Sashe 36
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ahasale yafizgota daga jikin khadeeja yayi wurgi da ita gefe seda tafadi sannan yanunata da yatsa yace wallahi kika kara tabata se tattakaki awurin mahaukaciyar banza kawai
Tasowa tayi tanufosa tana kuka tace eh nayarda ni mahaukaciya ce ahmad amma kuma kai kahaukatani
Riko hannunsa tayi tana nuna khadeeja tace dame wannan tafini ahmad mezakayi dawannan karamar yarinyar dabata masan miye soba
Nice nakesonka da gaske ahmad zan iya mutuwa in narasaka
Kwace hannunsa yayi yabudema khadeeja mota tashiga sannan shima yazaga yashiga suka wuce
Da kallo tabisu baki bude se hawaye dasuka wanke mata fuska
Jan hannunta aysha tayi suka koma mota suma suka bar wurin
Bayan dan lokaci Umma tafarfado tana kiran asma'u
Aguje suka fada dakin su duka kusanta asma'u taje tazauna tana kuka tace na'am Umma
Shafo gefen fuskanta tayi cikin muryar mara lafiya tace asma'u dagaske ne AK yasakeki da gaske khadeeja tagudu da ahmad
Shiru asma'u tayi takasa cewa komai se hawaye dake diga daga idonta
Damamaki grany tace wane saki kuma take magana kodai tayi mafarkine
Shuru kowa yayi adakin bawanda yabata amsa
Juyowa tayi tana jifan AK da kallon tuhuma
Saurin matsawa yayi kusan gadon yakamo hannun Umma yana murmushi yace haba umma wace irin magana ce wannan taya zan saki asma'u haka kawai batayimun komai ba bayan ina sonta koma wa yafadamaki karyane kidaina damun kanki yan....
Bai karasaba takatseshi dafadin amma dagaskene ahmad yafasa auren sarah sun gudu da khadeeja ko
Kauda kai yayi ya zare hannunsa daga nata yana fadin Umma kibar wannan maganar khadeeja tana nan bataje ko ina ba yanzu dai kina bukatar hutu kidaina daga hankalinki
fita yayi yana fadin bari naje doctor nason ganina kudan barta tahuta
Binbayansa asma'u tayi sukashiga office din doctor din
Bayan yagama yan rubuce rubucensa yadago yana murmushi yace waye nata acikinku?
Atare sukace ni..
Juyowa sukayi suka kalli juna sannan AK yakalli doctor din yace muduka ya'yanta ne meyafaru
Cire glass din idonsa yayi yana sauke ajiyar zuciya yace well
Wato zuciyarta ce tabuga sanadin ji ko ganin wani abunda yadaga mata hankali dama kuma tana fama da ciwon zuciya to yanzu dai munyi nasarar yimata aiki amma akiyaye nan gaba kar irin haka takara faruwa zaku iya rasata duk wani abunda zai bata mata rai akiyayeshi
sannan akula sosai da maganinta
Bayan yagama yimasu bayani yabasu list din magungunan daza abukata da sauran abubuwan sannan suka fito
Wurin Abba AK yanufa yabashi takardar sannan yace zaije mota yadauko kudi se asiyo maganin
Gudiya yamasa yana samai albarka
Murmushi yayi yace Abba bana bukatar godiyarku ni Dane awurinku kome nayimaku addu'a kawai zakumun ita nafi bukata ba godiya ba
Yana kainan yaraba tagefen asma'u yawuce batare da yakalleta ba
Da kallo tabisa tana murmushi yar yabacema ganinta sannan tazauna tana sauke ajiyar zuciya
Washegari da yamma aka sallami Umma gaba dayansu suka koma gida harda su grany
Bayan sunci abinci sundan yi fira suka shirya zasu tafi
