Sashe 26
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga nan bawanda yayi magana har suka karasa gida
Suna isa yaran inna ladidi salma da amir suka zo dagudu suka rungumeshi
Rungumesu yayi yana dariya yace yaushe kuka dawo
Atare sukace dazu mukazo grany tace kamana aunty ina take
Bayansa yanuna musu yana fadin gatanan zuwa
Aguje suka je suna mata oyoyo
Washegari tunda safe suka shirya sukama grany sallam suka fito kallon aysha yayi yakashe mata ido
dariya tayi tana rufe bakinta datafin hannunta dan kar agane
Driver ne kejansu basuyi tafiyar awa dayaba suka iso Barcelona hotel bayan yayi parking AK yafito yana mika sannan yaleka yacema asma'u to ai sekifito ko hajiya
Fitowa tayi tana zunbura baki
Bude but yayi yaciro akwati daya yayi gaba baice komai ba
Dayan akwatin tadauka
Tabi bayansa tana fadin inane nan kakawomu
Airport....
Yafada atakaice
Daure fuska tayi tace I am not a fool
Murmushi yayi yace nasan dai baki taba shiga jirgi ba wannan ne karo nafarko
Shiru tayi batace komai ba
Wurin reception yanufa yana fadin jirani anan bari nakarbo mana passing cards dinmu
Dakallo tabisa har yaje yakarbo makullin daki yadawo ya dauki akwati ya nufi wata hanya yana fadin muje karmu rasa flight
Tsaki tayi tace wai mekadaukeni ne ko angayamaka banyi makaranta bani
Wani daki yakaita bayan sun shiga yace
Yarinya anan zakiyi honeymoon dinki kuana hudun nan se sunzame maki tamkar shekara 4 anan wurin
Zama tayi bakin gado tace
Tunda dai karaboni dawancan gidan kabiyani dama zaka barni anan har natsawon rayuwata da ina so
Jan dayan akwatin yayi yafita yana fadin natafi wurin masoyiyata idan kina son wani Abu karki kirani
Tasowa tayi tarufe kofar tana fadin Allah raka taki gona
Bai kulata ba yayi gaba abunsa
Farm house dinsa yanufa yana isa kiran aysha nashigo wayarsa yana dagawa tace ya ake ciki
Dariya yayi yace yanzu na ijiyeta ahotel anjima zanzo
To meyasa bazakazo yanzuba
a'a kinmanta yaw Sunday inada program senagama zanzo
Kashe wayar tayi tana wani malalacin murmushi tace zanyi farin ciki idan Maman asma'u takalli program dinka nayau zatasan karya kuke ba inda kukaje
Yaronsa nagidan mai suna sani yakira yace ya Ciro mai akwatinshi abayan but
Yana fito da akwatin AK yace
Bude zakaga wata bakar jaket asama kabani
Dariya ce ta kwacema sani yayi saurin danneta yana fadin yallabai wannan ai kayan matane a akwatin
afirgice yace what !!!
Dafe kansa yayi dayatuna yabar akwatinsa ahotel yadauko na asma'u
Asma'u nafitowa wanka ta janyo akwati tabude
Ido tazaro ganin kayan AK a akwati
Gashi tariga tawanke nata yazatayi
Hakanan tadauki kayansa tasaka
Murmushi sani yayi yace hakan yana faruwa akan masoya yallabai
Keep quite dan Allah!!!
