Sashe 37
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sarah tana sonsa idan ya aureta ahankali zai fara sonta
Farin cikin sarah shine na AK ni kuma naki shine nawa
Gaskiya dole ne ahmad yazaba ko ya auri sarah ko yahakura damu gaba daya amma ni bazan iya aurensa ba
Barin wurin AK yayi yanufi motarsa yashiga
fa'iz yabudemasu get yana fadin Yaya har zaka tafi bakace zamuyi kwallo ba
Murmushi yayi yana daga mai hannu harsuka fita batare da yatankasa ba
Yana fita yakira ahmad awaya seda takusa katsewa yadaga
Bayan sungaisa sama sama AK yace kana gida ne
eh.....
Yafada atakaice
Katse kiran yayi yagayama driver gidansu ahmad zaikaishi
Numban sarah yakira amma har yamata 5 missed call bata daga ba
Shuru yayi ya jingina da kujera hade da lumshe ido yana tunani kala kala aransa har suka isa
yana isa bangaren ahmad yatura kofar yashiga zaune ya iskosa apalo
Ahmad naganinsa yamike tsaye
Kusa dashi yamatso yadafa kafadarsa yace
Friend inaso ka rufe idanuwanka kamanta lokacinda muka fara samun matsala dakai kamanta lokacinda sarah da khadeeja suka shigo rayuwarka katuna lokacinda muke dagani sekai kana kirana supper hero ina kiranka supper man
Lokacinda dayanmu baya iya bacci se yatabbatar da lafiyan dan uwansa lokacinda za'a dakeka amma nine zanyi kuka lokacinda banada lafiya amma kai ne kejinya lokacinda zanji ciwo amma sekafini jin radadinsa
Shuru ahmad yayi idonsa arufe yana tuna duk abunda AK kefada seyaga kamar lokacin abun ke faruwa baisan lokacinda hawaye suka fara zuba daga idonsa ba
Cikin rawar murya AK yace
Yanzu gani agabanka ba amtsayin AK hausawee ba
amatsayin supper hero dinka
shin zaka amince ka auri wacce nakeso takasance matarka ??
Rungumesa ahmad yayi yana fashewa da kuka yace na amince supper hero nayarda zan aureta ko yanzu kake so muje adauramana aure wallahi zan zauna da ita kuma zan kula da ita
Jan hannunsa AK yayi yana sharan kualla suka fita daga gidan
Kofar gidansu khadeeja driver yayi parking
da mamki ahmad yace amma wannan ai gidansu khadeeja ne nan nakawota jiya meyasa muka zonan
Murmushi AK yayi yace inaso mubasu hakuri ne kuma kuyi bankuana da khadeeja kagayamata ka amince da auren tunda itama haka takeso
Bude kofa ahmad yayi yafita baice komaiba
Murmushi AK yayi yafito suka shiga tare
tunda AK yafita sarah ke kuka tana ganin kiransa amma taki dauka aysha dake kusa da ita tace sarah AK yamiki 5missed call amma baki daga ba
Kauda kai sarah tayi tana sharan kwalla
Daukan wayan aysha tayi takira numban amma yabarta amota har takatse ba adaga ba
Zama tayi kusa da sarah tana fadin meyasa baki dauki kiransa ba kikasan kome zai gayamaki
Numban drivernsa takira bugu biyu yadaga yana gaidata
Bata ansa ba tace kuna tare da AK ne
"Eh munatare dashi amma yanzu sunshiga wani gida shida sir ahmad
" ahmad fa kace wane gida suka shiga kenan
"bansani madam amma naji suna zancan wai sir ahmad ya amince zai yi aure
wurgi tayi dawayan tana daka tsalle tace sarah barka natayaki murna ahmad ya amince zai aureki
Saurin tashi sarh tayi tana washe baki tace allah dagaske wa yagayamiki
Kama hannunta tayi tana jujjuyata tace yanzu driver yacemun AK natare da ahmad kuma ya amince zai aureki
tsalle sarah tayi tafada kan gado cike da farin ciki tana kankame pilo
zaune suke apalon inna sunyi jigum jigum suna jiran abunda AK zai fada
ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Umma yace
Umma kintabbata bakida matsala akan duk hukuncin da nayanke
Gyada tayi tace kwarai kwa abid nabaka dama kayanke musu duk hukuncin dayadace
Murmushi yayi yana kallon inna yace inna kefa
Tabe baki tayi tana juya furar dake hannunta tace yo ni meruwana dasu
Fa'iz dake kusa da ita se hadiyar yawu yake nabin furar dakallo
harara tabankamai yayi saurin kauda kai yana hade fuska
sunkuy da kai AK yayi yace
To ba wani Abu bane dama ahmad nazabama mata kuma ya amince da aurenta to shine nazo Baku hakuri akan abunda yafaru
Dagowa ahmad yayi yakalli khadeeja suka hada ido tayi saurin kauda kanta tana share hawaye
Murmushi AK yayi yana kallon ahmad yace
Friend zan baka auren kanwata kariketa amana da gaskiya ka kularmun da ita yanda yadace idan kacutar da ita to zan manta kai abokina ne nayima rashin mutunci
Shuru sukayi gaba daya ba Wanda yace wani Abu
Idon asma'u ne yakawo kwalla tana kallon kanwarta cike da tawsayi Umma ma haka kawai dai juriya take
Maida kallonsa yayi kan khadeeja yace
Deeja ga abokina nan nasan kina sonsa to kiyimai biyayya kuzauna lafiya banda rashin ji idan har kika muzguna masa to kema zanmanta cewa kanwata ce ke zan iskoki har gidanki nahukuntaki kinji ko?
Gaba daya suka dago suna kallonsa cike da mamaki
Murmushi yayi yace yakuke kallona ko baku gane menake nufi bane
cike da farin ciki ahmad yace friend kana nufin ka amince na auri khadeeja
Gyada kai yayi yace bama amincewa kadai ba nizan shirya komai kuma agidana za'ayi komai
Rungumesa yayi yana dariya mai sauti har yakasa magana
Cike dafarin ciki asma'u tadaka tsalle tafada kan khadeeja suka rungume juna suna murna
Ganin kowa ya rungume dan uwansa fa'iz yajuya yana washe baki garin rungume inna yabige furar dake hannunta tawatsamata afuska
Sadap sadap yatashi yabar wurin tun kafin tabude idonta
Sunjima ahaka kafin kowa ya natsu juyowan da AK zaiyi yaga fuskan inna sharkaf da fura har ba'aganin komai se idonta atsorace yamatsa gefe yana salati
Se alokacin kowa yalura gaba daya suka kwashe mata da dariya seda sukayi mai isarsu tana zaune tana binsu da ido
Daure fuska tayi tace kun gama ai kamar ta ce suci gaba suka kara sa wata dariyar
Tashi tayi tafita tana kwalama fa'iz kira
Umma tace amma abid idan akayi haka ba'ama sarah adalci ba
Murmushi yayi yace Umma nasan zataji wani iri amma kuma hakan shine yadace
Idan taga ahmad zai auri khadeeja dole tahakura dashi tunda tace batason kishiya
" to shikenan amma gaskiya ba agidanka za'ayiba abun seyamata yawa
Kusa da ita yazauna yana fadin ohhhh Umma kefa kikace duk hukuncin danayanke bakida matsala kuma tun ba'aje ko inaba kinfara complain
Murmushi Umma tayi batace komai ba tana gode allah dayabata suruki irin abid Wanda yadauketa tamkar uwa
Kallonsu Asma'u take da murmushi afuskanta tana jin wani yanayi datakasa fassara shi
Daki tawuce khadeeja nabinta
Abaya
Rungumota tayi tabaya tace ammah I am so happy gaskiya AK daban ne what a wonderful surprise !!!
Juyo daita asma'u tayi tana murmushi tace nima nayi farin ciki kanwata zata auri Wanda takeso
Murmushi khadeeja tayi cikin sigar tsokana tace
hmmmm kodai abunda kike ma farinciki daban ba ammah nahango wani Abu a kwayan idonki kamar kinfara son.....
