Sashe 29
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya AK yayi yace to jeka zanje wurin Momy kafin kagama
Dakallo ahmad yabisa har yafita sannan ya rintse ido hade da dafe kai yana tunanin anya yayi ma Kansa adalci Kuwa bayajin zai iya rayuwa batare da khadeeja ba
Cike da farin ciki AK yashigo gida yana kwalama sarah kira
Kap mutanan gidan nafalo azaune da mamaki suke kallonsa suna tambayar Meyafaru
Wurin sarah yanufa yana fadin sarah I have a surprise for u
Murmushi tayi tace miye
Nuna mata ahmad Dake tsaye bayansa yayi yana fadin nacika maki alkawarinki ga ahmad yadawo gareki yayarda zai aureki kuma nanda kuana biyu ka.....
Batajira yakarasa ba tanufi wurin ahmad tana tambayar da gaske yayarda zai aureta
Hakuri yaba grany dasauran mutanen gidan akan abunda yafaru kwanaki
Nan kowa yafara saka albarkacin bakinsa akan yarinyar data yaudari ahmad
grany tace wai Wace yarinya ce wannan
Duddubawa AK yayi baiga asma'u awurin ba sama yanufa yana kiran chitti
daidai falo sukaci karo Zai shiga ita kuma Zata fito
dafe kai yayi yana kallonta yace nagayamiki kina bukatar glasses amma baki yardaba something is wrong with u eyes
Sosa goshinta tayi tace alamu sun nuna kaine ke bukatar glasses saboda .....
Katseta yayi dafadin chitti muje kasa akwai abunda zan nuna maki
Kallon bayanta tayi dagefenta sannan takalleshi damamaki tace are u okay
Daure fuska yayi yace what??
tafa hannu tayi tana dariya tace naga alama matsalan ba a idonka takeba a kwakwalwa ne
Tunda kafara gane gane
Hannunta Yakama yajata zuwa kasa yana fadin
kece dai yau zakiyi mugun gani ur ex-boyfriend is getting married to my sister
Kusan ahmad yakaita yana murmushi yace gashi kafadamata taji da kunnenta zaka auri sarah
Grany tace meyasa zaice haka
Dariya yayi yace haba grany asma'u fa matata ce kuma Yaya awurin sarah so yakamata ahmad yasanar da ita zancan aurensu
Murmushi grany tayi tace taji dadi dayafara girmama asma'u amatsayin matarsa
Cikin sassanyar murya ahmad yace ma AK idan bazai damu ba yanaso yayi magana da asma'u in private
Take ur time...
Ak yafada yanama sarah alamar kar tace komai
Gefe suka koma tafara tambayarshi meyasa zai auri sarah bayan baya sonta ya khadeeja zatayi idan taji zancan zai yi aure
Hakuri yabata akan rashin cika mata alkawarin dayadauka zai auri khadeeja kuma yakula da ita
Amma zai auri sarah ne saboda khadeeja ....
