Sashe 54
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kusanta yamatso ya juyo dafuskanta yana fadin kawo kunnenki to kiji
wata magana yamata akunne tayi dariya cike dafarin ciki tace wow!!! salim shiyasa nake sonka akwaika da brain kaga daga nan hankalin AK zaidawo kaina munayin aure kuma se insa yaimaida dukiyarsa kan sunan danmu daga nan kuma se.....
dariya sukasa suna tafa hannu ta rungumeshi tana fadin thank you dear
Shafo cikinta yayi yana murmushi yace gaskiya yau kin zomun da albishir mai dadi kinada kyewta mai tsoka
ture hannunsa tayi tace to saura garin rawar kafarka kabari aharbo jirginmu
Kara maida hannunsa yayi kan cikinta yana langabe kai yace allah sarki AK uwata ta haifeni dan inmaki ciki shikuma uwarsa ta haifesa dan yazama uban dan sannan yakai bakinsa kan cikinta yana fadin kai kuma baby uwarka zata haifoka dan ka kawo mana kudi
mikewa tayi tsaye tana kaimasa duka da pilo tace u will never change salim kafa girma yanzu u are going to be a father yakamata kanatsu
dariya yayi yana mikewa tsaye yace baby bari inzo inkaiki wani hadadden wuri kigani antanadeshi ne kawai dan masoya
murmushi tayi tace ai kai kam kahadu tawannan wajan shiyasa nakasa hakura dakai
Janyota yayi jikinsa yana rungumota tabaya yakai hannunsa kan cikinta bakinsa daidai kunnanta cikin rada yace ohh tanan wajan kawai nahadu ko se antabayi baby yaraba mana gardama
hannunta takai baya tana shafo sumar kansa tace kahadu tako ina my Romeo shiyasa nakosa nagama da wa'iccan muyi aurenmu
Dariya yayi yasaketa yawuce daki yana dan tsalle yace ohhh I can't wait for that day to come inganki amatsayin matata harda dan babynmu
kamar yadda suka zo jiya haka ma yau suka taru gida yacika da yanuwa tamakar gidan biki se raha ake ana murna ya yinda gefe guda khadeeja da ahmad suka tasa AK da asma'u gaba akan se sunbasu labarin abunda yafaru atafiyar su
se wasan buya suke tsakaninsu kowa bayason bada labari daga karshe guduwa AK yayi yabuya adakin sarah
Asma'u kuma tajima dashiga dakin grany sun rasa inda tayi tana fitowa daga bayi kenan taga khadeeja akan gado juyawa tayi zata fita taga ahmad abakin kofa ya harde hannaye yana murmushi
komawa tayi bakin gado tazauna tana fadin ok fine naji zan Baku labarin amma karwanda yamun tambaya harse nagama
Karasowa yayi cikin dakin yazauna kan kujera suka sakata agaba suna saurare
labarin tafara basu kanta akasa tana murza yan yatsunta har tazo wurinda nunfashin AK kedaukewa sannan ta tsaya tana kame kame
Kara matsowa kusanta khadeeja tayi tana fadin se meyafaru ya akayi nunfashinsa yadawo
hararanta Ahmad yayi yana danne dariyarsa yace ke batace karmu tambayeta ba
sanann yakalli asma'u yana fadin manta da ita aunty cigaba dabamu labarin
Sosa kanta tayi idonta arufe tace se..... Nataimaka masa....
katseta khadeeja tayi dafadin dame kika taimaka masa
Hararanta tayi tace bansaniba allah se infasa bada labarin
Sorry ....tafada tana gyara zamanta
Kallon ahmad tayi tace ai kai kagane ko ?
Dariya yayi yace sosaima ba irin yadda innunfashin mutum yadauke ba se kasa bakinka ka....
