Sashe 78
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Koda suka tashi daga aiki wurinsu Umma suka biya sunjima agidan sunafira har bayan ishsha sannan suka nufi gidan Momy itama suka gaidata tayi farinciki matuka ganin yanda komai yakoma yanda yake da
abotar AK da ahmad se abunda yakaru kowannensu nafarinciki da masoyiyarsa khadeeja tadage sosai dakaratu saboda ahmad yamata alkawarin tana gamawa zaibudemata asibiti takanta kuma dama burinta kenan
hankalin grany ya kwanta yanzu batada wata fargaba kasancewar tasan duk abunda yake faruwa kuma yanda taga AK da asma'u nazamansu cikin so dakauna abun namatukar birgeta .....
Sosai sunkara shakuwa dajuna suna bala'in son junansu soyayyarsu nalunkuwa azukatansu hartakai suna fahimtar abunda dan uwansu kebukata batare dayafurta hakanba ....sedai har wannan lokacin asma'u bata yarda wani abu yashiga tsakaninsu ba sedai tace wannan bashine lokacinda yadace ba tun yana mata magiya har yahakura saboda kasancewa kusa da ita hakan kadaima ya isheshi .... Batare dasanin kowa ba tamaidamasa dukiyarsa bayanda batayiba zata daina aiki amma yahanata
Abangaren aysha da iyayenta kuwa sunzage sunata shirin biki duk da bawani shiri suke ba kasancewar basuda kudi amma sanin cewa daga AK ya aureta sungama arziki hakan yasa basuwani damuba Aunty sadiya tadage se tsuma aysha ake da magunguna kala kala acewarta idan har tayi anfani dasu to bazai kara kula wata maceba aduniyarnan
Abangaren salim Sam yamanta dawata aysha arayuwarsa tunda yaji shiru AK bainemesa ba yasan komai yawuce dan haka ya kwantar dahankalinsa yacigaba da harkokinsa soyayyarsa yake zubawa son ransa dawata cousin dinsa wacce tajima tana sonsa yana wulakantata seda mahaifinsa yanuna Bacin ransa sannan yafara kulata Abu kamar wasa haryayi nisa asonta yanzu bayada wani burin dayawuce ya aureta tuni magabata suka shigo maganar bada bata lokaciba aka fara shirin biki
sedai abunda yabasa mamaki shine seda lokacin bikinsu yagabato aka kara dagashi kuma danisa bakusa ba dayayi magana akace bata kammala karatuba Wanda yasan basuyi haka da iyayanta ba bayanda ya iya dole yahakura dan bayajin zai iya rabuwa da ita ......
komai akasama lokaci to zaizo yanzu bikin AK da aysha yarage sati daya kacal fadin ciki baya boyuwa awurinsu se habaice habaice ake jefamasu asma'u grany ce kawai ke kulasu dan asma'u batada lokacinsu ....su aysha amarya ansha gyara se sheki take duk wata tsohuwar ajiyarsu takare wurin hidimar bikin da dakyar take iya kwatar kudi ahnnun AK daga tafara magana inyace dama yasan kudinsa takeso setayi shiru aranta kwa burinta yananan ba abunda yacanza dazaran ta auresa zata mallakesa da duk abunda yatara sannan takori kowa daga gidan tamallakama iyayenta shikuma tanemi yasaketa takoma wurin salim dinta danshine Wanda takema so nagaskiya ....
tsakanin bashir da Sarah kuwa soyayya mai karfi tashiga tsakaninsu sedai har wannan lokacin batabari yasan tana sonsa ba gudun kar abunda yafaru tsakaninta da ahmad yasake faruwa agareta .....shima kuma abngarensa yana tsoron idan yafurta mata yana sonta yarasa damar kasancewa tare da ita bayanda asma'u batayiba yafadaba amma yaki bawanda yasan dazancan soyayyarsu se grany da asma'u lokacinda tasanar da AK bakaramin farin ciki yayi ba nan take yaji sonta yakara lunkuwa azuciyarsa saboda irin gudummuwa dakuma cigaban datakawo a family dinsa ...she is the best...