Shiru sani yayi yana danne dariyarsa
Makullin mota yakarba ahannun driver yashiga aguje yabar wurin
Yana isa yafara bubbuga mata kofa
Tana kunce tasa eyepiece akunne tana bacci
Yajima yana bugawa amma bata budeba gashi lokaci natafiya dole ya karbo spare key yabude dakin
Bakin gadon yakaraso yana mamakin ya akayi bataji karan buga kofar ba
eyepiece din yaciro yasa akunnensa
yagirgiza kai yayi yana fadin shiyasa kagi nan ahargitse
Kamar ance tabude idonta atsorace ta tashi zaune tana fadin wai meya dawo dakai kuma
Damamaki yake kallon rigar dake jikinta
Blanket din yafara janyewa yana fadin bala'i badai kayana kika sakaba
Rirrike blanket din tayi cikin muryan mai shirin fashewa dakuka tace wai me kakeyine haka bakai katafi dakayana to mekakeso insa
Wayanshine yafara ringing tsaki yayi yadaga yana fadin wallahi kicremun kayana kinji nagayamiki
To idan nacire mezansaka haka zan zauna
Dip nunfashin aysha yadauke sandarewa tayi awurin takasa cewa komai
AK yayita hello hello yaji shuru wurgi yayi dawayan kan gado yana kallon Asma'u yace dakinsan tsadan rigarnan tajikinki to ko biyanki akayi bazaki sakata ba
Yau inada program kuma ita zan saka dan haka cireta
Cikin rawar murya tace to kabani tajikinka se inbaka wanna
Cire rigarsa yafara yi tayi saurin kulle idonta tana fadin wai meyasa bakada kunya ne
Jefo mata Rigan yayi yana fadin yi sauri banda lokaci
Bayi tanufa tasanyo rigar tafito masa da waccan
Fizge rigan yayi ahannunta yasaka yana mata dariyan yanda takoma acikin kayanshi
Daure fuska tayi tana tattare wandon dayamata yawa
Akwatinsa ya ja yana fadin kice abunda kike so kisha abunda kike so ki kalli abunda kike so Abu daya ne bazaki samu ba saurayinki ahmad dan tun aranar nasan yagama dake
Kauda kai tayi tace eh naji dan Allah tafi
Rigan jikinta ta shinshina tana yamutse fuska
Fita yayi daga dakin yana fadin dakayannan zaki kare kuanakin ki anan
Seda yafita shima ya shinshina rigar jikinshi yana yamutsa fuska kamar yanda yaga tayi
Aysha takasa hakuri seda taje farm house din AK tana isa sani yacemata ai yakoma wurin matarsa nan take taji jiri na deebarta
Tafito kenan tahadu da AK zai shiga dan baisamu damar yin program dinsa ba lokaci yakure
Damamaki yace me kike anan
Kai zan tanbaya daga ina kake
Daga gidan abokina
Kusan shi tamatso tace daga gidan abokin naka ne kasamo turaren mata
Kauda kai yayi baice komai ba
Fashewa tayi da kuka tace AK meyasa zakamun haka kasan ina sonka amma inaga kaina kawai nakeba wahala gara ma kawai nahakura dakai
Saurin rikota yayi yana fadin come on aysha stop this drama please
Me kike tunani wai ina kula waccan yarinyar kome
Kema kinsan she is not my type mezanyi da ita
Kima daina tada hankalinki akan wannan
Da kyar ya lallasheta tayi shiru sannan yajata suka fita shakatawa
Da kyar Umma tashayo kan khadeeja takira mata Asma'u
Bayan sun gaisa Umma ke tambayanta sun isa
Eh ta amsa atakaice
To ina maigidan nanki
Yana bayi ...
Karban wayan khadeeja tayi cikin sassanyar murya tace ammah ya kike
Lafiya kalau khady ...
I hate it when u lied to me
Cike da mamaki Umma tace meke faruwa ne meyasa kika ce haka
Saurin hannunta khadeeja tayi dan Sam tamanta agaban Umma take
Cikin dakewa tayi murmushi tace kai Umma kincika tsoro kawai dai nasan bata zuwaba kuma tayi nesa damu dole zataji badadi
Katse kiran asma'u hade da sulalewa akasa tafashe dawani irin kuka maiban tawsayi """"
Urs....
*MHD*
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na( Maryam Muhammad jibril)
8⃣0⃣
Khadeeja ce tazo wucewa ta layin gidansu ahmad ta gansa yafito daga masallaci
Karasawa wurinsa tayi tana boye hawayenta
Yana ganinta ya kauda kai yana fadin
why are u flowing me since u have no feelings for me
Sadda kanta tayi kasa tace nazo ne naji wace shawara kayanke akan maganar da mukayi jiya
Khadeeja kigane ni bazan iya abunda kike so ba
Bazan iya auren sarah ba bana sonta
Zaka sota daga baya just try it
Bazai yuwo ba khadeeja mutum baya iya sakama kansa son wani
Kenan haduwata dake da fadan da mukayi duk ke kika shirya
a'a bani nashirya kawai yafaru ne
To kigane so faruwa yake dan na auri sarah bashi zaisa AK yaso asma'u ba
Nace miki kibarni ni zan daw mataki akai
Bawani matakin dazaka dauka abunda AK yayi
Yayishine domin kanwarsa
Nima kuma zan hakura dakai ne saboda yayata kai kuma kahakura dani dan farin cikina idan har kana sona ...