Katseshi tayi dafadin badai ka ganeba to miye kuma nase kafada
shiru sukayi suna kallon juna shida khadeeja kamar su tuntsire da dariya amma suna danneta dan sunkosa suji ko tafadamasa tana sonsa
Cigaba tayi dabasu labarin har wurinda tagayama AK cewa tana sonsa
Ihu sukayi cike dafarin ciki khadeeja tafada kanta tana fadin wow ammah gaskiya kinyi kokari dama ina wajan inga yanda abun yakasance
Dariya ahmad yayi yana nikewa tsaye yace to shikuma meyace
sunkuy dakai tayi cikin sassanyar murya tace baice komai ba kuma dama ban fada dan inji mezai ce ba kunga ko yanzu abunda nake gudu ne yafaru tunda bama zama waje guda bare muyi fira ko yamun magana
Fita ahmad yayi yana fadin karki damu komai zai wuce zaku saba ai ki shirya shima ya kusa cewa yana sonki
da daddare bayan kowa ya watse AK yana zaune apalon masa yanason shiga bangarensa amma yanajin kunyar haduwa da asma'u se dannan waya yake yana duban agogo
aysha nadaga gefe takira nura tabashi glass cup din jus tace yakaima AK yace inji grany
yana zuwa yamika mashi karba yayi yana murmushi yakafa kai seda yashanye shi tas sannan ya ijiye cup din
Baifi minti 5 ba kansa yafara juyawa saurin dafe kai yayi yana salati yazo tashi amma yakasa saboda jirin dake dibarsa
Karasowa palon aysha tayi takamashi tanufi dakinta dashi Sam baisan duniyar dayakeba tana zuwa takwantar dashi kan gado
Seda tacire masa kayansa kap tabarsa dagashi sai boxer sannan tarufa mai bargo takoma gefe tana sauke ajiyar zuciya
can cikin dare asma'u tafarka amma bataga AK ba kuma ba alamr yashigo dakin bare har ya kuanta
Tashi tayi tafito Palo nan ma wayam daki to koma ta zunbulo hijabinta tasauka kasa
Duk inda take sa ran zata gansa taduba bata gansa ba takira wayansa kuma taji tana ringing akan kujerar Palo
cike da damuwa ta koma bangaresu tana addu'ar allah yasa lafiya
Zaunawa tayi anan Palo dan Sam taji baccin yafita idonta se safa da marwa take tana duba agogo """"
[19/07, 17:05] Hubbey Frd Ameena Kn: Cikin baccinsa yake jiyo sheshshekar kuka sama sama kamar amafarki
ahankali yafara bude idanuwansa yana dafe kai saboda nauyin dayayi masa cike da mamki yake bin dakin da kallo har idonsa yakai kan aysha dake zaune gefensa daga cikin bargo tana rusa kuka
saurin tashi yayi zaune yana kallon ikon allah bakinsa narawa yanaso yayi magana amma yarasa mezai furta
sauka yazoyi daga kan gadon yaga kayansa akasa saurin komawa yayi yazauna yana fadin wai meyake faru.....
Katseshi tayi dafadin dole katambayi meyake faruwa bayan kagama biyan bukatarka
kallonta yayi dajajayen idanuwansa cikin rawar murya yace kamar...ya...banganeba ....aysha wai menake adakinki ne awannan lokacin kuma akan gadonki and why are u crying
Fashewa tayi da kuka cikin daga murya tace ba abunda kake adakina zaka tambaya ba abunda kayi adakina zaka tambayeni kukan kuma inayinsa ne saboda kacuceni ka zalinceni ka lalata mun rayuwata ka....
Katseta yayi yana daka mata tsawa yace shut up dallah what kind of joke is this ..
"I am not joking AK u raped me
saurin matsawa yayi yana kallonta cike da tashin hankali jikina har rawa yake ga kansa dayake Sara masa jinin dayagani kan gadon shiyakara rikita masa lissafi
cikin rawar murya yace me....but...how garin ya haka tafaru abunda bantaba yiba ba halina bane ko amatan banza ma bare ke kanwata
Cikin sheshshekar kuka tace nima bansani ba jiya ina kuance kawai naji kashigo mun adaki duk yadda naso inmaka bayani baka saurareni ba dakarfin tsiya ka turani kan gado nayi kokarin in kwaci kaina amma nakasa ...