Inna ladidi batason auren aysha da AK saboda tasan badan allah takesonsa ba kuma tasan cewa yana aurenta to tasu takare ganin abun dagaske ne yasa bashiri tanufi wurin asma'u bayan sungaisa tasanar da ita cewa aysha kudin AK takeso kome zaifaru kartayarda ya aureta tasan cewa dafari datazo gidan bata sonta kuma basuyi zaman dadiba amma atunaninta itama asma'u kudin AK tagani ta auresa sedaga baya tafahimci mace ce tagari kuma dazuciya daya take zaune dasu shiyasa tazo tagayamata gaskiyar halin aysha
Murmushi asma'u tayi datagama sauraran bayaninta cike da ladabi tace inna ...nasan zakiyi mamaki idan nacemaki nasan asalin wacece aysha sedai kuma nagode matuka dakika fahimceni kuma kikanemi dorani akan hanyar datadace ....kikuantar dahankalinki inna ba abunda zaifaru se abunda allah ya kaddara ....kudai cigaba datayamu da addu'a everything will be fine......
ganin rashin damuwa afiskar asma'u yasa itama hankalinta ya kwanta taci gaba dazuba ido ......
To kuma readers se ince kuci gaba dazuba ido da kunnuwa danjin yanda zata kasance awannan sarkakiyar Wanda sukeson halartar bikin aysha da AK se su tareni a page nagaba Wanda nake tunanin shine nakarshe ko kusada nakarshe insha allah
all tnx to u masoyan wannan littafi sannan inabaku hakurin rashin jina kuana biyu kumun uzuri kuma ina godiya kwarai da kulawar da kuke nunamun inayinku sosai sosai......
Special tnx to u my beloved friend zainab ado and amazing sis sa'ata , Aisha, khady , halimatu,asma'ul husna ,saulawerh and habiba fana , da duk sauran masoya da abokan arziki tnx for ur support....
Se munhadu a page nagaba cikin littafin domin kanwata ........!!!
[15/08, 18:05] Hassan Atk: ba'adau lokaciba AK yafito cikin shigar manyan kaya yayi kyau matuka yana sakkowa kan stairs kallo yakoma kansa kowa yasaki baki yana yaba kyan da allah yamasa nan take maroka suka hau rangada guda antys suka zagayeshi ana likamasa kudi wasu kuma nadaukansa photo
Aysha nadaga gefe azaune tana kallonsa jitake kamar taje tarungumesa saboda tsabar farinciki tanaji tafi kowace ya mace Sa'a datayi nasarar samun hadadde irin wannan amatsayin miji.....
Asma'u nakusan grany azaune tana magana awaya yayinda shikuma yakasa dauke idonsa akanta yanajin sonta nakaruwa azuciyarsa tana dago kai suka hada ido atare suka sakarma juna wani murmushin dasu kadai sukasan ma'anarsa .....
da kyar aka basa hanya Ahmad yaja hannunsa suka fita daidai kofa suka hadu da khadeeja dasarah zasu shigo cike dafarin ciki khadeeja takaraso wurinsu tana fadin wow tsarki yatabbata ga ubangijin daya halicci wannan gayan.....
dariya suka sa gaba daya banda AK da yadaure fuska yana wurga mata harara yace dama nemanki nake... idan kika kara buga mana kofa sena guntule yan yatsun ....
metamaka....Ahmad yafada yana kallon khadeeja ta zunbura baki tana kauda kai
"she always come at the wrong time....
Dariya suka sa gaba daya khadeeja tace kodai kune ba kwa abunku lokacinda yadace ba ....ko nataba zuwa da daddare nabuga muku kofa....takarashe maganar tana murguda baki hade da saitasu dawayarta tafara daukansu photo
tsaye sukayi suna kallonta har tagama daukansu taja hannun Sarah suka Shiga ciki sannan suma suka wuce AK nafadin gaskiya friend kanada aiki ....deeja ai setasama mutum hawanjini ....