Ganin asma'u batada niyyar tafiya yasa Umma tace asma'u kitashi kutafi mana
Langwabe kai tayi tace Umma kidan barni nazauna har kiji sauki
"a'a tashi kitafi ni naji sauki alhamdu lillahi kuma ga inna da Ummi ai ba nikadaibace
Shagwabe fuska tayi tana kallon grany tace grany kirokammun Umma tabarni se gobe
Murmushi grany tayi tace a'a ni ba ruwana tashi ga mijinki can awaje kitambayeshi idan yabarki ba matsala
Ganin dagaske suke yasa bashiri tafito waje Neman AK
Cikin mota ta iskoshi zaune yana jiransu
Karasawa tayi jikin motar tatsaya kanta akasa tana tunanin mema zatacemasa
Sauke glass din motar yayi yaleko yana fadin kinada magana ne
Sosa kai tayi tace dama dama sonake inkuana anan harzuwa gobe
Kauda kai yayi yana maida glass din motar yace u don't need to ask me dama zaki zauna gaba daya sonake
Shuru tayi takasa cewa komai kuma takasa motsawa seda tadan jima kana tajuya takoma ciki tana mamakin meyasa taji zafin maganarsa bayan tasan ba sonta yakeba
[19/07, 16:58] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na( *Maryam mhd*)
1⃣0⃣5⃣
Washegari dasafe AK yasauko daga bangarensa yana naman sarah dan tun jiya rabonshi da ita aysha ya tambaya tace sarah tana dakinta tun jiya take kuka har yanzu bataci komai ba
Dakinta yanufa ahankali yatura kofar yana sallama
Can karshan gado ya iskota zaune tasa kai aguywa tana aikin kuka
Yajima atsaye bakin kofar yana kallonta kafin ahankali yataka zuwa inda take
Kusa da ita yazauna yana shafa kanta cikin sigar lallashi yace
Sarah idan nace nasan halin dakike ciki nayi karya saboda duk yanda ake fadin soyayya ni bahaka nasanta ba
nakanyi mamakin yanda mutane keshiga tashin hankali idan suka rasa masoyansu
Nasan zakaji zafi amma bansan yazafin yakeba
Ni hasali ma banyarda akwai wata aba ba wai soyayya
ganinki awannan halin yasa nafara tawsaya ma masoya kuma hakan yasa tafita araina tunda ba komai acikinta se kunci dawahala
Nasan kina son ahmad kina kaunarsa kina son rayuwa dashi amtsayin mijinki
Amma inaso kigane akan yima mace auren dole tazauna amma ba namiji ba
ada nadauka ahmad zai iya aurenki yazauna dake ahakan amma lokacinda nagansa da khadeeja natabbata koda kin auresa bazaki ji dadin zama dashiba saboda nafuskanci bakaramun so yakemata ba
Dan haka kiyi hakuri kimanta da ahmad kiyi addu'ar allah yabaki miji nagari Wanda yafi ahmad kuma yasoki fiye da yanda zaki soshi
Ko kuma ni kibani dama cikin abokanaina nazaba miki Wanda nayarda dashi nasan zakiji dadin zama dashi
Tunda yafara magana bata dago takallesa ba sema kukanta dayakaru
seda yasa hannu yadago kanta sannan tabude jajayen idanuwanta tana kallonsa
Handkerchief yaciro a aljihunsa yafara share mata hawaye yana fadin kinyi shiru bakice komaiba ko kinbani damar nazaba miki ne
Kauda kai tayi cikin dasashshiyar muryanta tace
Yaya ni nagirma nakai lokacinda zan tantance abunda yadace dani da Wanda baidace ba basai kazabamun ba
Ko limamin kasar maka zaka kamun bana bukatarsa kuma bazan so shiba ni ahmad nakeso kuma shi kadai zan aura idan bazaka sa ya aureni ba leave it to me ni zan iya ...
