Sashe 18
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
sadda kanta tayi kasa taci gaba dafdin nayarda da kai nasan kana sonta tsakani da Allah dan Allah karka cutar da ita I know she is so disturbing sometimes but she have a good heart
Idan tamaka laifi ka kwatanta mata zata gane amma dan Allah kar kace zaka rabu da ita
Tunda tafara magana ahmad yake binta da ido yana murmushi shi kawai kamarsu da khadeeja take birgeshi
Tashi yayi yadawo kujeran kusa da ita yazauna yace aunty!!!
Saurin dago kai tayi tace aunty kuma
Eh yafada yana danne dariyarsa
Idan ma dan wannan ne ki kuantar da hankalinki ni naga deeja inaso kuma aurenta zanyi namaki alkawarin zan kula da ita fiye da yadda zan kula dakaina
Idan ma baki yarda ba se in ware maki daki daya agidan dazamu zauna kinga se ayi komai agabanki yakarashe maganar yana kwashewa da dariya
Itama dariyar tayi tace a'a ai abun bai kai haka ba nunashi tayi da yatsa cikin sigar wasa tace amma idan ka cutar da ita to ko abangwan duniya kuke se kaganni kuma zan dauki mataki
Hannunsa daya yadora saman kansa yana murmushi yace I promise aunty
Kauda kai tayi tana murmushi tace
Now stop calling me that aunty I don't like it
Dariya suka sa suduka kamar wa'yanda suka shekara dasanin juna
Daidai nan sarah tazo shiga office din tahangosu suna dariya
cak tatsaya tana kallonsu nunfashinta na barazanar dawkewa wasu hawaye masu zafi suna tsere akan kuncinta nan take taji kanta nasarawa
Saurin labewa tayi ganin suna fitowa daga office din
Muje mana inzaga dake kiga company dinmu ...
ahmad yafada yana rufo kofar office dinsa
Ido asma'u tazaro hade dafe kirji tace nikuma asuwa??
rufamun asiri
Dariya ahmad yayi yace to muje inrakaki mana
Kai ta girgiza tace a'a koma kawai kayi aikinka daganan ma nagode
Sarah dake labe tana jinsu jitayi kamar tazo tarufe su da duka nan take taji tatsani asma'u
Murmushi yayi yajuya yana fadin to nine da godiya ki gaida umma senazo insha Allah
Ganin Ahmad ya koma office yasa sarah tayi saurin bin bayan asma'u
koda asma'u tafito ta isko yahya yana jiranta abakin get wata sakon takarba sukayi sallama ta tafi
Yana juyowa yaga sarah tsaye agabansa taharde hannaye tana hararensa dajajayen idanuwanta
Gaidata yayi zai wuce tace kai zonan
Dawowa yayi gabanta yatsaya yana fadin gani ma
dawre fuska tayi tace wacece waccan da naganku tare
Sunkuy dakai yayi yace nasanta sosai madam kanwata ce kuma a unguwa daya muke
tsaki tayi tace waye ubanta anan garin
Saurin dago kai yayi yakalleta
Dakai nake malan ...
tafada tana daka mai tsawa
Hade fuska yayi yace malamin makaranta ne sunansa malan mahammadu ana kiransa magaji amma yajima da rasuwa
Hannu Tamika mashi tace bani wayanka
Damamaki yace wayata kuma
Daure fuska tayi tace ko ban isa bane
Mikamata wayan yayi yana ji kaman ya tattaka ta
Fisge wayan tayi ahannunsa tashiga wurin pics tana dubawa cikin Sa'a kuwa tahadu da photon asma'u Wanda sukayi da zainab ranan suna
murmushin mugunta tayi lokacinda tayi cropping photon asma'u ta tura awaynta cilla masa wayan tayi tajuya kamar zata tashi sama tanufi office din ahmad
Dakarfi ta bige kofan tashiga
Saurin dagowa yayi ganin sarah ce yasa yahade fuska yaci gaba da abunda yake bai kara kallon inda take bama
Ahasale takarasa ta fizge takardan hannunsa tana fadin yaushe kafara shigo dayan mata office dinka
Hannu yadaga mata yace sarah ya isa haka kiyi abunda yakawoki kibarmun office dina
Kugu tarike tana fadin ba inda zani seka gayamun wace karuwace tafito daga....