Tana kainan tajuya ta tafi tana sharan kwalla
Dunkule hannu yayi yanawshi iska yana cije lebe
Motansa yashiga yafigeta aguje kamar mai shirin barin gari
zaune suke cikin katuwar runfar gidan suna hutawa bayan sundawo daga shakatawa
AK nifa ina jin tsoro dan Allah kar wannan yarinyar ta rudaka
Wai aysha so nawa zan gayamaki ba abunda zai faru baki yarda dani bane kome
Mezanyi dawannan chitti din kawai jira nake ahmad ya auri sarah nayi waje da'ita
Miye kuma chitti ??
Yaren India ne yana nufin karamin abu
Dariya tayi tace nakosa naga ranar da asirinta zai tonu mu koreta daga gidan
Shiru yayi kamar mai nazari yanaji bai kyewta ba dayama grany karyan yayi tafiya kuma baikamata yakai yar mutane hotel ya ijiyeta ba har tsawon kwana hudu
Dafashi aysha tayi tace kana tunanin matarka ne
Kauda kai yayi yana furzar da iska bai ce komai ba
Asma'u nazaune adaki ita kadai
Bayan AK ya aikomata da kayanta tasa
Jitayi zaman ya gundureta tafito waje tasha iska
Restaurant din wurin tanufa
Daidai yahaya yazo wucewa ya hangota
Cike da mamaki yake kallonta shidai yasan ance sunyi tafiya da AK to meyakawota nan kuma
Wayarsa yadauka ya kira grany yana daga gefe
Bayan sun gaisa yake tambayarta yallabai nagari
a'a bayanan sunyi tafiya da amaryansa kuma kar wanda yadamesa da kira
Lafiya kake tambaya ..
a'a ba komai grany dama wata nagani kamar asma'u shiyasa nake tambayar ko sunfasa tafiyar ne
Cike da mamaki tace a ina kaga asma'u
Bai bata amsa ba yakatse kiran yana lalubo numban asma'u yana daga nesa yana kallonta amma ita Sam bata gansa ba
Tana zaune taji wayanta na ringing mamaki tayi ganin numban yahya
Afili ta furta yahya kuma to lafiya
Tajima kafin tadaga wayar tare da sallama
Bayan ya amsa sallamarta yace dama nakira ne naji kun isa lafiya
Lafiya kalau Yaya...
Kinga Lagos ko? Nasan baki taba zuwa ba ...
Eh Yaya yanzu haka ma muna wurin hutawa gwanin sha'awa Ashe Lagos tanada kyew haka
ya wajansu Umma
Lafiya ....
Yafada yana katse Kiran da mamakin meyasa sukayi karyan sunyi tafiya
Me asma'u take ahotal ita kadai ina AK yake
Dole akwai wani Abu
Wani mutum ne yazo yazauna kusa da asma'u dawata jaka ahannunsa yana leken police din dasuka shigo restaurant din
Tunda tagansa taji bai kuanta mata ba daure fuska tayi tace malam yi hakuri katashi ni matar aure ce
Murmushi yayi yamike yana fadin yi hakuri ban saniba
Karasowa police din sukayi cikin restaurant din suna bincika ko ina
Da manager ya tambayesu suka ce sunsamu labarin anshigo da drugs restaurant din dan haka dole su binciki kowa anan
Suna cikin bincike suka iso wurin asma'u
Daukan jakan yayi yana fadin madam is this urs
Atsorace tazaro ido tace no batawa bace
Bude jakan sukayi sega drugs makil acikin jakar
Murmushi yayi yace kinbani mamaki gaki kamar mutuniyar arziki Ashe ke annoba ce kina matsayin mace da darajarki amma kinwatsar da ita kina cutar ya'yan jama'a
Suna isa yaran inna ladidi salma da amir suka zo dagudu suka rungumeshi
Rungumesu yayi yana dariya yace yaushe kuka dawo
Atare sukace dazu mukazo grany tace kamana aunty ina take
Bayansa yanuna musu yana fadin gatanan zuwa
Aguje suka je suna mata oyoyo
Washegari tunda safe suka shirya sukama grany sallam suka fito kallon aysha yayi yakashe mata ido
dariya tayi tana rufe bakinta datafin hannunta dan kar agane
Driver ne kejansu basuyi tafiyar awa dayaba suka iso Barcelona hotel bayan yayi parking AK yafito yana mika sannan yaleka yacema asma'u to ai sekifito ko hajiya
Fitowa tayi tana zunbura baki
Bude but yayi yaciro akwati daya yayi gaba baice komai ba
Dayan akwatin tadauka
Tabi bayansa tana fadin inane nan kakawomu
Airport....