Cike da mamaki yake kallonta tunda tafara magana
Cikin wata iriyar murya yace sarah ni kike gayama haka
Ni kike gayama kin girma kinsan abunda yadace dake
Koda yake ba laifinki bane ni nabata ki
tun kina Karama nareneki da hannuna duk abunda kikeso shi nake maki baki taba Neman wani Abu kinrasaba sedai inyafi karfina
nayi kokarin bata abotar dake tsakanina da ahmad duk saboda ke
amma yanzu ki kalli kwayan idona kina gayamun wai basai nazabamaki ba kinsan abunda yadace dake
Tashi yayi yanufi hanyar fita daga dakin yana fadin
Fine nabarki kizabi abunda yadace dake amma karki kara sakani cikin duk wata damuwarki
Saurin tashi tayi tarungumo shi tabaya tana rusa kuka tace Yaya dan allah kayi hakuri bahaka nake nufi ba raina ne abace I am sorry
janyeta yayi daga jikinshi yafita batare da yace komai ba
bangaren grany yanufa bayan yayi breakfast yakwanta anan Palo yana kallo
Fitowa grany tayi daga daki tazauna daga gefe tana fadin abidi yau kaje kaduba Maman su asma'u kuwa
girgiza kai yayi alamar a'a
"Bangane a'a ba to tashi kaje daga can ma kabiyo da matarka
Pilo yasa yarufe kansa kamar zai yi kuka yace ooooo grany dan allah kibarni nadan huta ita batasan hanya ba da intaje ni nake zuwa dawkota
Haba tarike tana salati tace yau naga abunda yafi karfina ni mairo
Kai yanzu abidi matarka bata kuana gida ba amma kana mitar zuwa dawkota
anya kwa abidi kanada cikakkiyar lafiya kuwa
tashi yayi yana yarfa hannu yafita daga Palon
zaune yake abayan mota driver ketukasa har suka isa
fa'iz dake filin gidan yana buga kwallo ne yazo yabude masu get
bayan yashiga yayi parking AK yafito daga motar yana kallon fa'iz dayayi kamar baisanshiba
Murmushi yayi yakarasa wurinsa yafara buga ball din
tsaye fa'iz yayi yana daure fuska yagaidashi ciki ciki kamar mai koyon magana
Dafashi AK yayi yana amsa gaisuwarsa yace come on boy wai fushi kayi dan namareka ranan
Kauda kai fa'iz yayi baice komai ba
"OK I am sorry bansan meyakaika dakin ba amma nasan abunda tafada karyane
She is my sister kaga bazanso hakan yafaru da ita ba
Kaima kuma kanina ne bazan so ace ka aikata hakan ba
Amma nagane rashin fahimta aka samu tsakaninku
Karkato da kuncinsa yayi yana shagwabe fuska irin nayara yace
Idan kuma kana fushine dan namareka to gashi Karama
Dariya fa'iz yayi yana fadin haba yaya allah ya kyewta
Dariya shima yayi ya wuce cikin gidan yana fadin bari nagaida Umma nazo muyi kwallo
Yana tura kofar palon yahadu da khadeeja tafito daga kitchen rike da plate din indomie ahannunta
Sunkuy dakai tayi tana gaidashi
Bayabo ba fallasa ya amshi gaisuwarta yana zama apalon
Ciki ta wuce ta sanardasu ga AK yazo
Bayan sunfito suka gaisa yakoma kusan Umma yazauna yana fadin Umma ya kike ji yanzu bawata matsala daiko
Murmushi tayi tace ba komai abid nagode da kulawa allah yasaka da alkhairi
Ameen yafada yana kallon inna yace inna kefa
nifa harmukaje asibiti banyarda Umma ce batada lafiya ba nadauka kece
Daure fuska tayi tace ni makiyiyarka ko to ta allah bataka ba
Dariya yayi yace allah baki hakuri daga magana ai ni masoyinki ne
kallon khadeeja Umma tayi tana fadin Ashe abunda wainnan sakarkarun yaran sukayi kenan ai da kazanemun ita wallahi khadeeja bataji ko ina ita ina ahmad oho
Tashi tayi tafita idonta cike da kwalla
Murmushi inna tayi tace harkan yara se hakuri