Nan yabata labarin yanda sukayi da khadeeja
Kai ta girgiza cike da tausayin kanwarta tace ahmad nayi kuskure a aurena banaso kayi nadama irin yanda nayi kai namiji ne taya zaka zauna da macen da bakaso ina anfanin auren idan har bazakuyi farin cikiba
To asma'u yazanyi khadeeja tadaina kulani tace sena auri sarah ko zan shekara ina kwatantama AK matsalar dake cikin aurennan bayarda zaiyi ba
I am doing it for my deeja and nothing can stop me
Yana kainan yajuya Yakoma wurin AK
Kusa da asma'u AK ya matso cikin rada yace
chitti this time ur magic doesn't work on ahmad
I feel sorry for u
Wane kalan magic kuma anya kwa yau baka sha wani Abu ba
bansha ba amma zansha anjima coz I will celebrate abokina yadawo kuma kanwata zata auri Wanda takeso
Nakusa rabuwa da kaya
Barin wurin tayi batace komai ba tanufi sama tana share hawayenta tasan ahmad yana auren sarah AK zai saketa yazatayi da ummanta
Ba adau lokaciba se gata ta sakko da gudu gudu tasha handbag dinta tun tada datana gida
Har takusa kofa grany tace a'a asma'u ina kuma zakije haka kamar ankoroki
Fita tayi tana fadin grany gida zanje ana nemana yanzu zan dawo
Kusan AK da aysha sarah tamatso tana fadin ina kuke ganin asma'u zataje
Dariya yayi yace kan cinyar ummanta zataje tarera kukan bakin ciki
dariya suka sa aysha tace zataje takona photunan ahmad dake wurinta ne
Asma'u tana fita ta tari addedeta se gida
Khadeeja ta isko tana wanke wanke Umma kuma na daki
Khadeeja na ganinta tazo dagudu ta rungumeta tana murnan ganinta
Shafa gefen fuskanta asma'u tayi cikin rawar murya tace deeja kinsan ahmad zai auri sarah
Kauda kai khadeeja tayi tana maida hawayen idonta tace eh nasani
To meyasa zakisashi ya auri sarah bayan kina sonsa
Ni bana sonsa ammah kawai kimanta dazancan karma Umma taji
Jin muryan Umma sukayi abayansu tana fadin meye ba'aso naji
Bayanta khadeeja takoma tatsaya tana kallon asma'u tace
Umma wai kewarki take shine tazo tadubaki amma bataso kisan tazo
Kusan asma'u Umma tamatso takama hannunta tana fadin asma'u lafiya naganki haka meyake damunki
Anya kwa kina samun kuanciyar hankali agidan mijinki kuwa
Murmushi asma'u tayi takai Umma Palo tazauna sannan tazauna kusa da ita tace
Haba Umma meyasa kike damun kanki ne akan abunda ba gaskiya ba ina zaune lafiya agidan mijina yan uwansa suna sona suna kula dani to me kikeso
Gaskiya zanje nasamu abba yazama dole ki koma wurin inna kuzauna tare ko kya rage kewa in yaso nan se asa yan haya
Murmushi Umma tayi tace
To shikenan ni dama damuwata bansan wane kalan zama kike agidanki bane
Kuantar da hankalinki Umma komai lafiya kalau
To shikenan dazu munyi waya da haleema tace tunda basu samu zuwa bikinki ba zasuzo itada Ali suga gidanki
Shiru asma'u tayi da alamun damuwa afuskanta
Kama hannunta Umma tayi tace nasan abunda kika tuna asma'u kimanta da komai yanzu bagashi kinyi aurenba kinma auri Wanda yafishi komai ai nafiso suzo sugani da idonsu wannan dai asma'un dasuka hana dansu ya aura saboda suna so ya auri yar attajiri gashi ta auri mijin dakowace mace ke fatan samu
Tashi asma'u tayi tana fadin Umma bari natafi kar yamma tayi
Rakota sukayi har waje da mamaki Umma tace asma'u duk ina motocin mijinki zaki zo a napep
Dariya dole asma'u tayi tace ohhh sauri nakene Umma shiyasa banjira ankawoni ba
Tana dawowa dakinsu tanufa tayi alwala tayi sallar la'asar tana ninke hijabinta AK yashigo
Kan gado yazauna yana fadin chitti kin fara parking ne
Da kin kyewtama kanji dan jibi warahaka tuni nayi waje dake daga gidan nan
Ijiye hijab din tayi tanufi dressing mirror tana fadin ni ba chitti sunana ba kuma basai ka koreni daga gidanka ba ni zantafi dakaina
Kusa da ita yamatso yana fadin ina kika je dazu
Jadabaya tafarayi tanakallonsa tace badai sokake na nemi izini awurinka kafin nafita ba
Girgiza kai yayi yamatseta da bango suna kallon cikin idon junansu yace inaso namiki kashedi ne idan har kika yi wani abunda dazaisa ahmad yafasa auren sarah se na kwakulo wannan idon dakike yaudaran maza dashi
Turesa tayi tawuce batace komai ba amma jikinta yayi sanyi
Komawa yayi yazauna yana fadin cigaba da parking nidai zansa ido kar amun sama dafadi da wasu abubuwana
Hijabin tasa a drowan kayanta tana fadin base nayi parking ba saboda ba abunda zan fita dashi daga nan gidan
Dole kitafi da tsummanki wazaki barmawa
Idan ka auro aysha setasa
Ba abunda aysha zatayi da kayanki tafi karfin kwance
To ai ni duk kayan dakaga inasakawa daga gidanmu nazo dasu nawane bana bukatar Wanda yafito daga hannunka
Karya kike kice ba kyason abun hannuna bayan saboda shi kika aureni
Kusa dashi tazo tatsaya tana kallonsa tace wai meyasa kakeso ahmad ya auri sarah bayan kasan bayasonta kana tunanin tunda ta auri Wanda takeso zatayi farin ciki kenan
Dagowa yayi yana kallonta da mamaki yace wai shawara kike bani ko fada kike mun
Kauda kai tayi batace komai ba
Wa yagayamaki ahmad baya son sarah ?