Yafada atakaice
Daure fuska tayi tace I am not a fool
Murmushi yayi yace nasan dai baki taba shiga jirgi ba wannan ne karo nafarko
Shiru tayi batace komai ba
Wurin reception yanufa yana fadin jirani anan bari nakarbo mana passing cards dinmu
Dakallo tabisa har yaje yakarbo makullin daki yadawo ya dauki akwati ya nufi wata hanya yana fadin muje karmu rasa flight
Tsaki tayi tace wai mekadaukeni ne ko angayamaka banyi makaranta bani
Wani daki yakaita bayan sun shiga yace
Yarinya anan zakiyi honeymoon dinki kuana hudun nan se sunzame maki tamkar shekara 4 anan wurin
Zama tayi bakin gado tace
Tunda dai karaboni dawancan gidan kabiyani dama zaka barni anan har natsawon rayuwata da ina so
Jan dayan akwatin yayi yafita yana fadin natafi wurin masoyiyata idan kina son wani Abu karki kirani
Tasowa tayi tarufe kofar tana fadin Allah raka taki gona
Bai kulata ba yayi gaba abunsa
Farm house dinsa yanufa yana isa kiran aysha nashigo wayarsa yana dagawa tace ya ake ciki
Dariya yayi yace yanzu na ijiyeta ahotel anjima zanzo
To meyasa bazakazo yanzuba
a'a kinmanta yaw Sunday inada program senagama zanzo
Kashe wayar tayi tana wani malalacin murmushi tace zanyi farin ciki idan Maman asma'u takalli program dinka nayau zatasan karya kuke ba inda kukaje
Yaronsa nagidan mai suna sani yakira yace ya Ciro mai akwatinshi abayan but
Yana fito da akwatin AK yace
Bude zakaga wata bakar jaket asama kabani
Dariya ce ta kwacema sani yayi saurin danneta yana fadin yallabai wannan ai kayan matane a akwatin
afirgice yace what !!!
Dafe kansa yayi dayatuna yabar akwatinsa ahotel yadauko na asma'u
Asma'u nafitowa wanka ta janyo akwati tabude
Ido tazaro ganin kayan AK a akwati
Gashi tariga tawanke nata yazatayi
Hakanan tadauki kayansa tasaka
Murmushi sani yayi yace hakan yana faruwa akan masoya yallabai
Keep quite dan Allah!!!