Dariya Ahmad yayi yana juyowa yakalli khadeeja yace hawan jinin soyayya ba.... waima yaushe zaku mana aurene....
aysha nazaune da kawayanta azagaye da ita se mita suke mata wai bikinta kamar na yan kauye ba casu ba party ba dinner gaskiya tabadasu basu taba tunanin haka bikinta zaizo ba ....itadai batabi takansu ba dan daban abunda yadameta takashe kunne tana jira taji andaura aure wayarta nagefe sefaman ringing take amma ko kallo bata isheta ba dai cikin kawayanta ce tamiko mata wayar tana fadin aysha dan allah kidauki wayarnan tun safe ake kiranki ...koma waye wallahi baida zuciya da baifasa kiranba ....
tsaki taja tana karban wayar taga sunan salim cike datakaici takashe wayar gaba daya ta tura cikin jaka
Suna nan azaune suka fara juyo hayaniya natashi apalo har tashare daga baya dai dataji abun yayi yawa tafito dan ganin abunda ke faruwa kawayanta nabiye da ita har suka iso palon
Aunty sadiya ce atsaye tana faman zuba ruwan masifa se kunfar baki take anzagayeta ana bata hakuri
Grany nazaune tana kallonta Asma'u na tsaye agefenta taharde hannaye tana murmushi
Cike da mamaki aysha takaraso wurinta tana kwasar babbar rigarta cikin rawar murya tace Momy lafiya....meyafaru....
"Inafa lafiya aysha hau za'acima mutunci ...to munfi karfin wulakanci wallahi ...yau inda AK kotu ce zata rabamu ...ya'ta akuyace dazai mikata bada amincewarta ba ...ko ubanta bai is a yamata wannan cin fuskar ba bareshi ...shi asuwa...
Bata gama rufe bakiba uncle jamilu yashigo palon kamar anjefosa hularsa ahannu yana faman cije lebe idonsa yakada yayi ja kana ganinsa kasan yana cikin tashin hankali rai bace yawuce bangarensa batare dayakalli kowa nawajan ba ....
Dakallo suka bisa har yashige sannan aysha tajuyo tana kallon sadiya cikin rawar murya tace Momy dan allah kigayamun meyake faruwa ne ....AK yafasa aurena ko...shikenan zamcan aurena yasha ruwa ko... yanzu ba'a adaura auren ba kenan...
Kauda kai sadiya tayi tana karkada kafa tace andaura auren aysha sedai bashine ya aureki ba wani daban ya auramiki....
Dimmm aysha taji maganar akunnenta tamkar saukar guduma take jikinta yafara rawa cike da tashin hankali tace Momy wanifa kika ce wayeshi....akan wane dalili zai auramun wani batare dasanina ba ....
"Da salim aka daura miki aure dalilin kuma shinake sonji abakin wa'innan munafukan....takarashe maganar tana nuna grany da Asma'u
Hannu aysha tadora akai tana durkushewa kasa hade dasakin wani kuka mai cin rai take kallo yakoma kanta wasu na tausayinta wasu nagara da akayi haka ganin surutun yayi yawa sadiya taja hannunta suka nufi bangarensu
Suna Shiga tafada jikin uncle jamilu tana fashewa dawani kukan bai hanata ba tacigaba dakukanta danshi kanshi yana bukatar rarrashi seda tayi mai isarta tadago dajajayan idanuwanta tana kallonsa cikin sheshshekar kuka tace dady....everything is over now....my dreams ...my hopes....komai ya ruguje dady....narasa komai...bazan barshiba wallahi senasa zunzubar da hawaye kamar yadda sukasa nayi ...tunda har narasa abunda nakeso to suma dole ne surasa ...senayi ajalinsu....takarashe maganar tana yunkurin mikewa tsaye yayi saurin riko hannunta yazaunar da ita kusa dashi cikin sigar rarrashi yace dakata mana yar baba ....aishi yaki seda dabara ...nafahimci halin da kike ciki amma ai zafi baya kashe kuna ...yanzu kinatso kinuna kamar abun baidameki ba ....kinsan ba abunda yake kashe makiyanmu irin su kuntata mana kuma suganmu muna murmushi ....
"What do u mean dady....kana nufin namanta da abunda suka mun kenan ....shikenan sunci bulus kenan....
Murmushin karfin hali yayi yana cije lebe yace ba abunda nake nufi kenan ba nima kaina bazan yafe abunda yaronnan yamun ba ...seda nagama Tara manyan mutane nashaidamusu AK hausawee zai auri ya'ta bayan sun halarci daurin auren kawai nai sabanin haka....