Suna son junansu ke kika shiga tsakaninsu Yanzu kinga asirinki yatonu shine zaki fara kame kame aurene dai ba fashi kuma daga andaura aurensu ni kuma zan warware nawa dake
Fita tayi daga dakin tana fadin nakasa gane wane kala ne kai u keep making the wrong decision
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Tana sakkowa kasa ta isko mutanen gidan zaune apalo kusan grany taje tazauna suna fira
Cike da takaici aunty sadiya ke kallonta kusan inna ladidi tamatsa cikin rada tace
ladidi natsani yarinyar nan duka duka yaushe tashigo gidan nan amma ji yanda grany tawani jata ajiki ni tsoro na ma kar abata jan ragamar gidan
Dariya ladidi tayi tace haba wa ai wallahi bata isaba barima kigani
Tana fadan haka tamike tanufi wurin asma'u tana murmushi tace gaskiya yau yakamata musan dandanon girkin surikarmu tunda tazo bamuci abincinta ba koya kuka gani
Aysha tayi carab tace wallahi kwa gaskiya yau yakamata tamana girki
Daure fuska grany tayi tace dacan wayake maku girki yanda kuke dinnan tukunya nawa zata daura muku
Sadiya tace grany tukunya daya ta isa base tayi daban daban ba mudai yayi dadi kawai
Shuru grany tayi batace komai ba
Tashi asma'u tayi tace ba komai grany zan musu girkin ai dama aiki nane amatsayin surikarsu
To shikenan asma'u jeki amma aysha kitashi kitayata
Carab sadiya tace a'a grany aysha aikenta zanyi wani wuri
Haka tashiga kitchen tafara aiki sauran ma'aikatan natayata se bayan mangariba tagama suka taimaka mata ta jera a dining sannan taje tayi wanka tayi sallah
Koda ta sakko suna zaune gaba daya akan dining sunsa kuloli agaba suna hadiyar yawu grany tahana kowa ci wai se wacce tagirka tazo
Tana zuwa tazauna kowa yafara ci ana santi AK dashigowarsa kenan shima yaje yazauna kusa da grany yafara ci
Lomar farko yace um um um grany amma yau ke kikayi girkinnan ko
Bashir yace Yaya narigaka azuci ka rigani afili nifa tunda nabude kular nan nasan abincin nan ba kalar nakullun bane Shiyasa naga uncle jamilu an karkace hula
Harara uncle jamilu ya watsamai bashiri yayi shuru yana kunshe dariyarsa
Cike da farin ciki grany tace yo ai asma'u ce tayi girkin
Shuru AK yayi baice komai ba se bashir ne keta koda abincin
Daure fuska grany tayi tana kallon AK tace nace matarka ce tayi girkin kuma kayi shiru
Dagowa yayi yana kallonta yace to mezan ce
Harara tawatsamai tana kara daure fuska
Kallon asma'u yayi yace ohhh Ashe haka kika iya girki darling shine ba kya mana gaskiya daga yau girkin ki zamu rika ci agidan nan
Zaro ido tayi tana kallonsa takasa cewa komai
Ladidi tace gaskiyarka AK daga yau mun samu kuku
Dariya sukayi gaba daya sarah tace tunda takasa wurin daukan wanka da kwalliya se tamana girki mai dadi muci
Dakallo ahmad yabisa har yafita sannan ya rintse ido hade da dafe kai yana tunanin anya yayi ma Kansa adalci Kuwa bayajin zai iya rayuwa batare da khadeeja ba
Cike da farin ciki AK yashigo gida yana kwalama sarah kira
Kap mutanan gidan nafalo azaune da mamaki suke kallonsa suna tambayar Meyafaru
Wurin sarah yanufa yana fadin sarah I have a surprise for u
Murmushi tayi tace miye
Nuna mata ahmad Dake tsaye bayansa yayi yana fadin nacika maki alkawarinki ga ahmad yadawo gareki yayarda zai aureki kuma nanda kuana biyu ka.....