Shiru sani yayi yana danne dariyarsa
Makullin mota yakarba ahannun driver yashiga aguje yabar wurin
Yana isa yafara bubbuga mata kofa
Tana kunce tasa eyepiece akunne tana bacci
Yajima yana bugawa amma bata budeba gashi lokaci natafiya dole ya karbo spare key yabude dakin
Bakin gadon yakaraso yana mamakin ya akayi bataji karan buga kofar ba
eyepiece din yaciro yasa akunnensa
yagirgiza kai yayi yana fadin shiyasa kagi nan ahargitse
Kamar ance tabude idonta atsorace ta tashi zaune tana fadin wai meya dawo dakai kuma
Damamaki yake kallon rigar dake jikinta
Blanket din yafara janyewa yana fadin bala'i badai kayana kika sakaba
Rirrike blanket din tayi cikin muryan mai shirin fashewa dakuka tace wai me kakeyine haka bakai katafi dakayana to mekakeso insa
Wayanshine yafara ringing tsaki yayi yadaga yana fadin wallahi kicremun kayana kinji nagayamiki
To idan nacire mezansaka haka zan zauna
Dip nunfashin aysha yadauke sandarewa tayi awurin takasa cewa komai
AK yayita hello hello yaji shuru wurgi yayi dawayan kan gado yana kallon Asma'u yace dakinsan tsadan rigarnan tajikinki to ko biyanki akayi bazaki sakata ba
Yau inada program kuma ita zan saka dan haka cireta
Cikin rawar murya tace to kabani tajikinka se inbaka wanna
Cire rigarsa yafara yi tayi saurin kulle idonta tana fadin wai meyasa bakada kunya ne
Jefo mata Rigan yayi yana fadin yi sauri banda lokaci
Bayi tanufa tasanyo rigar tafito masa da waccan
Fizge rigan yayi ahannunta yasaka yana mata dariyan yanda takoma acikin kayanshi
Daure fuska tayi tana tattare wandon dayamata yawa
Akwatinsa ya ja yana fadin kice abunda kike so kisha abunda kike so ki kalli abunda kike so Abu daya ne bazaki samu ba saurayinki ahmad dan tun aranar nasan yagama dake
Kauda kai tayi tace eh naji dan Allah tafi
Rigan jikinta ta shinshina tana yamutse fuska
Fita yayi daga dakin yana fadin dakayannan zaki kare kuanakin ki anan
Seda yafita shima ya shinshina rigar jikinshi yana yamutsa fuska kamar yanda yaga tayi
Aysha takasa hakuri seda taje farm house din AK tana isa sani yacemata ai yakoma wurin matarsa nan take taji jiri na deebarta
Tafito kenan tahadu da AK zai shiga dan baisamu damar yin program dinsa ba lokaci yakure
Damamaki yace me kike anan
Kai zan tanbaya daga ina kake
Daga gidan abokina
Kusan shi tamatso tace daga gidan abokin naka ne kasamo turaren mata
Kauda kai yayi baice komai ba
Fashewa tayi da kuka tace AK meyasa zakamun haka kasan ina sonka amma inaga kaina kawai nakeba wahala gara ma kawai nahakura dakai
Saurin rikota yayi yana fadin come on aysha stop this drama please
Me kike tunani wai ina kula waccan yarinyar kome
Kema kinsan she is not my type mezanyi da ita
Kima daina tada hankalinki akan wannan
Da kyar ya lallasheta tayi shiru sannan yajata suka fita shakatawa
Da kyar Umma tashayo kan khadeeja takira mata Asma'u
Bayan sun gaisa Umma ke tambayanta sun isa
Eh ta amsa atakaice
To ina maigidan nanki
Yana bayi ...
Karban wayan khadeeja tayi cikin sassanyar murya tace ammah ya kike
Lafiya kalau khady ...
I hate it when u lied to me
Cike da mamaki Umma tace meke faruwa ne meyasa kika ce haka
Saurin hannunta khadeeja tayi dan Sam tamanta agaban Umma take
Cikin dakewa tayi murmushi tace kai Umma kincika tsoro kawai dai nasan bata zuwaba kuma tayi nesa damu dole zataji badadi
Katse kiran asma'u hade da sulalewa akasa tafashe dawani irin kuka maiban tawsayi """"
Urs....
*MHD*
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na( Maryam Muhammad jibril)
8⃣0⃣
Khadeeja ce tazo wucewa ta layin gidansu ahmad ta gansa yafito daga masallaci
Karasawa wurinsa tayi tana boye hawayenta
Yana ganinta ya kauda kai yana fadin
why are u flowing me since u have no feelings for me
Sadda kanta tayi kasa tace nazo ne naji wace shawara kayanke akan maganar da mukayi jiya
Khadeeja kigane ni bazan iya abunda kike so ba
Bazan iya auren sarah ba bana sonta
Zaka sota daga baya just try it
Bazai yuwo ba khadeeja mutum baya iya sakama kansa son wani
Kenan haduwata dake da fadan da mukayi duk ke kika shirya
a'a bani nashirya kawai yafaru ne
To kigane so faruwa yake dan na auri sarah bashi zaisa AK yaso asma'u ba
Nace miki kibarni ni zan daw mataki akai
Bawani matakin dazaka dauka abunda AK yayi
Yayishine domin kanwarsa
Nima kuma zan hakura dakai ne saboda yayata kai kuma kahakura dani dan farin cikina idan har kana sona ...