Bata karasaba asma'u tayi saurin fadawa bayi hade da banko kofar da karfi kamar mai tsoron akamata
Dariya khadeeja tayi tafada kan gado tana ma allah godiya
Mutanan gidan kowa nazaune apalo sarah da aysha suka sauko cike dafarin ciki aysha tace kushirya fa zamu sha biki ahmad ya amince zai auri sarah
Carab grany ta amsa da fadin to in yakara guduwa fa
Dariya akasa gabadaya
Inna ameena tace nidai nashajin amarya tagudu ranan aure amma ango kam se akan sarah
Bashir yace gaskiya wannan karon inyagudu za'afara tsoron sarah
sadiya tace sedai muba dai cikin ma'aikatan mu
ahasale sarah ta dakatar dasu akan zata gayama AK inyadawo bashiri sukayi shiru
tashi AK yayi yama Umma sallama suka fita ita kuma tawuce daki kiran asma'u
Suna bakin mota ta iskosu
Bayn mota AK yashiga yana kallon ahmad yace muje ko??
dariya ahmad yayi yajuya yana fadin muje ina ??
Hahaha kuje dai ni sena gana da masoyiyata
Kofar asma'u takama zata shiga yarike yana fadin malama ina zaki shiga
Nan ...tafada tana nuna gefensa
Harara ya watsamata yana nuna mata daga gaba kusan driver yace ga wurinki can inzaki shiga inbakyaso kuma dama kinsaba da hawa mashin
Ganin ba alamun wasa afuskansa yasa tabude gidan gaba tashiga suka tafi
[19/07, 16:58] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na( *Maryam Mhd*)
1⃣1⃣0⃣
suna isa sarah tazo dagudu tarungumeshi tana fadin Yaya u are the best thank you so much
Dagota yayi daga jikinsa yace banganeba why are u thanking me
menayi
karasowa wurinsu aysha tayi tana dariya tace hmmmm kana so kamana surprise ko to nariga nasani Ahmad zai auri sarah yanzuma daga wurinsa kake
Kusa da grany yaje yazauana yana fadin
Ahmad zaiyi aure amma khadeeja zai aura ba sarah ba kuma nariga nagama magana karnaji wani yace wani abu
Cak sarah tatsaya tana kallonsa da mamaki bakinta bude amma takasa magana
Juyawa tayi wurin asma'u dagudu tahadata da bango cikin gunjin kuka tana fadin wallahi basu isa ba sedai bayan ranta
Saurin tasowa yayi yabanbaro sarah daga jikinta yana fadin sarah wai meyake damunki ne wai yaushe kika zama so stubborn ne
Kwace hannunta tayi takara nufan asma'u tana surutai
Fizgan hannunta yayi yanufi sama da ita yana zuwa dakinta ya wurgata kan gado cikin kakkausar murya yace wallahi kika kara tabata se nasabamiki what is wrong with u
Da mamaki take kallonsa cikin rawar murya tace Yaya ...ni...akan waccan ..
Katseta yayi dafadin ba laifinta bane sarah tayi kokarin hadaki da ahmad amma hakan baiyuwu ba ni nashirya auren dakaina badan nakuntata miki ba sedan kihakura da ahmad kinema wani
Saurin dirowa tayi daga kan gadon tanufi hanyar fita tana fadin wallahi banyarda kai kayi hakan ba Yaya itace tashirya komai kuma wallahi bazan barta ba
Janyota yayi tana kokarin kwacewa baisan lokacinda yadauketa dawani gigitaccen mari ba jikake tasssss
Cak sukatsaya daga ita harshi kamar gumaka
jadabaya tafarayi tana jifansa dawani irin kallo mai cike da mamakin abunda ya aikata
Hannunsa yakalla sannan yakalleta yana matsawa kusa da ita cikin rawar murya yace sarah I am sorry bansan...
Katseshi tayi dafadin karkatabani katafi kabani waje kai ba Yayana bane Yayana bai taba kai hannunsa ajikina danufin dukana ba
Tabata yaje yi tayi saurin shigewa bayi hade da banko kofar da karfi tana kara fashewa da kuka
Fita yayi daga dakin yanufi bangarensa
Dakarfi yatura kofar yashiga hade dazama kan kujera yana dafe kai
Kusa dashi asma'u tamatso adan tsorace tace
Ya....sarah...take...
is she ok...
