
bin wayar tayi dakallo cike da tashin hankali tafara tunanin inda zata sami kudin
jin andafata tabaya yasa tayi saurin juyowa aysha tagani atsaye tana fadin lafiya dawa kike waya naganki atsorace
Kakalo murmushi tayi tana share zufan goshinta tace ba kowa wata friend dita ce
Kureta da ido aysha tayi tana fadin kawarki ce keneman 5M ahannunki ....sarah nifa kawarki ce muna gayawa juna sirrinmu kigayamun meyake damunki inga kozan iya taimakonki
Jan hannunta tayi suka nufi daki sannan tabata labarin abunda yafaru
Shiru aysha tayi tana tunanin tabbas babanta ne ke ma sarah barazana dan yasamu kudin ahnnunta amma bazata so sarah tasan hakan
Dago dakanta tayi tana kallonta da damuwa tace to yanzu sarah yazakiyi .....ko zaki je wurin AK kiga ko zaki samu
shiru sarah tayi batace komai ba dan tasan kana ganin AK kasan bai ijiye dubu 10 bama bare 5M
tashi tayi tafara safa da marwa adakin tana tunanin ta ina zata fara neman miliyan biyar kafin gobe da yamma
[20/07, 18:48] Hassan Atk: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na( *Maryam Mhd*)
1⃣7⃣0⃣
tana shigowa kowa ya mike atsaye aka fara gaidata cike da girmamawa
Seda tazauna sannan kowa yazauna suka fara abunda ya tarasu
Sunkusan shafe awa 2 suna abu daya bayan daya take tuhumar kowanne akan wasa da aikinsu da kuma matsalar dahakan yajanyo wa harkan kasuwancin su
gaba dayansu kai yadau caji har ahmad bata ragama ba bare su uncle jamilu da kowa yatashi magana se yace laifinsa ne saboda shine mai kula da komai kasancewar AK da ahmad basa zuwa kuana biyu
Zuwa wannan lokacin ran asma'u yagama baci har wani ja idanuwanta sukayi jitake kamar tarufe uncle jamilu da duka dan takaici
shikuma ya takure wuri guda se zare ido yake banda kadawa ba abunda cikinshi keyi dan duk yanda yake kallon asma'u ashe tawuce tunaninsa dan gaba daya tambayoyinta sun gama ruda shi
juyowa tayi tana kallon daya daga cikinsu tace Mannir naga anciri wasu kudade masu yawa akan wai zaku dinka bedsheets wa sababbin collections din dazasu shigo .....
Kuma dazu danaje banga wata alama data nuna kuna sababbin dinkuna ba .....ko zaka iya gayamun inda kudin suka shiga
tunda tafara magana yake kallonta da mamaki har ta gama sannan yayi wata yar dariya me dan sauti yana fadin what....ma ni bansan da wannan zancan ba inba yanzu danaji kinfada ba ko lokacin AK yana nan bama fara dinki har sai kayan sun iso munduba sannan zamu San kalan dinkin dazamuyi
Runtse idanuwanta tayi tana kauda kai sannan tajuyo tana kallon jamilu tace jamilu .....
saurin dagowa yayi yana fadin ye....ye....yes ....ma
kureshi da ido ahmad yayi kamar yasani yajuyo suka hada ido ya zabgamai wata uwar harara bashiri yayi kasa da kansa yana kunshe dariyarsa
"jamilu naga sa hannunka akan wasu kayan da aka fitar se dai banga kudaden sun shigo ba ya akayi haka
Handkerchief ya zaro a aljihunsa yashiga goge zufar dake kan goshinsa yana kame kame irin namarasa gaskiya
tsawa ta daka masa tana dukan table din tace jamilu don't waste our time kagayamana ina kudin suka shiga
atsorace yadago yana kallonta cike da takaici jiyake da zai samu bindiga ba abunda zai hana ya bindigeta
lumshe ido tayi tana shafa goshinta cikin murya mai kaman rada tace jamilu ina kudin suke ......ko sun bata ne ....?
saurin gyada kai yayi yana fadin eh.....eh....bata sukayi ....ma
Kallonsa ahmad yayi yana kwashewa da dariya sauran ma suka tayasa dan yanda yayi maganar yabasu dariya
Ita kanta asma'u seda tadanyi murmushi sannan tadakatar dasu tana kallon ahmad tace
Ahmad tsawon wata biyu kenan ba ashigo da sababbin kaya ba inaso cikin satin nan kafito mana da zane .....kar kamanta satin nan nace
Murmushi yayi yace ok ma insha allah dama najima da farawa kawai dai ban karasaba ne
haka sukaci gaba da tattauna yanda zasu magance matsalolin da suka samu kuma sunji dadin yanda take Neman shawarar su akan komai sun yaba yanda takeda kaifin tunani da hangen nesa irin namanya shi kanshi Ahmad ta birgeshi yanda take aikinta cike da kwarewa
Koda suka gama meeting din ita tafara fita sannan kowa yafita suka koma bakin aiki se nuna uncle jamilu ake ana gulmarsa wasu kuma namasa dariya
yana ganin asma'u tashiga office dinta yabita ahasale ya banka kofar yashiga
Bata juyo takallesa ba tawuce direct kan kujerarta tazauna tana fadin shigo mana uncle dama nasan zakazo amma bandauka da wuri haka ba
karasowa yayi kusan table din yana huci yace ke ni zaki zubarma mutunci agaban mutane ....ko dan kinga ina ragamaki.... to bari kiji hawainiyarki ta kiyayi ramata tun muna mu biyu kidaina shigar mun hanci da kudunduni.....
wani malalacin murmushi tayi tana kirgiza kai tace borin kunyarne kazo zaka mun ....menayi maka nazubar da mutunci .....kawai dan na tuhumeka akan abunda kai kanka kasan cewa ka aikata shi ....kuma kamar yanda natambayi kowa haka natambayeka .....meyasa su basuji haushina ba se kai....saboda kasan ....