Tana kainan tajuya ta tafi tana sharan kwalla
Dunkule hannu yayi yanawshi iska yana cije lebe
Motansa yashiga yafigeta aguje kamar mai shirin barin gari
zaune suke cikin katuwar runfar gidan suna hutawa bayan sundawo daga shakatawa
AK nifa ina jin tsoro dan Allah kar wannan yarinyar ta rudaka
Wai aysha so nawa zan gayamaki ba abunda zai faru baki yarda dani bane kome
Mezanyi dawannan chitti din kawai jira nake ahmad ya auri sarah nayi waje da'ita
Miye kuma chitti ??
Yaren India ne yana nufin karamin abu
Dariya tayi tace nakosa naga ranar da asirinta zai tonu mu koreta daga gidan
Shiru yayi kamar mai nazari yanaji bai kyewta ba dayama grany karyan yayi tafiya kuma baikamata yakai yar mutane hotel ya ijiyeta ba har tsawon kwana hudu
Dafashi aysha tayi tace kana tunanin matarka ne
Kauda kai yayi yana furzar da iska bai ce komai ba
Asma'u nazaune adaki ita kadai
Bayan AK ya aikomata da kayanta tasa
Jitayi zaman ya gundureta tafito waje tasha iska
Restaurant din wurin tanufa
Daidai yahaya yazo wucewa ya hangota
Cike da mamaki yake kallonta shidai yasan ance sunyi tafiya da AK to meyakawota nan kuma
Wayarsa yadauka ya kira grany yana daga gefe
Bayan sun gaisa yake tambayarta yallabai nagari
a'a bayanan sunyi tafiya da amaryansa kuma kar wanda yadamesa da kira
Lafiya kake tambaya ..
a'a ba komai grany dama wata nagani kamar asma'u shiyasa nake tambayar ko sunfasa tafiyar ne
Cike da mamaki tace a ina kaga asma'u
Bai bata amsa ba yakatse kiran yana lalubo numban asma'u yana daga nesa yana kallonta amma ita Sam bata gansa ba
Tana zaune taji wayanta na ringing mamaki tayi ganin numban yahya
Afili ta furta yahya kuma to lafiya
Tajima kafin tadaga wayar tare da sallama
Bayan ya amsa sallamarta yace dama nakira ne naji kun isa lafiya
Lafiya kalau Yaya...
Kinga Lagos ko? Nasan baki taba zuwa ba ...
Eh Yaya yanzu haka ma muna wurin hutawa gwanin sha'awa Ashe Lagos tanada kyew haka
ya wajansu Umma
Lafiya ....
Yafada yana katse Kiran da mamakin meyasa sukayi karyan sunyi tafiya
Me asma'u take ahotal ita kadai ina AK yake
Dole akwai wani Abu
Wani mutum ne yazo yazauna kusa da asma'u dawata jaka ahannunsa yana leken police din dasuka shigo restaurant din
Tunda tagansa taji bai kuanta mata ba daure fuska tayi tace malam yi hakuri katashi ni matar aure ce
Murmushi yayi yamike yana fadin yi hakuri ban saniba
Karasowa police din sukayi cikin restaurant din suna bincika ko ina
Da manager ya tambayesu suka ce sunsamu labarin anshigo da drugs restaurant din dan haka dole su binciki kowa anan
Suna cikin bincike suka iso wurin asma'u
Daukan jakan yayi yana fadin madam is this urs
Atsorace tazaro ido tace no batawa bace
Bude jakan sukayi sega drugs makil acikin jakar
Murmushi yayi yace kinbani mamaki gaki kamar mutuniyar arziki Ashe ke annoba ce kina matsayin mace da darajarki amma kinwatsar da ita kina cutar ya'yan jama'a