takarashe maganar tana fashewa da kuka
jiri ne yadibesa yaja dabaya dabaya ze fadi yayi saurin rike kujera zama yayi akai yana dafe kansa wasu hawaye masu zafi suka gangaro kan kuncinsa kokari yake yatuno abunda yafaru amma yakasa abunda yake iya tunawa kawai shine lokacinda yake zaune apalo yana danna waya daga nan kuma baisan meyafaru ba se yanzu dayafarka yaganshi anan
ya jima ahaka kafin da kyar ya iya dago kai yana kallonta yanaso yayi magana amma Sam yakasa bude bakinsa tashi yayi yadauki kayansa yasaka batare dayace komai ba yafita daga dakin
Tana ganin yafita tamike cike dafarin ciki tafara rawa tana murna
tafiya kawai yake amma Sam baya cikin hayyacinsa jiki asanyaye ya nufi bangarensa
Yana tura kofar asma'u tamike azabure tanufosa tana fadin ABI are u alright daga ina kake naduba ko ina banganka ba gashi har asuba tayi allah yasa lafiya
wuceta yayi kansa akasa batare dayace komai ba yanufi daki
Shan gabansa tayi tana riko hannunsa cikin rawar murya tace ABI meyake damunka ya naganka haka kaga.....
Kwace hannunsa yayi yana damko kafadunta cikin kakkausar murya yace
Akan wane dalili kike tambayar daga ina nake dole ne se kinsan Inda naje da inda nakuana kar kimanta har yanzu bakida wani matsayi awurina so stop acting like my wife ....
yana kainan ya turata dakarfi ya wuce daki yana banko kofar dakarfi
kan kujera tafada tana binsa da kallo idonta pal kwalla tana mamakin meyake damunsa ne haka zama tayi anan palon taci gaba da kukanta lokaci guda maganarsa namata yawo a kunne
bayi ya wuce direct ya sakar ma kansa shawa idonsa arufe hawaye nazuba akan kuncinsa lokaci guda yaji ya tsani kansa wai yarasa wacce zai ma fyade se kanwarsa tajini
dakyar yasamu yayi wanka ya shirya ya nufi masallaci acan ya zauna seda gari yawaye sanann yanufo gida yafara shirin zuwa office
yana wurin dressing mirror yana fesa turare asma'u tashigo rike da coffee dinsa
batare data kallesa tawuce ta ijiye kan bedside drawer sannan tafita
Dakallo yabita har tafita sannan yasauke ajiyar zuciya yana ji bai kyewta abunda yamata dazu ba
bayan yafito dakin aysha yafara lekawa tana bathroom zama yayi akan gado yana jiranta
Tana fitowa tagansa azaune nan take ta hade fuska ta wuce drowan kayanta tana share kwallan munafunci
tashi yayi yakarasa wurinta cikin sassanyar murya yace aysha I am really sorry ni kaina bansan ya akayi haka tafaru ba amma ki yi hakuri ki rufamun asiri banaso kowa yaji maganar nan kuma namiki alkwarin duk yanda za'ayi zan yi kokarin ganin anyi aurenmu nan bada jimawa ba
banza tayi dashi tanufi dressing mirror yakara binta yana bata hakuri seda kyar ta hakura
Tana murmushi tace shikenan insha allahu ba Wanda zai ji kuma nayafemaka ai kasan ina sonka ....
takarashe maganar tana kokarin rungumeshi yayi saurin juyawa yafita yana fadin thank you ga magani nan na ijiyemaki kici abinci kisha
Da kallo tabisa tana murmushin mugunta tace zan rufamaka asiri har lokacinda cikina zai bayyana daga nan kuma ur name is sorry
cikin kuanakinan haka AK yadawo so silent ba um ba um um tun ba aluraba har aka gane kowa yafara tambayarsa sedai yace ba komai tsakaninshi da asma'u kwa ido ne dan har yanzu basu fara gaisawa ba .......lol
Sedai zuwa wannan lokacin ya tabbatar ma kansa cewa yana sonta amma bayada kwarin guywar gayamata sedai koda bazai iya gayamata damuwarsaba to yana son ganinta akusa dashi yana Satan kallonta hakan ma ya isheshi
wata magana yamata akunne tayi dariya cike dafarin ciki tace wow!!! salim shiyasa nake sonka akwaika da brain kaga daga nan hankalin AK zaidawo kaina munayin aure kuma se insa yaimaida dukiyarsa kan sunan danmu daga nan kuma se.....