Batajira yakarasa ba tanufi wurin ahmad tana tambayar da gaske yayarda zai aureta
Hakuri yaba grany dasauran mutanen gidan akan abunda yafaru kwanaki
Nan kowa yafara saka albarkacin bakinsa akan yarinyar data yaudari ahmad
grany tace wai Wace yarinya ce wannan
Duddubawa AK yayi baiga asma'u awurin ba sama yanufa yana kiran chitti
daidai falo sukaci karo Zai shiga ita kuma Zata fito
dafe kai yayi yana kallonta yace nagayamiki kina bukatar glasses amma baki yardaba something is wrong with u eyes
Sosa goshinta tayi tace alamu sun nuna kaine ke bukatar glasses saboda .....
Katseta yayi dafadin chitti muje kasa akwai abunda zan nuna maki
Kallon bayanta tayi dagefenta sannan takalleshi damamaki tace are u okay
Daure fuska yayi yace what??
tafa hannu tayi tana dariya tace naga alama matsalan ba a idonka takeba a kwakwalwa ne
Tunda kafara gane gane
Hannunta Yakama yajata zuwa kasa yana fadin
kece dai yau zakiyi mugun gani ur ex-boyfriend is getting married to my sister
Kusan ahmad yakaita yana murmushi yace gashi kafadamata taji da kunnenta zaka auri sarah
Grany tace meyasa zaice haka
Dariya yayi yace haba grany asma'u fa matata ce kuma Yaya awurin sarah so yakamata ahmad yasanar da ita zancan aurensu
Murmushi grany tayi tace taji dadi dayafara girmama asma'u amatsayin matarsa
Cikin sassanyar murya ahmad yace ma AK idan bazai damu ba yanaso yayi magana da asma'u in private
Take ur time...
Ak yafada yanama sarah alamar kar tace komai
Gefe suka koma tafara tambayarshi meyasa zai auri sarah bayan baya sonta ya khadeeja zatayi idan taji zancan zai yi aure
Hakuri yabata akan rashin cika mata alkawarin dayadauka zai auri khadeeja kuma yakula da ita
Amma zai auri sarah ne saboda khadeeja ....