Mutuncina yazube a idonsu ya kunyatani agaban abokanaina ...yacimun mutunci kuma ya ruguza mun burin danajima ina ginawa yamiki auren wulakanci ....kinaganin zan iya hakura na kyaleshi ....never...I won't spare him...sedai kinsan komai narayuwa idan kabi ahankali zakafi ganin daidai ...ai dasanyin safiya ake kama fara ahannu
abotar AK da ahmad se abunda yakaru kowannensu nafarinciki da masoyiyarsa khadeeja tadage sosai dakaratu saboda ahmad yamata alkawarin tana gamawa zaibudemata asibiti takanta kuma dama burinta kenan
hankalin grany ya kwanta yanzu batada wata fargaba kasancewar tasan duk abunda yake faruwa kuma yanda taga AK da asma'u nazamansu cikin so dakauna abun namatukar birgeta .....
Sosai sunkara shakuwa dajuna suna bala'in son junansu soyayyarsu nalunkuwa azukatansu hartakai suna fahimtar abunda dan uwansu kebukata batare dayafurta hakanba ....sedai har wannan lokacin asma'u bata yarda wani abu yashiga tsakaninsu ba sedai tace wannan bashine lokacinda yadace ba tun yana mata magiya har yahakura saboda kasancewa kusa da ita hakan kadaima ya isheshi .... Batare dasanin kowa ba tamaidamasa dukiyarsa bayanda batayiba zata daina aiki amma yahanata
Abangaren aysha da iyayenta kuwa sunzage sunata shirin biki duk da bawani shiri suke ba kasancewar basuda kudi amma sanin cewa daga AK ya aureta sungama arziki hakan yasa basuwani damuba Aunty sadiya tadage se tsuma aysha ake da magunguna kala kala acewarta idan har tayi anfani dasu to bazai kara kula wata maceba aduniyarnan
Abangaren salim Sam yamanta dawata aysha arayuwarsa tunda yaji shiru AK bainemesa ba yasan komai yawuce dan haka ya kwantar dahankalinsa yacigaba da harkokinsa soyayyarsa yake zubawa son ransa dawata cousin dinsa wacce tajima tana sonsa yana wulakantata seda mahaifinsa yanuna Bacin ransa sannan yafara kulata Abu kamar wasa haryayi nisa asonta yanzu bayada wani burin dayawuce ya aureta tuni magabata suka shigo maganar bada bata lokaciba aka fara shirin biki
sedai abunda yabasa mamaki shine seda lokacin bikinsu yagabato aka kara dagashi kuma danisa bakusa ba dayayi magana akace bata kammala karatuba Wanda yasan basuyi haka da iyayanta ba bayanda ya iya dole yahakura dan bayajin zai iya rabuwa da ita ......
komai akasama lokaci to zaizo yanzu bikin AK da aysha yarage sati daya kacal fadin ciki baya boyuwa awurinsu se habaice habaice ake jefamasu asma'u grany ce kawai ke kulasu dan asma'u batada lokacinsu ....su aysha amarya ansha gyara se sheki take duk wata tsohuwar ajiyarsu takare wurin hidimar bikin da dakyar take iya kwatar kudi ahnnun AK daga tafara magana inyace dama yasan kudinsa takeso setayi shiru aranta kwa burinta yananan ba abunda yacanza dazaran ta auresa zata mallakesa da duk abunda yatara sannan takori kowa daga gidan tamallakama iyayenta shikuma tanemi yasaketa takoma wurin salim dinta danshine Wanda takema so nagaskiya ....
tsakanin bashir da Sarah kuwa soyayya mai karfi tashiga tsakaninsu sedai har wannan lokacin batabari yasan tana sonsa ba gudun kar abunda yafaru tsakaninta da ahmad yasake faruwa agareta .....shima kuma abngarensa yana tsoron idan yafurta mata yana sonta yarasa damar kasancewa tare da ita bayanda asma'u batayiba yafadaba amma yaki bawanda yasan dazancan soyayyarsu se grany da asma'u lokacinda tasanar da AK bakaramin farin ciki yayi ba nan take yaji sonta yakara lunkuwa azuciyarsa saboda irin gudummuwa dakuma cigaban datakawo a family dinsa ...she is the best...