Sannan takalli AK tace kungaisa da Abba kuwa
Girgiza kai yayi yace a'a ni yanzu nashigo yana nan ne
"eh yana bangarensa
Tashi yayi yanufi bangarensu Abba
yana Isa ya iskosu zaune apalo suna fira harda asma'u
Bayan sungaisa yashiga firan anayi dashi sedai jifa jifa yana kallon ALi da asma'u dasuka koma gefe suna tasu firar
kiran khadeeja tagani yashigo wayanta da mamaki tatashi tafito daga palon
karo sukaci da khadeeja zata shigo fuskanta sharkaf hawaye
Gefe tajata tana fadin lafiya khady meyafaru kike kuka AK yamiki wata maganar ne
Daidai nan AK yazo wucewa yatsaya yana sauraronsu
Cikin rawar murya khadeeja tace baicemun komai ba amma naji kunyar hada ido dashi
Gaskiya koda son ahmad zai kasheni dolene nahakura dashi saboda bandace dashiba
Tasowa tayi tanufosa tana kuka tace eh nayarda ni mahaukaciya ce ahmad amma kuma kai kahaukatani
Riko hannunsa tayi tana nuna khadeeja tace dame wannan tafini ahmad mezakayi dawannan karamar yarinyar dabata masan miye soba
Nice nakesonka da gaske ahmad zan iya mutuwa in narasaka
Kwace hannunsa yayi yabudema khadeeja mota tashiga sannan shima yazaga yashiga suka wuce
Da kallo tabisu baki bude se hawaye dasuka wanke mata fuska
Jan hannunta aysha tayi suka koma mota suma suka bar wurin
Bayan dan lokaci Umma tafarfado tana kiran asma'u
Aguje suka fada dakin su duka kusanta asma'u taje tazauna tana kuka tace na'am Umma
Shafo gefen fuskanta tayi cikin muryar mara lafiya tace asma'u dagaske ne AK yasakeki da gaske khadeeja tagudu da ahmad
Shiru asma'u tayi takasa cewa komai se hawaye dake diga daga idonta
Damamaki grany tace wane saki kuma take magana kodai tayi mafarkine
Shuru kowa yayi adakin bawanda yabata amsa
Juyowa tayi tana jifan AK da kallon tuhuma
Saurin matsawa yayi kusan gadon yakamo hannun Umma yana murmushi yace haba umma wace irin magana ce wannan taya zan saki asma'u haka kawai batayimun komai ba bayan ina sonta koma wa yafadamaki karyane kidaina damun kanki yan....
Bai karasaba takatseshi dafadin amma dagaskene ahmad yafasa auren sarah sun gudu da khadeeja ko
Kauda kai yayi ya zare hannunsa daga nata yana fadin Umma kibar wannan maganar khadeeja tana nan bataje ko ina ba yanzu dai kina bukatar hutu kidaina daga hankalinki
fita yayi yana fadin bari naje doctor nason ganina kudan barta tahuta
Binbayansa asma'u tayi sukashiga office din doctor din
Bayan yagama yan rubuce rubucensa yadago yana murmushi yace waye nata acikinku?
Atare sukace ni..
Juyowa sukayi suka kalli juna sannan AK yakalli doctor din yace muduka ya'yanta ne meyafaru
Cire glass din idonsa yayi yana sauke ajiyar zuciya yace well
Wato zuciyarta ce tabuga sanadin ji ko ganin wani abunda yadaga mata hankali dama kuma tana fama da ciwon zuciya to yanzu dai munyi nasarar yimata aiki amma akiyaye nan gaba kar irin haka takara faruwa zaku iya rasata duk wani abunda zai bata mata rai akiyayeshi
sannan akula sosai da maganinta
Bayan yagama yimasu bayani yabasu list din magungunan daza abukata da sauran abubuwan sannan suka fito
Wurin Abba AK yanufa yabashi takardar sannan yace zaije mota yadauko kudi se asiyo maganin
Gudiya yamasa yana samai albarka
Murmushi yayi yace Abba bana bukatar godiyarku ni Dane awurinku kome nayimaku addu'a kawai zakumun ita nafi bukata ba godiya ba
Yana kainan yaraba tagefen asma'u yawuce batare da yakalleta ba