Bata karasa ba yakifeta da wani wawan mari seda kanta yabugu da table dafe kanta tayi tare dasakin wata kara
[18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧DOMUN KANWATA👩👧
Na( Maryam Muhammad jibril)
Dasunan allah mai rahama mai jinkai.....✍
6⃣0⃣
Gudu yake banawasa ba sarah duk tagama tsorata dayaninsa Sam batayi tunanin abun zaikai hakaba gaba daya yanayinsa ya canza
Yana isa company tun kafin yagama parking yafito daga motar zagayowa yayi tabangarenta yafincikota yana rike da hannunta suka nufi ciki
Ma'aikatan wajan suna gaidashi amma ko kallonsu baiyiba binsu sukayi da kallo suna mamakin yaw lafiya AK yashigo awannan halin
Office din ahmad yanufa direct yana isa ya banke kofar yashiga
Saurin dagowa ahmad yayi dan ganin waye
saurin mikewa yayi tsaye yana fadin AK lafiya meyafaru
Wurgi da sarah yayi har saida tafado kan ahmad
Cike da mamaki ahmad ya maidata gefe daya yanufo AK yana fadin easy AK wai meyake faruwa ne
Nima bansani ba kawai ina zaune tazo tasameni da wata banzanr magana wai kafasa aurenta....... baka sonta...... baka menene ...... Shirme dai iriri
Sunkuny dakai ahmad yayi yana murza hannunsa
Kusa dashi AK yamatso yakama hannunsa yana fadin bawai nazo nan dan nayarda da abunda tafada bane sedan ina so ka karyata abunda tafada agabanta taji
I know u can never do this to me ever
Shuru ahmad yayi yakasa furta koda kalma daya
Cikin muryan kuka sarah tace why are u silent kafadamasa abunda kafadamun mana ai bandauka zakaji kunyar abunda ka aikata ba
kafadansa AK yadafa yace friend say something kawai kacemun karyatake I will punish her for hurting u
riko hannunsa yayi cikin rawar murya yace AK ...I'm... I am Sorry ...but....she is....she is right
what do u mean???
AK yafada yana kafe ahmad da jajayen idanuwansa
Nasan ban kyewta ba danayi karyan cewa inason sarah tunda farko amma alokacin bansan mezance ba saboda abun yazomun abazata kuma bazan iya cewa banasonta abainan jama'a that will make u feel bad
Shiyasa kawai na amsa mata but I am really sorry
Ja dabaya AK yayi yazauna akan kujera tare dasauke wata nannayar ajiyar zuciya yana shafa kansa
Sannan yadago yakalli ahmad yace
Fine Naji wannan amma dagaske bazaka aureta ba shi kuma akan wane dalili
Matsowa kusa dashi ahmad yayi yana fadin AK ni inawa sarah kallon kanwata ne bantaba jin wani Abu dayashafi soyayya atare da ita ba ada nayi niyyar zan aureta ahakan amma daga baya nafara son wata yarinya kuma aurenta zanyi
Inada tabbacin idan na auri sarah bazan iya yin adalci atsakaninsuba saboda bazan iya controlling feelings dina akan wacce nakeso ba to akan wane dalili zan aureta
Karan bude kofa sukaji koda suka juya sarah suka ga tafita daga office din ko ba'afada sunsan kuka take
Tunda yafara magana AK kebinsa da wani irin kallon danakasa fassara manufarsa cikin sanyin murya yace
Ahmad kabani mamaki senake ganin kamar ba ahmad dina bane wannan Yaushe kafara boyemun sirrinka yaushe kafara soyayya meyasa zakama kanwata danafiso fiye dakomai karyan cewa kana sonta seda nagama sakankacewa zaka aureta shine zaka zomun da wannan maganar nayarda dakai fiye dayadda nayarda dakaina amma meyasa zaka yaudareni
Riko hannunsa ahmad yayi cikin rawar murya yace AK dan Allah kafahimceni nima bansan ya akayi nafara sonta ba bansan miye soba se akanta ni kaina ina mamakin yawshe nayi zurfi asonta dahar nakejin bazan iya rayuwa batare da ita ba
Turesa AK yayi dakarfi harsaida yafadi kasa cikin kakkawsar murya yamike tsaye yana fadin
Ba abunda zaka gayamun ahmad koma wacece inada tabbacin baka jima da haduwa da ita ba
Yaushe har kayi nisa asonta miye ma so ahmad akan sone zaka cutarmun da kanwata har zaka iya dawkan hannu kamareta kafi kowa sanin irin son datake maka baka tunanin halin dazata shiga idan tarasaka kuma ita wacce kakeso din kanada tabbacin cewa tana sonka ??