dariya sukasa suna tafa hannu ta rungumeshi tana fadin thank you dear
Shafo cikinta yayi yana murmushi yace gaskiya yau kin zomun da albishir mai dadi kinada kyewta mai tsoka
ture hannunsa tayi tace to saura garin rawar kafarka kabari aharbo jirginmu
Kara maida hannunsa yayi kan cikinta yana langabe kai yace allah sarki AK uwata ta haifeni dan inmaki ciki shikuma uwarsa ta haifesa dan yazama uban dan sannan yakai bakinsa kan cikinta yana fadin kai kuma baby uwarka zata haifoka dan ka kawo mana kudi
mikewa tayi tsaye tana kaimasa duka da pilo tace u will never change salim kafa girma yanzu u are going to be a father yakamata kanatsu
dariya yayi yana mikewa tsaye yace baby bari inzo inkaiki wani hadadden wuri kigani antanadeshi ne kawai dan masoya
murmushi tayi tace ai kai kam kahadu tawannan wajan shiyasa nakasa hakura dakai
Janyota yayi jikinsa yana rungumota tabaya yakai hannunsa kan cikinta bakinsa daidai kunnanta cikin rada yace ohh tanan wajan kawai nahadu ko se antabayi baby yaraba mana gardama
hannunta takai baya tana shafo sumar kansa tace kahadu tako ina my Romeo shiyasa nakosa nagama da wa'iccan muyi aurenmu
Dariya yayi yasaketa yawuce daki yana dan tsalle yace ohhh I can't wait for that day to come inganki amatsayin matata harda dan babynmu
kamar yadda suka zo jiya haka ma yau suka taru gida yacika da yanuwa tamakar gidan biki se raha ake ana murna ya yinda gefe guda khadeeja da ahmad suka tasa AK da asma'u gaba akan se sunbasu labarin abunda yafaru atafiyar su
se wasan buya suke tsakaninsu kowa bayason bada labari daga karshe guduwa AK yayi yabuya adakin sarah
Asma'u kuma tajima dashiga dakin grany sun rasa inda tayi tana fitowa daga bayi kenan taga khadeeja akan gado juyawa tayi zata fita taga ahmad abakin kofa ya harde hannaye yana murmushi
komawa tayi bakin gado tazauna tana fadin ok fine naji zan Baku labarin amma karwanda yamun tambaya harse nagama
Karasowa yayi cikin dakin yazauna kan kujera suka sakata agaba suna saurare
labarin tafara basu kanta akasa tana murza yan yatsunta har tazo wurinda nunfashin AK kedaukewa sannan ta tsaya tana kame kame
Kara matsowa kusanta khadeeja tayi tana fadin se meyafaru ya akayi nunfashinsa yadawo
hararanta Ahmad yayi yana danne dariyarsa yace ke batace karmu tambayeta ba
sanann yakalli asma'u yana fadin manta da ita aunty cigaba dabamu labarin
Sosa kanta tayi idonta arufe tace se..... Nataimaka masa....
katseta khadeeja tayi dafadin dame kika taimaka masa
Hararanta tayi tace bansaniba allah se infasa bada labarin
Sorry ....tafada tana gyara zamanta
Kallon ahmad tayi tace ai kai kagane ko ?
Dariya yayi yace sosaima ba irin yadda innunfashin mutum yadauke ba se kasa bakinka ka....