Da kallo tabisa tana murmushi yar yabacema ganinta sannan tazauna tana sauke ajiyar zuciya
Washegari da yamma aka sallami Umma gaba dayansu suka koma gida harda su grany
Bayan sunci abinci sundan yi fira suka shirya zasu tafi
Ganin asma'u batada niyyar tafiya yasa Umma tace asma'u kitashi kutafi mana
Langwabe kai tayi tace Umma kidan barni nazauna har kiji sauki
"a'a tashi kitafi ni naji sauki alhamdu lillahi kuma ga inna da Ummi ai ba nikadaibace
Shagwabe fuska tayi tana kallon grany tace grany kirokammun Umma tabarni se gobe
Murmushi grany tayi tace a'a ni ba ruwana tashi ga mijinki can awaje kitambayeshi idan yabarki ba matsala
Ganin dagaske suke yasa bashiri tafito waje Neman AK
Cikin mota ta iskoshi zaune yana jiransu
Karasawa tayi jikin motar tatsaya kanta akasa tana tunanin mema zatacemasa
Sauke glass din motar yayi yaleko yana fadin kinada magana ne
Sosa kai tayi tace dama dama sonake inkuana anan harzuwa gobe
Kauda kai yayi yana maida glass din motar yace u don't need to ask me dama zaki zauna gaba daya sonake
Shuru tayi takasa cewa komai kuma takasa motsawa seda tadan jima kana tajuya takoma ciki tana mamakin meyasa taji zafin maganarsa bayan tasan ba sonta yakeba
[19/07, 16:58] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na( *Maryam mhd*)
1⃣0⃣5⃣
Washegari dasafe AK yasauko daga bangarensa yana naman sarah dan tun jiya rabonshi da ita aysha ya tambaya tace sarah tana dakinta tun jiya take kuka har yanzu bataci komai ba
Dakinta yanufa ahankali yatura kofar yana sallama
Can karshan gado ya iskota zaune tasa kai aguywa tana aikin kuka
Yajima atsaye bakin kofar yana kallonta kafin ahankali yataka zuwa inda take
Kusa da ita yazauna yana shafa kanta cikin sigar lallashi yace
Sarah idan nace nasan halin dakike ciki nayi karya saboda duk yanda ake fadin soyayya ni bahaka nasanta ba
nakanyi mamakin yanda mutane keshiga tashin hankali idan suka rasa masoyansu
Nasan zakaji zafi amma bansan yazafin yakeba
Ni hasali ma banyarda akwai wata aba ba wai soyayya
ganinki awannan halin yasa nafara tawsaya ma masoya kuma hakan yasa tafita araina tunda ba komai acikinta se kunci dawahala
Nasan kina son ahmad kina kaunarsa kina son rayuwa dashi amtsayin mijinki
Amma inaso kigane akan yima mace auren dole tazauna amma ba namiji ba
ada nadauka ahmad zai iya aurenki yazauna dake ahakan amma lokacinda nagansa da khadeeja natabbata koda kin auresa bazaki ji dadin zama dashiba saboda nafuskanci bakaramun so yakemata ba
Dan haka kiyi hakuri kimanta da ahmad kiyi addu'ar allah yabaki miji nagari Wanda yafi ahmad kuma yasoki fiye da yanda zaki soshi
Ko kuma ni kibani dama cikin abokanaina nazaba miki Wanda nayarda dashi nasan zakiji dadin zama dashi
Tunda yafara magana bata dago takallesa ba sema kukanta dayakaru
seda yasa hannu yadago kanta sannan tabude jajayen idanuwanta tana kallonsa
Handkerchief yaciro a aljihunsa yafara share mata hawaye yana fadin kinyi shiru bakice komaiba ko kinbani damar nazaba miki ne
Kauda kai tayi cikin dasashshiyar muryanta tace
Yaya ni nagirma nakai lokacinda zan tantance abunda yadace dani da Wanda baidace ba basai kazabamun ba
Ko limamin kasar maka zaka kamun bana bukatarsa kuma bazan so shiba ni ahmad nakeso kuma shi kadai zan aura idan bazaka sa ya aureni ba leave it to me ni zan iya ...