Tashi ahmad yana kakkabe rigarsa yazo gaban AK yatsaya yana fadin wai yanaga ka dauki abun dazafi ne AK
Nasan nayi laifi ban kyewta ba amma tunda wuri nayi kokarin sanar dakai sedai Sam kaki kasaurareni
Yes dagaske banjima da haduwa da ita ba amma shi so lokaci guda yake faruwa kuma bandamu yasoni ko kar tasoni ba Abu daya nasani shine ni ina sonta kuma mutuwa ce kawai zata hanani aurenta
zancan halin dasarah zata shiga kuma ai bani kadai bane namijin dayarage aduniya ba zata iya samun Wanda zata so yasota har yasa tamanta dani
amma ni bazan iya aurenta ba saboda bazan iya yimata adalci ba ni kuma bana fatan na cutar da wacce kakeso fiye da kowa aduniya
cikin murya mai kaman rada AK yace kenan yanzu kana nufin .....ba zaka ....auri kanwata ba kenan
Sunkuy dakai ahmad yayi cikin sanyin murya yace
I am sorry friend but I can't
Jadabaya AK yafarayi yana fadin sorry !!! Sorry!!!
ur sorry means noting to me since u broke my trust bantaba tunanin zaka ki jinina ba ahmad bantaba tunanin zaka So kanka a abotar mu ba
Daidai nan yafice daga office din yana rufo kofar dakarfin gaske
Zaunawa ahmad yayi yajiginar dakansa hade da lumshe ido yana murza goshinsa da yafara daukan zafi
Ahankali yake fadin
Meyasa bazaka fahimceni ba AK khadeeja nakeso ita kadai zan iya aura nazauna da ita na kula da ita kamar yadda nama yayarta alkawari bazan iya auren kanwarka ba bazan iya zama da mace biyu ba sarah bata dace dani ba
kace naso kaina dan naki auren kanwarka nikuma idan kahanani auren wacce nakeso saboda kanwarka ni kaso kenan kome!!!!
AK yana isa gida bangaren sarah yanufa kafin yakarasa aysha tazo ta tareshi tana fadin AK sarah
A firgice yarike hannunta yana fadin meyafaru da sarah ??
Ban saniba tundazu tashigo tana kuka kuma tarufe kofar dakinta taki tabude
Dagudu yakarasa kofar dakin yafara knocking sedai shiru ko motsinta bayaji duk yarude se buga kofar yake kamar zai ballata yana magiyar tabude amma taki
Cike da damuwa yace sarah open the door please
come down OK?
I am here everything will be fine I promise
Cike da mamaki aysha tace wai meyake damunta ne
Ko kallonta baiyiba bare tasa ran zai amsa mata bashiri yakira dai daga cikin ma'aikatan gidan yataimaka mashi suka balla kofar
Kuance suka sameta atsakar dakin Sam ba alamun nunfashi atattare da ita dagudu yakarasa wurinta yajanyota jikinsa yana kiran sunanta amma shiru yaron gidan mai suna Nura shine yayi dabaran kiran family doctor dinsu awaya aysha banda kuka ba abunda take
Idan tamaka laifi ka kwatanta mata zata gane amma dan Allah kar kace zaka rabu da ita
Tunda tafara magana ahmad yake binta da ido yana murmushi shi kawai kamarsu da khadeeja take birgeshi
Tashi yayi yadawo kujeran kusa da ita yazauna yace aunty!!!