Katseshi tayi dafadin badai ka ganeba to miye kuma nase kafada
shiru sukayi suna kallon juna shida khadeeja kamar su tuntsire da dariya amma suna danneta dan sunkosa suji ko tafadamasa tana sonsa
Cigaba tayi dabasu labarin har wurinda tagayama AK cewa tana sonsa
Ihu sukayi cike dafarin ciki khadeeja tafada kanta tana fadin wow ammah gaskiya kinyi kokari dama ina wajan inga yanda abun yakasance
Dariya ahmad yayi yana nikewa tsaye yace to shikuma meyace
sunkuy dakai tayi cikin sassanyar murya tace baice komai ba kuma dama ban fada dan inji mezai ce ba kunga ko yanzu abunda nake gudu ne yafaru tunda bama zama waje guda bare muyi fira ko yamun magana
Fita ahmad yayi yana fadin karki damu komai zai wuce zaku saba ai ki shirya shima ya kusa cewa yana sonki
da daddare bayan kowa ya watse AK yana zaune apalon masa yanason shiga bangarensa amma yanajin kunyar haduwa da asma'u se dannan waya yake yana duban agogo
aysha nadaga gefe takira nura tabashi glass cup din jus tace yakaima AK yace inji grany
yana zuwa yamika mashi karba yayi yana murmushi yakafa kai seda yashanye shi tas sannan ya ijiye cup din
Baifi minti 5 ba kansa yafara juyawa saurin dafe kai yayi yana salati yazo tashi amma yakasa saboda jirin dake dibarsa
Karasowa palon aysha tayi takamashi tanufi dakinta dashi Sam baisan duniyar dayakeba tana zuwa takwantar dashi kan gado
Seda tacire masa kayansa kap tabarsa dagashi sai boxer sannan tarufa mai bargo takoma gefe tana sauke ajiyar zuciya
can cikin dare asma'u tafarka amma bataga AK ba kuma ba alamr yashigo dakin bare har ya kuanta
Tashi tayi tafito Palo nan ma wayam daki to koma ta zunbulo hijabinta tasauka kasa
Duk inda take sa ran zata gansa taduba bata gansa ba takira wayansa kuma taji tana ringing akan kujerar Palo
cike da damuwa ta koma bangaresu tana addu'ar allah yasa lafiya
Zaunawa tayi anan Palo dan Sam taji baccin yafita idonta se safa da marwa take tana duba agogo """"
[19/07, 17:05] Hubbey Frd Ameena Kn: Cikin baccinsa yake jiyo sheshshekar kuka sama sama kamar amafarki
ahankali yafara bude idanuwansa yana dafe kai saboda nauyin dayayi masa cike da mamki yake bin dakin da kallo har idonsa yakai kan aysha dake zaune gefensa daga cikin bargo tana rusa kuka
saurin tashi yayi zaune yana kallon ikon allah bakinsa narawa yanaso yayi magana amma yarasa mezai furta
sauka yazoyi daga kan gadon yaga kayansa akasa saurin komawa yayi yazauna yana fadin wai meyake faru.....
Katseshi tayi dafadin dole katambayi meyake faruwa bayan kagama biyan bukatarka
kallonta yayi dajajayen idanuwansa cikin rawar murya yace kamar...ya...banganeba ....aysha wai menake adakinki ne awannan lokacin kuma akan gadonki and why are u crying
Fashewa tayi da kuka cikin daga murya tace ba abunda kake adakina zaka tambaya ba abunda kayi adakina zaka tambayeni kukan kuma inayinsa ne saboda kacuceni ka zalinceni ka lalata mun rayuwata ka....
Katseta yayi yana daka mata tsawa yace shut up dallah what kind of joke is this ..
"I am not joking AK u raped me
saurin matsawa yayi yana kallonta cike da tashin hankali jikina har rawa yake ga kansa dayake Sara masa jinin dayagani kan gadon shiyakara rikita masa lissafi
cikin rawar murya yace me....but...how garin ya haka tafaru abunda bantaba yiba ba halina bane ko amatan banza ma bare ke kanwata
Cikin sheshshekar kuka tace nima bansani ba jiya ina kuance kawai naji kashigo mun adaki duk yadda naso inmaka bayani baka saurareni ba dakarfin tsiya ka turani kan gado nayi kokarin in kwaci kaina amma nakasa ...