Inna ladidi batason auren aysha da AK saboda tasan badan allah takesonsa ba kuma tasan cewa yana aurenta to tasu takare ganin abun dagaske ne yasa bashiri tanufi wurin asma'u bayan sungaisa tasanar da ita cewa aysha kudin AK takeso kome zaifaru kartayarda ya aureta tasan cewa dafari datazo gidan bata sonta kuma basuyi zaman dadiba amma atunaninta itama asma'u kudin AK tagani ta auresa sedaga baya tafahimci mace ce tagari kuma dazuciya daya take zaune dasu shiyasa tazo tagayamata gaskiyar halin aysha
Murmushi asma'u tayi datagama sauraran bayaninta cike da ladabi tace inna ...nasan zakiyi mamaki idan nacemaki nasan asalin wacece aysha sedai kuma nagode matuka dakika fahimceni kuma kikanemi dorani akan hanyar datadace ....kikuantar dahankalinki inna ba abunda zaifaru se abunda allah ya kaddara ....kudai cigaba datayamu da addu'a everything will be fine......
ganin rashin damuwa afiskar asma'u yasa itama hankalinta ya kwanta taci gaba dazuba ido ......
To kuma readers se ince kuci gaba dazuba ido da kunnuwa danjin yanda zata kasance awannan sarkakiyar Wanda sukeson halartar bikin aysha da AK se su tareni a page nagaba Wanda nake tunanin shine nakarshe ko kusada nakarshe insha allah
all tnx to u masoyan wannan littafi sannan inabaku hakurin rashin jina kuana biyu kumun uzuri kuma ina godiya kwarai da kulawar da kuke nunamun inayinku sosai sosai......
Special tnx to u my beloved friend zainab ado and amazing sis sa'ata , Aisha, khady , halimatu,asma'ul husna ,saulawerh and habiba fana , da duk sauran masoya da abokan arziki tnx for ur support....
Se munhadu a page nagaba cikin littafin domin kanwata ........!!!
[15/08, 18:05] Hassan Atk: ba'adau lokaciba AK yafito cikin shigar manyan kaya yayi kyau matuka yana sakkowa kan stairs kallo yakoma kansa kowa yasaki baki yana yaba kyan da allah yamasa nan take maroka suka hau rangada guda antys suka zagayeshi ana likamasa kudi wasu kuma nadaukansa photo
Aysha nadaga gefe azaune tana kallonsa jitake kamar taje tarungumesa saboda tsabar farinciki tanaji tafi kowace ya mace Sa'a datayi nasarar samun hadadde irin wannan amatsayin miji.....
Asma'u nakusan grany azaune tana magana awaya yayinda shikuma yakasa dauke idonsa akanta yanajin sonta nakaruwa azuciyarsa tana dago kai suka hada ido atare suka sakarma juna wani murmushin dasu kadai sukasan ma'anarsa .....
da kyar aka basa hanya Ahmad yaja hannunsa suka fita daidai kofa suka hadu da khadeeja dasarah zasu shigo cike dafarin ciki khadeeja takaraso wurinsu tana fadin wow tsarki yatabbata ga ubangijin daya halicci wannan gayan.....
dariya suka sa gaba daya banda AK da yadaure fuska yana wurga mata harara yace dama nemanki nake... idan kika kara buga mana kofa sena guntule yan yatsun ....
metamaka....Ahmad yafada yana kallon khadeeja ta zunbura baki tana kauda kai
"she always come at the wrong time....
Dariya suka sa gaba daya khadeeja tace kodai kune ba kwa abunku lokacinda yadace ba ....ko nataba zuwa da daddare nabuga muku kofa....takarashe maganar tana murguda baki hade da saitasu dawayarta tafara daukansu photo
tsaye sukayi suna kallonta har tagama daukansu taja hannun Sarah suka Shiga ciki sannan suma suka wuce AK nafadin gaskiya friend kanada aiki ....deeja ai setasama mutum hawanjini ....
Dariya Ahmad yayi yana juyowa yakalli khadeeja yace hawan jinin soyayya ba.... waima yaushe zaku mana aurene....
aysha nazaune da kawayanta azagaye da ita se mita suke mata wai bikinta kamar na yan kauye ba casu ba party ba dinner gaskiya tabadasu basu taba tunanin haka bikinta zaizo ba ....itadai batabi takansu ba dan daban abunda yadameta takashe kunne tana jira taji andaura aure wayarta nagefe sefaman ringing take amma ko kallo bata isheta ba dai cikin kawayanta ce tamiko mata wayar tana fadin aysha dan allah kidauki wayarnan tun safe ake kiranki ...koma waye wallahi baida zuciya da baifasa kiranba ....