Saurin dago kai tayi tace aunty kuma
Eh yafada yana danne dariyarsa
Idan ma dan wannan ne ki kuantar da hankalinki ni naga deeja inaso kuma aurenta zanyi namaki alkawarin zan kula da ita fiye da yadda zan kula dakaina
Idan ma baki yarda ba se in ware maki daki daya agidan dazamu zauna kinga se ayi komai agabanki yakarashe maganar yana kwashewa da dariya
Itama dariyar tayi tace a'a ai abun bai kai haka ba nunashi tayi da yatsa cikin sigar wasa tace amma idan ka cutar da ita to ko abangwan duniya kuke se kaganni kuma zan dauki mataki
Hannunsa daya yadora saman kansa yana murmushi yace I promise aunty
Kauda kai tayi tana murmushi tace
Now stop calling me that aunty I don't like it
Dariya suka sa suduka kamar wa'yanda suka shekara dasanin juna
Daidai nan sarah tazo shiga office din tahangosu suna dariya
cak tatsaya tana kallonsu nunfashinta na barazanar dawkewa wasu hawaye masu zafi suna tsere akan kuncinta nan take taji kanta nasarawa
Saurin labewa tayi ganin suna fitowa daga office din
Muje mana inzaga dake kiga company dinmu ...
ahmad yafada yana rufo kofar office dinsa
Ido asma'u tazaro hade dafe kirji tace nikuma asuwa??
rufamun asiri
Dariya ahmad yayi yace to muje inrakaki mana
Kai ta girgiza tace a'a koma kawai kayi aikinka daganan ma nagode
Sarah dake labe tana jinsu jitayi kamar tazo tarufe su da duka nan take taji tatsani asma'u
Murmushi yayi yajuya yana fadin to nine da godiya ki gaida umma senazo insha Allah
Ganin Ahmad ya koma office yasa sarah tayi saurin bin bayan asma'u
koda asma'u tafito ta isko yahya yana jiranta abakin get wata sakon takarba sukayi sallama ta tafi
Yana juyowa yaga sarah tsaye agabansa taharde hannaye tana hararensa dajajayen idanuwanta
Gaidata yayi zai wuce tace kai zonan
Dawowa yayi gabanta yatsaya yana fadin gani ma
dawre fuska tayi tace wacece waccan da naganku tare
Sunkuy dakai yayi yace nasanta sosai madam kanwata ce kuma a unguwa daya muke
tsaki tayi tace waye ubanta anan garin
Saurin dago kai yayi yakalleta
Dakai nake malan ...
tafada tana daka mai tsawa
Hade fuska yayi yace malamin makaranta ne sunansa malan mahammadu ana kiransa magaji amma yajima da rasuwa
Hannu Tamika mashi tace bani wayanka
Damamaki yace wayata kuma
Daure fuska tayi tace ko ban isa bane
Mikamata wayan yayi yana ji kaman ya tattaka ta
Fisge wayan tayi ahannunsa tashiga wurin pics tana dubawa cikin Sa'a kuwa tahadu da photon asma'u Wanda sukayi da zainab ranan suna
murmushin mugunta tayi lokacinda tayi cropping photon asma'u ta tura awaynta cilla masa wayan tayi tajuya kamar zata tashi sama tanufi office din ahmad
Dakarfi ta bige kofan tashiga
Saurin dagowa yayi ganin sarah ce yasa yahade fuska yaci gaba da abunda yake bai kara kallon inda take bama
Ahasale takarasa ta fizge takardan hannunsa tana fadin yaushe kafara shigo dayan mata office dinka
Hannu yadaga mata yace sarah ya isa haka kiyi abunda yakawoki kibarmun office dina
Kugu tarike tana fadin ba inda zani seka gayamun wace karuwace tafito daga....