Farin cikin sarah shine na AK ni kuma naki shine nawa
Gaskiya dole ne ahmad yazaba ko ya auri sarah ko yahakura damu gaba daya amma ni bazan iya aurensa ba
Barin wurin AK yayi yanufi motarsa yashiga
fa'iz yabudemasu get yana fadin Yaya har zaka tafi bakace zamuyi kwallo ba
Murmushi yayi yana daga mai hannu harsuka fita batare da yatankasa ba
Yana fita yakira ahmad awaya seda takusa katsewa yadaga
Bayan sungaisa sama sama AK yace kana gida ne
eh.....
Yafada atakaice
Katse kiran yayi yagayama driver gidansu ahmad zaikaishi
Numban sarah yakira amma har yamata 5 missed call bata daga ba
Shuru yayi ya jingina da kujera hade da lumshe ido yana tunani kala kala aransa har suka isa
yana isa bangaren ahmad yatura kofar yashiga zaune ya iskosa apalo
Ahmad naganinsa yamike tsaye
Kusa dashi yamatso yadafa kafadarsa yace
Friend inaso ka rufe idanuwanka kamanta lokacinda muka fara samun matsala dakai kamanta lokacinda sarah da khadeeja suka shigo rayuwarka katuna lokacinda muke dagani sekai kana kirana supper hero ina kiranka supper man
Lokacinda dayanmu baya iya bacci se yatabbatar da lafiyan dan uwansa lokacinda za'a dakeka amma nine zanyi kuka lokacinda banada lafiya amma kai ne kejinya lokacinda zanji ciwo amma sekafini jin radadinsa
Shuru ahmad yayi idonsa arufe yana tuna duk abunda AK kefada seyaga kamar lokacin abun ke faruwa baisan lokacinda hawaye suka fara zuba daga idonsa ba
Cikin rawar murya AK yace
Yanzu gani agabanka ba amtsayin AK hausawee ba
amatsayin supper hero dinka
shin zaka amince ka auri wacce nakeso takasance matarka ??
Rungumesa ahmad yayi yana fashewa da kuka yace na amince supper hero nayarda zan aureta ko yanzu kake so muje adauramana aure wallahi zan zauna da ita kuma zan kula da ita
Jan hannunsa AK yayi yana sharan kualla suka fita daga gidan
Kofar gidansu khadeeja driver yayi parking
da mamki ahmad yace amma wannan ai gidansu khadeeja ne nan nakawota jiya meyasa muka zonan
Murmushi AK yayi yace inaso mubasu hakuri ne kuma kuyi bankuana da khadeeja kagayamata ka amince da auren tunda itama haka takeso
Bude kofa ahmad yayi yafita baice komaiba
Murmushi AK yayi yafito suka shiga tare
tunda AK yafita sarah ke kuka tana ganin kiransa amma taki dauka aysha dake kusa da ita tace sarah AK yamiki 5missed call amma baki daga ba
Kauda kai sarah tayi tana sharan kwalla
Daukan wayan aysha tayi takira numban amma yabarta amota har takatse ba adaga ba
Zama tayi kusa da sarah tana fadin meyasa baki dauki kiransa ba kikasan kome zai gayamaki
Numban drivernsa takira bugu biyu yadaga yana gaidata
Bata ansa ba tace kuna tare da AK ne
"Eh munatare dashi amma yanzu sunshiga wani gida shida sir ahmad
" ahmad fa kace wane gida suka shiga kenan
"bansani madam amma naji suna zancan wai sir ahmad ya amince zai yi aure
wurgi tayi dawayan tana daka tsalle tace sarah barka natayaki murna ahmad ya amince zai aureki
Saurin tashi sarh tayi tana washe baki tace allah dagaske wa yagayamiki
Kama hannunta tayi tana jujjuyata tace yanzu driver yacemun AK natare da ahmad kuma ya amince zai aureki
tsalle sarah tayi tafada kan gado cike da farin ciki tana kankame pilo
zaune suke apalon inna sunyi jigum jigum suna jiran abunda AK zai fada
ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Umma yace
Umma kintabbata bakida matsala akan duk hukuncin da nayanke
Gyada tayi tace kwarai kwa abid nabaka dama kayanke musu duk hukuncin dayadace
Murmushi yayi yana kallon inna yace inna kefa
Tabe baki tayi tana juya furar dake hannunta tace yo ni meruwana dasu
Fa'iz dake kusa da ita se hadiyar yawu yake nabin furar dakallo
harara tabankamai yayi saurin kauda kai yana hade fuska
sunkuy da kai AK yayi yace
To ba wani Abu bane dama ahmad nazabama mata kuma ya amince da aurenta to shine nazo Baku hakuri akan abunda yafaru
Dagowa ahmad yayi yakalli khadeeja suka hada ido tayi saurin kauda kanta tana share hawaye
Murmushi AK yayi yana kallon ahmad yace
Friend zan baka auren kanwata kariketa amana da gaskiya ka kularmun da ita yanda yadace idan kacutar da ita to zan manta kai abokina ne nayima rashin mutunci
Shuru sukayi gaba daya ba Wanda yace wani Abu
Idon asma'u ne yakawo kwalla tana kallon kanwarta cike da tawsayi Umma ma haka kawai dai juriya take
Maida kallonsa yayi kan khadeeja yace
Deeja ga abokina nan nasan kina sonsa to kiyimai biyayya kuzauna lafiya banda rashin ji idan har kika muzguna masa to kema zanmanta cewa kanwata ce ke zan iskoki har gidanki nahukuntaki kinji ko?
Gaba daya suka dago suna kallonsa cike da mamaki
Murmushi yayi yace yakuke kallona ko baku gane menake nufi bane
cike da farin ciki ahmad yace friend kana nufin ka amince na auri khadeeja
Gyada kai yayi yace bama amincewa kadai ba nizan shirya komai kuma agidana za'ayi komai
Rungumesa yayi yana dariya mai sauti har yakasa magana
Cike dafarin ciki asma'u tadaka tsalle tafada kan khadeeja suka rungume juna suna murna
Ganin kowa ya rungume dan uwansa fa'iz yajuya yana washe baki garin rungume inna yabige furar dake hannunta tawatsamata afuska
Sadap sadap yatashi yabar wurin tun kafin tabude idonta
Sunjima ahaka kafin kowa ya natsu juyowan da AK zaiyi yaga fuskan inna sharkaf da fura har ba'aganin komai se idonta atsorace yamatsa gefe yana salati
Se alokacin kowa yalura gaba daya suka kwashe mata da dariya seda sukayi mai isarsu tana zaune tana binsu da ido
Daure fuska tayi tace kun gama ai kamar ta ce suci gaba suka kara sa wata dariyar
Tashi tayi tafita tana kwalama fa'iz kira
Umma tace amma abid idan akayi haka ba'ama sarah adalci ba
Murmushi yayi yace Umma nasan zataji wani iri amma kuma hakan shine yadace
Idan taga ahmad zai auri khadeeja dole tahakura dashi tunda tace batason kishiya
" to shikenan amma gaskiya ba agidanka za'ayiba abun seyamata yawa
Kusa da ita yazauna yana fadin ohhhh Umma kefa kikace duk hukuncin danayanke bakida matsala kuma tun ba'aje ko inaba kinfara complain
Murmushi Umma tayi batace komai ba tana gode allah dayabata suruki irin abid Wanda yadauketa tamkar uwa
Kallonsu Asma'u take da murmushi afuskanta tana jin wani yanayi datakasa fassara shi
Daki tawuce khadeeja nabinta
Abaya
Rungumota tayi tabaya tace ammah I am so happy gaskiya AK daban ne what a wonderful surprise !!!
Juyo daita asma'u tayi tana murmushi tace nima nayi farin ciki kanwata zata auri Wanda takeso
Murmushi khadeeja tayi cikin sigar tsokana tace
hmmmm kodai abunda kike ma farinciki daban ba ammah nahango wani Abu a kwayan idonki kamar kinfara son.....