tsaki taja tana karban wayar taga sunan salim cike datakaici takashe wayar gaba daya ta tura cikin jaka
Suna nan azaune suka fara juyo hayaniya natashi apalo har tashare daga baya dai dataji abun yayi yawa tafito dan ganin abunda ke faruwa kawayanta nabiye da ita har suka iso palon
Aunty sadiya ce atsaye tana faman zuba ruwan masifa se kunfar baki take anzagayeta ana bata hakuri
Grany nazaune tana kallonta Asma'u na tsaye agefenta taharde hannaye tana murmushi
Cike da mamaki aysha takaraso wurinta tana kwasar babbar rigarta cikin rawar murya tace Momy lafiya....meyafaru....
"Inafa lafiya aysha hau za'acima mutunci ...to munfi karfin wulakanci wallahi ...yau inda AK kotu ce zata rabamu ...ya'ta akuyace dazai mikata bada amincewarta ba ...ko ubanta bai is a yamata wannan cin fuskar ba bareshi ...shi asuwa...
Bata gama rufe bakiba uncle jamilu yashigo palon kamar anjefosa hularsa ahannu yana faman cije lebe idonsa yakada yayi ja kana ganinsa kasan yana cikin tashin hankali rai bace yawuce bangarensa batare dayakalli kowa nawajan ba ....
Dakallo suka bisa har yashige sannan aysha tajuyo tana kallon sadiya cikin rawar murya tace Momy dan allah kigayamun meyake faruwa ne ....AK yafasa aurena ko...shikenan zamcan aurena yasha ruwa ko... yanzu ba'a adaura auren ba kenan...
Kauda kai sadiya tayi tana karkada kafa tace andaura auren aysha sedai bashine ya aureki ba wani daban ya auramiki....
Dimmm aysha taji maganar akunnenta tamkar saukar guduma take jikinta yafara rawa cike da tashin hankali tace Momy wanifa kika ce wayeshi....akan wane dalili zai auramun wani batare dasanina ba ....
"Da salim aka daura miki aure dalilin kuma shinake sonji abakin wa'innan munafukan....takarashe maganar tana nuna grany da Asma'u
Hannu aysha tadora akai tana durkushewa kasa hade dasakin wani kuka mai cin rai take kallo yakoma kanta wasu na tausayinta wasu nagara da akayi haka ganin surutun yayi yawa sadiya taja hannunta suka nufi bangarensu
Suna Shiga tafada jikin uncle jamilu tana fashewa dawani kukan bai hanata ba tacigaba dakukanta danshi kanshi yana bukatar rarrashi seda tayi mai isarta tadago dajajayan idanuwanta tana kallonsa cikin sheshshekar kuka tace dady....everything is over now....my dreams ...my hopes....komai ya ruguje dady....narasa komai...bazan barshiba wallahi senasa zunzubar da hawaye kamar yadda sukasa nayi ...tunda har narasa abunda nakeso to suma dole ne surasa ...senayi ajalinsu....takarashe maganar tana yunkurin mikewa tsaye yayi saurin riko hannunta yazaunar da ita kusa dashi cikin sigar rarrashi yace dakata mana yar baba ....aishi yaki seda dabara ...nafahimci halin da kike ciki amma ai zafi baya kashe kuna ...yanzu kinatso kinuna kamar abun baidameki ba ....kinsan ba abunda yake kashe makiyanmu irin su kuntata mana kuma suganmu muna murmushi ....
"What do u mean dady....kana nufin namanta da abunda suka mun kenan ....shikenan sunci bulus kenan....
Murmushin karfin hali yayi yana cije lebe yace ba abunda nake nufi kenan ba nima kaina bazan yafe abunda yaronnan yamun ba ...seda nagama Tara manyan mutane nashaidamusu AK hausawee zai auri ya'ta bayan sun halarci daurin auren kawai nai sabanin haka....
Mutuncina yazube a idonsu ya kunyatani agaban abokanaina ...yacimun mutunci kuma ya ruguza mun burin danajima ina ginawa yamiki auren wulakanci ....kinaganin zan iya hakura na kyaleshi ....never...I won't spare him...sedai kinsan komai narayuwa idan kabi ahankali zakafi ganin daidai ...ai dasanyin safiya ake kama fara ahannu