Nan yabata labarin yanda sukayi da khadeeja
Kai ta girgiza cike da tausayin kanwarta tace ahmad nayi kuskure a aurena banaso kayi nadama irin yanda nayi kai namiji ne taya zaka zauna da macen da bakaso ina anfanin auren idan har bazakuyi farin cikiba
To asma'u yazanyi khadeeja tadaina kulani tace sena auri sarah ko zan shekara ina kwatantama AK matsalar dake cikin aurennan bayarda zaiyi ba
I am doing it for my deeja and nothing can stop me
Yana kainan yajuya Yakoma wurin AK
Kusa da asma'u AK ya matso cikin rada yace
chitti this time ur magic doesn't work on ahmad
I feel sorry for u
Wane kalan magic kuma anya kwa yau baka sha wani Abu ba
bansha ba amma zansha anjima coz I will celebrate abokina yadawo kuma kanwata zata auri Wanda takeso
Nakusa rabuwa da kaya
Barin wurin tayi batace komai ba tanufi sama tana share hawayenta tasan ahmad yana auren sarah AK zai saketa yazatayi da ummanta
Ba adau lokaciba se gata ta sakko da gudu gudu tasha handbag dinta tun tada datana gida
Har takusa kofa grany tace a'a asma'u ina kuma zakije haka kamar ankoroki
Fita tayi tana fadin grany gida zanje ana nemana yanzu zan dawo
Kusan AK da aysha sarah tamatso tana fadin ina kuke ganin asma'u zataje
Dariya yayi yace kan cinyar ummanta zataje tarera kukan bakin ciki
dariya suka sa aysha tace zataje takona photunan ahmad dake wurinta ne
Asma'u tana fita ta tari addedeta se gida
Khadeeja ta isko tana wanke wanke Umma kuma na daki
Khadeeja na ganinta tazo dagudu ta rungumeta tana murnan ganinta
Shafa gefen fuskanta asma'u tayi cikin rawar murya tace deeja kinsan ahmad zai auri sarah
Kauda kai khadeeja tayi tana maida hawayen idonta tace eh nasani
To meyasa zakisashi ya auri sarah bayan kina sonsa
Ni bana sonsa ammah kawai kimanta dazancan karma Umma taji
Jin muryan Umma sukayi abayansu tana fadin meye ba'aso naji
Bayanta khadeeja takoma tatsaya tana kallon asma'u tace
Umma wai kewarki take shine tazo tadubaki amma bataso kisan tazo
Kusan asma'u Umma tamatso takama hannunta tana fadin asma'u lafiya naganki haka meyake damunki
Anya kwa kina samun kuanciyar hankali agidan mijinki kuwa
Murmushi asma'u tayi takai Umma Palo tazauna sannan tazauna kusa da ita tace
Haba Umma meyasa kike damun kanki ne akan abunda ba gaskiya ba ina zaune lafiya agidan mijina yan uwansa suna sona suna kula dani to me kikeso
Gaskiya zanje nasamu abba yazama dole ki koma wurin inna kuzauna tare ko kya rage kewa in yaso nan se asa yan haya
Murmushi Umma tayi tace
To shikenan ni dama damuwata bansan wane kalan zama kike agidanki bane
Kuantar da hankalinki Umma komai lafiya kalau
To shikenan dazu munyi waya da haleema tace tunda basu samu zuwa bikinki ba zasuzo itada Ali suga gidanki
Shiru asma'u tayi da alamun damuwa afuskanta
Kama hannunta Umma tayi tace nasan abunda kika tuna asma'u kimanta da komai yanzu bagashi kinyi aurenba kinma auri Wanda yafishi komai ai nafiso suzo sugani da idonsu wannan dai asma'un dasuka hana dansu ya aura saboda suna so ya auri yar attajiri gashi ta auri mijin dakowace mace ke fatan samu
Tashi asma'u tayi tana fadin Umma bari natafi kar yamma tayi
Rakota sukayi har waje da mamaki Umma tace asma'u duk ina motocin mijinki zaki zo a napep
Dariya dole asma'u tayi tace ohhh sauri nakene Umma shiyasa banjira ankawoni ba
Tana dawowa dakinsu tanufa tayi alwala tayi sallar la'asar tana ninke hijabinta AK yashigo
Kan gado yazauna yana fadin chitti kin fara parking ne
Da kin kyewtama kanji dan jibi warahaka tuni nayi waje dake daga gidan nan
Ijiye hijab din tayi tanufi dressing mirror tana fadin ni ba chitti sunana ba kuma basai ka koreni daga gidanka ba ni zantafi dakaina
Kusa da ita yamatso yana fadin ina kika je dazu
Jadabaya tafarayi tanakallonsa tace badai sokake na nemi izini awurinka kafin nafita ba
Girgiza kai yayi yamatseta da bango suna kallon cikin idon junansu yace inaso namiki kashedi ne idan har kika yi wani abunda dazaisa ahmad yafasa auren sarah se na kwakulo wannan idon dakike yaudaran maza dashi
Turesa tayi tawuce batace komai ba amma jikinta yayi sanyi
Komawa yayi yazauna yana fadin cigaba da parking nidai zansa ido kar amun sama dafadi da wasu abubuwana
Hijabin tasa a drowan kayanta tana fadin base nayi parking ba saboda ba abunda zan fita dashi daga nan gidan
Dole kitafi da tsummanki wazaki barmawa
Idan ka auro aysha setasa
Ba abunda aysha zatayi da kayanki tafi karfin kwance
To ai ni duk kayan dakaga inasakawa daga gidanmu nazo dasu nawane bana bukatar Wanda yafito daga hannunka
Karya kike kice ba kyason abun hannuna bayan saboda shi kika aureni
Kusa dashi tazo tatsaya tana kallonsa tace wai meyasa kakeso ahmad ya auri sarah bayan kasan bayasonta kana tunanin tunda ta auri Wanda takeso zatayi farin ciki kenan
Dagowa yayi yana kallonta da mamaki yace wai shawara kike bani ko fada kike mun
Kauda kai tayi batace komai ba
Wa yagayamaki ahmad baya son sarah ?