Bata karasa ba yakifeta da wani wawan mari seda kanta yabugu da table dafe kanta tayi tare dasakin wata kara
[18/07, 15:03] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧DOMUN KANWATA👩👧
Na( Maryam Muhammad jibril)
Dasunan allah mai rahama mai jinkai.....✍
6⃣0⃣
Gudu yake banawasa ba sarah duk tagama tsorata dayaninsa Sam batayi tunanin abun zaikai hakaba gaba daya yanayinsa ya canza
Yana isa company tun kafin yagama parking yafito daga motar zagayowa yayi tabangarenta yafincikota yana rike da hannunta suka nufi ciki
Ma'aikatan wajan suna gaidashi amma ko kallonsu baiyiba binsu sukayi da kallo suna mamakin yaw lafiya AK yashigo awannan halin
Office din ahmad yanufa direct yana isa ya banke kofar yashiga
Saurin dagowa ahmad yayi dan ganin waye
saurin mikewa yayi tsaye yana fadin AK lafiya meyafaru
Wurgi da sarah yayi har saida tafado kan ahmad
Cike da mamaki ahmad ya maidata gefe daya yanufo AK yana fadin easy AK wai meyake faruwa ne
Nima bansani ba kawai ina zaune tazo tasameni da wata banzanr magana wai kafasa aurenta....... baka sonta...... baka menene ...... Shirme dai iriri
Sunkuny dakai ahmad yayi yana murza hannunsa
Kusa dashi AK yamatso yakama hannunsa yana fadin bawai nazo nan dan nayarda da abunda tafada bane sedan ina so ka karyata abunda tafada agabanta taji
I know u can never do this to me ever
Shuru ahmad yayi yakasa furta koda kalma daya
Cikin muryan kuka sarah tace why are u silent kafadamasa abunda kafadamun mana ai bandauka zakaji kunyar abunda ka aikata ba
kafadansa AK yadafa yace friend say something kawai kacemun karyatake I will punish her for hurting u
riko hannunsa yayi cikin rawar murya yace AK ...I'm... I am Sorry ...but....she is....she is right
what do u mean???
AK yafada yana kafe ahmad da jajayen idanuwansa
Nasan ban kyewta ba danayi karyan cewa inason sarah tunda farko amma alokacin bansan mezance ba saboda abun yazomun abazata kuma bazan iya cewa banasonta abainan jama'a that will make u feel bad
Shiyasa kawai na amsa mata but I am really sorry
Ja dabaya AK yayi yazauna akan kujera tare dasauke wata nannayar ajiyar zuciya yana shafa kansa
Sannan yadago yakalli ahmad yace
Fine Naji wannan amma dagaske bazaka aureta ba shi kuma akan wane dalili
Matsowa kusa dashi ahmad yayi yana fadin AK ni inawa sarah kallon kanwata ne bantaba jin wani Abu dayashafi soyayya atare da ita ba ada nayi niyyar zan aureta ahakan amma daga baya nafara son wata yarinya kuma aurenta zanyi
Inada tabbacin idan na auri sarah bazan iya yin adalci atsakaninsuba saboda bazan iya controlling feelings dina akan wacce nakeso ba to akan wane dalili zan aureta
Karan bude kofa sukaji koda suka juya sarah suka ga tafita daga office din ko ba'afada sunsan kuka take
Tunda yafara magana AK kebinsa da wani irin kallon danakasa fassara manufarsa cikin sanyin murya yace
Ahmad kabani mamaki senake ganin kamar ba ahmad dina bane wannan Yaushe kafara boyemun sirrinka yaushe kafara soyayya meyasa zakama kanwata danafiso fiye dakomai karyan cewa kana sonta seda nagama sakankacewa zaka aureta shine zaka zomun da wannan maganar nayarda dakai fiye dayadda nayarda dakaina amma meyasa zaka yaudareni
Riko hannunsa ahmad yayi cikin rawar murya yace AK dan Allah kafahimceni nima bansan ya akayi nafara sonta ba bansan miye soba se akanta ni kaina ina mamakin yawshe nayi zurfi asonta dahar nakejin bazan iya rayuwa batare da ita ba
Turesa AK yayi dakarfi harsaida yafadi kasa cikin kakkawsar murya yamike tsaye yana fadin
Ba abunda zaka gayamun ahmad koma wacece inada tabbacin baka jima da haduwa da ita ba
Yaushe har kayi nisa asonta miye ma so ahmad akan sone zaka cutarmun da kanwata har zaka iya dawkan hannu kamareta kafi kowa sanin irin son datake maka baka tunanin halin dazata shiga idan tarasaka kuma ita wacce kakeso din kanada tabbacin cewa tana sonka ??