Cike da mamaki yake kallonta tunda tafara magana
Cikin wata iriyar murya yace sarah ni kike gayama haka
Ni kike gayama kin girma kinsan abunda yadace dake
Koda yake ba laifinki bane ni nabata ki
tun kina Karama nareneki da hannuna duk abunda kikeso shi nake maki baki taba Neman wani Abu kinrasaba sedai inyafi karfina
nayi kokarin bata abotar dake tsakanina da ahmad duk saboda ke
amma yanzu ki kalli kwayan idona kina gayamun wai basai nazabamaki ba kinsan abunda yadace dake
Tashi yayi yanufi hanyar fita daga dakin yana fadin
Fine nabarki kizabi abunda yadace dake amma karki kara sakani cikin duk wata damuwarki
Saurin tashi tayi tarungumo shi tabaya tana rusa kuka tace Yaya dan allah kayi hakuri bahaka nake nufi ba raina ne abace I am sorry
janyeta yayi daga jikinshi yafita batare da yace komai ba
bangaren grany yanufa bayan yayi breakfast yakwanta anan Palo yana kallo
Fitowa grany tayi daga daki tazauna daga gefe tana fadin abidi yau kaje kaduba Maman su asma'u kuwa
girgiza kai yayi alamar a'a
"Bangane a'a ba to tashi kaje daga can ma kabiyo da matarka
Pilo yasa yarufe kansa kamar zai yi kuka yace ooooo grany dan allah kibarni nadan huta ita batasan hanya ba da intaje ni nake zuwa dawkota
Haba tarike tana salati tace yau naga abunda yafi karfina ni mairo
Kai yanzu abidi matarka bata kuana gida ba amma kana mitar zuwa dawkota
anya kwa abidi kanada cikakkiyar lafiya kuwa
tashi yayi yana yarfa hannu yafita daga Palon
zaune yake abayan mota driver ketukasa har suka isa
fa'iz dake filin gidan yana buga kwallo ne yazo yabude masu get
bayan yashiga yayi parking AK yafito daga motar yana kallon fa'iz dayayi kamar baisanshiba
Murmushi yayi yakarasa wurinsa yafara buga ball din
tsaye fa'iz yayi yana daure fuska yagaidashi ciki ciki kamar mai koyon magana
Dafashi AK yayi yana amsa gaisuwarsa yace come on boy wai fushi kayi dan namareka ranan
Kauda kai fa'iz yayi baice komai ba
"OK I am sorry bansan meyakaika dakin ba amma nasan abunda tafada karyane
She is my sister kaga bazanso hakan yafaru da ita ba
Kaima kuma kanina ne bazan so ace ka aikata hakan ba
Amma nagane rashin fahimta aka samu tsakaninku
Karkato da kuncinsa yayi yana shagwabe fuska irin nayara yace
Idan kuma kana fushine dan namareka to gashi Karama
Dariya fa'iz yayi yana fadin haba yaya allah ya kyewta
Dariya shima yayi ya wuce cikin gidan yana fadin bari nagaida Umma nazo muyi kwallo
Yana tura kofar palon yahadu da khadeeja tafito daga kitchen rike da plate din indomie ahannunta
Sunkuy dakai tayi tana gaidashi
Bayabo ba fallasa ya amshi gaisuwarta yana zama apalon
Ciki ta wuce ta sanardasu ga AK yazo
Bayan sunfito suka gaisa yakoma kusan Umma yazauna yana fadin Umma ya kike ji yanzu bawata matsala daiko
Murmushi tayi tace ba komai abid nagode da kulawa allah yasaka da alkhairi
Ameen yafada yana kallon inna yace inna kefa
nifa harmukaje asibiti banyarda Umma ce batada lafiya ba nadauka kece
Daure fuska tayi tace ni makiyiyarka ko to ta allah bataka ba
Dariya yayi yace allah baki hakuri daga magana ai ni masoyinki ne
kallon khadeeja Umma tayi tana fadin Ashe abunda wainnan sakarkarun yaran sukayi kenan ai da kazanemun ita wallahi khadeeja bataji ko ina ita ina ahmad oho
Tashi tayi tafita idonta cike da kwalla
Murmushi inna tayi tace harkan yara se hakuri
Sannan takalli AK tace kungaisa da Abba kuwa
Girgiza kai yayi yace a'a ni yanzu nashigo yana nan ne
"eh yana bangarensa
Tashi yayi yanufi bangarensu Abba
yana Isa ya iskosu zaune apalo suna fira harda asma'u
Bayan sungaisa yashiga firan anayi dashi sedai jifa jifa yana kallon ALi da asma'u dasuka koma gefe suna tasu firar
kiran khadeeja tagani yashigo wayanta da mamaki tatashi tafito daga palon
karo sukaci da khadeeja zata shigo fuskanta sharkaf hawaye
Gefe tajata tana fadin lafiya khady meyafaru kike kuka AK yamiki wata maganar ne
Daidai nan AK yazo wucewa yatsaya yana sauraronsu
Cikin rawar murya khadeeja tace baicemun komai ba amma naji kunyar hada ido dashi
Gaskiya koda son ahmad zai kasheni dolene nahakura dashi saboda bandace dashiba