Suna son junansu ke kika shiga tsakaninsu Yanzu kinga asirinki yatonu shine zaki fara kame kame aurene dai ba fashi kuma daga andaura aurensu ni kuma zan warware nawa dake
Fita tayi daga dakin tana fadin nakasa gane wane kala ne kai u keep making the wrong decision
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Tana sakkowa kasa ta isko mutanen gidan zaune apalo kusan grany taje tazauna suna fira
Cike da takaici aunty sadiya ke kallonta kusan inna ladidi tamatsa cikin rada tace
ladidi natsani yarinyar nan duka duka yaushe tashigo gidan nan amma ji yanda grany tawani jata ajiki ni tsoro na ma kar abata jan ragamar gidan
Dariya ladidi tayi tace haba wa ai wallahi bata isaba barima kigani
Tana fadan haka tamike tanufi wurin asma'u tana murmushi tace gaskiya yau yakamata musan dandanon girkin surikarmu tunda tazo bamuci abincinta ba koya kuka gani
Aysha tayi carab tace wallahi kwa gaskiya yau yakamata tamana girki
Daure fuska grany tayi tace dacan wayake maku girki yanda kuke dinnan tukunya nawa zata daura muku
Sadiya tace grany tukunya daya ta isa base tayi daban daban ba mudai yayi dadi kawai
Shuru grany tayi batace komai ba
Tashi asma'u tayi tace ba komai grany zan musu girkin ai dama aiki nane amatsayin surikarsu
To shikenan asma'u jeki amma aysha kitashi kitayata
Carab sadiya tace a'a grany aysha aikenta zanyi wani wuri
Haka tashiga kitchen tafara aiki sauran ma'aikatan natayata se bayan mangariba tagama suka taimaka mata ta jera a dining sannan taje tayi wanka tayi sallah
Koda ta sakko suna zaune gaba daya akan dining sunsa kuloli agaba suna hadiyar yawu grany tahana kowa ci wai se wacce tagirka tazo
Tana zuwa tazauna kowa yafara ci ana santi AK dashigowarsa kenan shima yaje yazauna kusa da grany yafara ci
Lomar farko yace um um um grany amma yau ke kikayi girkinnan ko
Bashir yace Yaya narigaka azuci ka rigani afili nifa tunda nabude kular nan nasan abincin nan ba kalar nakullun bane Shiyasa naga uncle jamilu an karkace hula
Harara uncle jamilu ya watsamai bashiri yayi shuru yana kunshe dariyarsa
Cike da farin ciki grany tace yo ai asma'u ce tayi girkin
Shuru AK yayi baice komai ba se bashir ne keta koda abincin
Daure fuska grany tayi tana kallon AK tace nace matarka ce tayi girkin kuma kayi shiru
Dagowa yayi yana kallonta yace to mezan ce
Harara tawatsamai tana kara daure fuska
Kallon asma'u yayi yace ohhh Ashe haka kika iya girki darling shine ba kya mana gaskiya daga yau girkin ki zamu rika ci agidan nan
Zaro ido tayi tana kallonsa takasa cewa komai
Ladidi tace gaskiyarka AK daga yau mun samu kuku
Dariya sukayi gaba daya sarah tace tunda takasa wurin daukan wanka da kwalliya se tamana girki mai dadi muci