Bata karasaba asma'u tayi saurin fadawa bayi hade da banko kofar da karfi kamar mai tsoron akamata
Dariya khadeeja tayi tafada kan gado tana ma allah godiya
Mutanan gidan kowa nazaune apalo sarah da aysha suka sauko cike dafarin ciki aysha tace kushirya fa zamu sha biki ahmad ya amince zai auri sarah
Carab grany ta amsa da fadin to in yakara guduwa fa
Dariya akasa gabadaya
Inna ameena tace nidai nashajin amarya tagudu ranan aure amma ango kam se akan sarah
Bashir yace gaskiya wannan karon inyagudu za'afara tsoron sarah
sadiya tace sedai muba dai cikin ma'aikatan mu
ahasale sarah ta dakatar dasu akan zata gayama AK inyadawo bashiri sukayi shiru
tashi AK yayi yama Umma sallama suka fita ita kuma tawuce daki kiran asma'u
Suna bakin mota ta iskosu
Bayn mota AK yashiga yana kallon ahmad yace muje ko??
dariya ahmad yayi yajuya yana fadin muje ina ??
Hahaha kuje dai ni sena gana da masoyiyata
Kofar asma'u takama zata shiga yarike yana fadin malama ina zaki shiga
Nan ...tafada tana nuna gefensa
Harara ya watsamata yana nuna mata daga gaba kusan driver yace ga wurinki can inzaki shiga inbakyaso kuma dama kinsaba da hawa mashin
Ganin ba alamun wasa afuskansa yasa tabude gidan gaba tashiga suka tafi
[19/07, 16:58] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na( *Maryam Mhd*)
1⃣1⃣0⃣
suna isa sarah tazo dagudu tarungumeshi tana fadin Yaya u are the best thank you so much
Dagota yayi daga jikinsa yace banganeba why are u thanking me
menayi
karasowa wurinsu aysha tayi tana dariya tace hmmmm kana so kamana surprise ko to nariga nasani Ahmad zai auri sarah yanzuma daga wurinsa kake
Kusa da grany yaje yazauana yana fadin
Ahmad zaiyi aure amma khadeeja zai aura ba sarah ba kuma nariga nagama magana karnaji wani yace wani abu
Cak sarah tatsaya tana kallonsa da mamaki bakinta bude amma takasa magana
Juyawa tayi wurin asma'u dagudu tahadata da bango cikin gunjin kuka tana fadin wallahi basu isa ba sedai bayan ranta
Saurin tasowa yayi yabanbaro sarah daga jikinta yana fadin sarah wai meyake damunki ne wai yaushe kika zama so stubborn ne
Kwace hannunta tayi takara nufan asma'u tana surutai
Fizgan hannunta yayi yanufi sama da ita yana zuwa dakinta ya wurgata kan gado cikin kakkausar murya yace wallahi kika kara tabata se nasabamiki what is wrong with u
Da mamaki take kallonsa cikin rawar murya tace Yaya ...ni...akan waccan ..
Katseta yayi dafadin ba laifinta bane sarah tayi kokarin hadaki da ahmad amma hakan baiyuwu ba ni nashirya auren dakaina badan nakuntata miki ba sedan kihakura da ahmad kinema wani
Saurin dirowa tayi daga kan gadon tanufi hanyar fita tana fadin wallahi banyarda kai kayi hakan ba Yaya itace tashirya komai kuma wallahi bazan barta ba
Janyota yayi tana kokarin kwacewa baisan lokacinda yadauketa dawani gigitaccen mari ba jikake tasssss
Cak sukatsaya daga ita harshi kamar gumaka
jadabaya tafarayi tana jifansa dawani irin kallo mai cike da mamakin abunda ya aikata
Hannunsa yakalla sannan yakalleta yana matsawa kusa da ita cikin rawar murya yace sarah I am sorry bansan...
Katseshi tayi dafadin karkatabani katafi kabani waje kai ba Yayana bane Yayana bai taba kai hannunsa ajikina danufin dukana ba
Tabata yaje yi tayi saurin shigewa bayi hade da banko kofar da karfi tana kara fashewa da kuka
Fita yayi daga dakin yanufi bangarensa
Dakarfi yatura kofar yashiga hade dazama kan kujera yana dafe kai
Kusa dashi asma'u tamatso adan tsorace tace
Ya....sarah...take...
is she ok...