Tashi ahmad yana kakkabe rigarsa yazo gaban AK yatsaya yana fadin wai yanaga ka dauki abun dazafi ne AK
Nasan nayi laifi ban kyewta ba amma tunda wuri nayi kokarin sanar dakai sedai Sam kaki kasaurareni
Yes dagaske banjima da haduwa da ita ba amma shi so lokaci guda yake faruwa kuma bandamu yasoni ko kar tasoni ba Abu daya nasani shine ni ina sonta kuma mutuwa ce kawai zata hanani aurenta
zancan halin dasarah zata shiga kuma ai bani kadai bane namijin dayarage aduniya ba zata iya samun Wanda zata so yasota har yasa tamanta dani
amma ni bazan iya aurenta ba saboda bazan iya yimata adalci ba ni kuma bana fatan na cutar da wacce kakeso fiye da kowa aduniya
cikin murya mai kaman rada AK yace kenan yanzu kana nufin .....ba zaka ....auri kanwata ba kenan
Sunkuy dakai ahmad yayi cikin sanyin murya yace
I am sorry friend but I can't
Jadabaya AK yafarayi yana fadin sorry !!! Sorry!!!
ur sorry means noting to me since u broke my trust bantaba tunanin zaka ki jinina ba ahmad bantaba tunanin zaka So kanka a abotar mu ba
Daidai nan yafice daga office din yana rufo kofar dakarfin gaske
Zaunawa ahmad yayi yajiginar dakansa hade da lumshe ido yana murza goshinsa da yafara daukan zafi
Ahankali yake fadin
Meyasa bazaka fahimceni ba AK khadeeja nakeso ita kadai zan iya aura nazauna da ita na kula da ita kamar yadda nama yayarta alkawari bazan iya auren kanwarka ba bazan iya zama da mace biyu ba sarah bata dace dani ba
kace naso kaina dan naki auren kanwarka nikuma idan kahanani auren wacce nakeso saboda kanwarka ni kaso kenan kome!!!!
AK yana isa gida bangaren sarah yanufa kafin yakarasa aysha tazo ta tareshi tana fadin AK sarah
A firgice yarike hannunta yana fadin meyafaru da sarah ??
Ban saniba tundazu tashigo tana kuka kuma tarufe kofar dakinta taki tabude
Dagudu yakarasa kofar dakin yafara knocking sedai shiru ko motsinta bayaji duk yarude se buga kofar yake kamar zai ballata yana magiyar tabude amma taki
Cike da damuwa yace sarah open the door please
come down OK?
I am here everything will be fine I promise
Cike da mamaki aysha tace wai meyake damunta ne
Ko kallonta baiyiba bare tasa ran zai amsa mata bashiri yakira dai daga cikin ma'aikatan gidan yataimaka mashi suka balla kofar
Kuance suka sameta atsakar dakin Sam ba alamun nunfashi atattare da ita dagudu yakarasa wurinta yajanyota jikinsa yana kiran sunanta amma shiru yaron gidan mai suna Nura shine yayi dabaran kiran family doctor dinsu awaya aysha banda kuka ba abunda take