takarashe maganar tana fashewa da kuka
jiri ne yadibesa yaja dabaya dabaya ze fadi yayi saurin rike kujera zama yayi akai yana dafe kansa wasu hawaye masu zafi suka gangaro kan kuncinsa kokari yake yatuno abunda yafaru amma yakasa abunda yake iya tunawa kawai shine lokacinda yake zaune apalo yana danna waya daga nan kuma baisan meyafaru ba se yanzu dayafarka yaganshi anan
ya jima ahaka kafin da kyar ya iya dago kai yana kallonta yanaso yayi magana amma Sam yakasa bude bakinsa tashi yayi yadauki kayansa yasaka batare dayace komai ba yafita daga dakin
Tana ganin yafita tamike cike dafarin ciki tafara rawa tana murna
tafiya kawai yake amma Sam baya cikin hayyacinsa jiki asanyaye ya nufi bangarensa
Yana tura kofar asma'u tamike azabure tanufosa tana fadin ABI are u alright daga ina kake naduba ko ina banganka ba gashi har asuba tayi allah yasa lafiya
wuceta yayi kansa akasa batare dayace komai ba yanufi daki
Shan gabansa tayi tana riko hannunsa cikin rawar murya tace ABI meyake damunka ya naganka haka kaga.....
Kwace hannunsa yayi yana damko kafadunta cikin kakkausar murya yace
Akan wane dalili kike tambayar daga ina nake dole ne se kinsan Inda naje da inda nakuana kar kimanta har yanzu bakida wani matsayi awurina so stop acting like my wife ....
yana kainan ya turata dakarfi ya wuce daki yana banko kofar dakarfi
kan kujera tafada tana binsa da kallo idonta pal kwalla tana mamakin meyake damunsa ne haka zama tayi anan palon taci gaba da kukanta lokaci guda maganarsa namata yawo a kunne
bayi ya wuce direct ya sakar ma kansa shawa idonsa arufe hawaye nazuba akan kuncinsa lokaci guda yaji ya tsani kansa wai yarasa wacce zai ma fyade se kanwarsa tajini
dakyar yasamu yayi wanka ya shirya ya nufi masallaci acan ya zauna seda gari yawaye sanann yanufo gida yafara shirin zuwa office
yana wurin dressing mirror yana fesa turare asma'u tashigo rike da coffee dinsa
batare data kallesa tawuce ta ijiye kan bedside drawer sannan tafita
Dakallo yabita har tafita sannan yasauke ajiyar zuciya yana ji bai kyewta abunda yamata dazu ba
bayan yafito dakin aysha yafara lekawa tana bathroom zama yayi akan gado yana jiranta
Tana fitowa tagansa azaune nan take ta hade fuska ta wuce drowan kayanta tana share kwallan munafunci
tashi yayi yakarasa wurinta cikin sassanyar murya yace aysha I am really sorry ni kaina bansan ya akayi haka tafaru ba amma ki yi hakuri ki rufamun asiri banaso kowa yaji maganar nan kuma namiki alkwarin duk yanda za'ayi zan yi kokarin ganin anyi aurenmu nan bada jimawa ba
banza tayi dashi tanufi dressing mirror yakara binta yana bata hakuri seda kyar ta hakura
Tana murmushi tace shikenan insha allahu ba Wanda zai ji kuma nayafemaka ai kasan ina sonka ....
takarashe maganar tana kokarin rungumeshi yayi saurin juyawa yafita yana fadin thank you ga magani nan na ijiyemaki kici abinci kisha
Da kallo tabisa tana murmushin mugunta tace zan rufamaka asiri har lokacinda cikina zai bayyana daga nan kuma ur name is sorry
cikin kuanakinan haka AK yadawo so silent ba um ba um um tun ba aluraba har aka gane kowa yafara tambayarsa sedai yace ba komai tsakaninshi da asma'u kwa ido ne dan har yanzu basu fara gaisawa ba .......lol
Sedai zuwa wannan lokacin ya tabbatar ma kansa cewa yana sonta amma bayada kwarin guywar gayamata sedai koda bazai iya gayamata damuwarsaba to yana son ganinta akusa dashi yana Satan kallonta hakan ma ya isheshi