Sashe 31
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kofa yanuna mata yana fadin dan Allah malama je ki kuanta kindameni
Talkative girl kawai
Dariya tayi tashinfida blanket dinta akasa tace ai ni yau ma nan zan kuana yafi dadi ...
Washegari dasafe...
Asma'u na goge goge apalo AK yafito cikin shirinsa tsap se kanshi ketashi
Kallonsa tayi tana dariya tace wai har kashiraya wannan har kafi amaryar zumudi
Harara ya watsamata yafita yana fadin Dan allah dai yau dai kiyi shigar kwarai kar kibani kunya gaban abokanai
Yana sakkowa kasa daidai yan sanda sun shigo gidan
Dariya yayi yana kallonsu yace malamai ba yau bane daurin auren gobene
Karasowa sukayi kusa dashi babbansu yace yallabai ba daurin aure mukazoba munzo tafiya dakai ne
Ahasale sarah tace kai karamin da iska mind ur language
Kasan dawa kake magana kuwa
Katseta grany tayi tahanyar daga mata hannu sannan takalli dan sandan tace akan wane dalili zaku kamashi
Shidai AK yayi shuru yakasa magana dan ko ba'afada ba yasan laifinsa
Kallon grany police din yayi yace hajiya yaronki yayi tukin ganganci jiya da da daddare har yakade wani mutun kuma bai tsayaba yagudu da motar to acikin mutanen wurin wani yarike numban motarsa shine suka shigar da kara kuma sunyi kashedin idan dai ba abimusu hakkinsu ba zasu yada ma yan jaridu amatsayin sa na Babban mutum kwa hakan ba karamin bakin jini zai janyomasa ba
Salati inna tayi tana kallonsa tace abidi yaushe haka tafaru baka sanardani ba
Cikin karfin hali yakalli dan sandan yace kunada wata hujjar datanuna ni nayi laifin
Murmushi dan sandan yayi yace kwarai kuwa yallabai saboda mutumin daka kade yaganka lokacinda kake kokarin fitowa daga motar kuma ya tabbatar mana akwai wata mace atare dakai cikin motar sedai bai tantance fuskartaba amma kai yashaidaka
Kuma muje muna so muduba motarka nasan zamu samu wata shaida tunda mutumin akan mashin ka kadesa dole motarka zata nuna
Fita sukayi gaba daya asma'u dafitowar kenan taji abunda yafaru tayi saurin bin bayansu
Waya sarah tadauka takira aysha bugu biyu tadaga cike da takaici sarah tace jiya kunyi accident da AK meyasa baki gayamun ba
Meyafaru ....
Aysha tafada tana yamutsa fuska
Yan sanda sunzo nemanku kina ina ...
Bata karasa ba aysha tayi saurin katse kiran atsorace tama kasheta gaba daya
Suna isa wurin motocin AK yayi saurin nufar motarsa yana kare scratch din dake jikin motar kusa dashi asma'u taje tana fadin jiya kunyi accident ne ?
Girgiza kai yayi baice komaiba
Matsardashi tayi tana kallon scratch din tace to meyasamu motarka
Juyowa yan sandan sukayi suna kallon motar
Dafe kai AK yayi yana fadin ohhhhh chitti bazaki iya yin magana ahankali bane
Janshi tayi gefe cike da damuwa tace jiya da natambayeka meyasa baka gayamun ba kai da waye amotar
Indai bake bace to kinsan aysha ce kidaina mun wawiyar tambaya
Murmushi dan sandan yayi yace yallabai shaidu sun nuna kai kade mutuminnan saboda haka zamu tafi dakai mudawki statement dinka sannan kagayamana wacece tare dakai amotar
Kauda kai yayi yace bakowa atare dani ni kadaine
Kuka grany tafara tana basu hakuri
Riko hannunta yayi yace grany ki kuantar da hankalinki yanzu zan dawo kawai bayanaina zasu dawka
Yana kai nan yashiga motarsa tare da biyu daga cikin yan sandan sukuma suka shiga tasu suka tafi
Cikin gida grany takoma dasauran mutanan gidan
Asma'u kuma nan take tabi bayansu police station
Tana zuwa tayi magana da police din akan yataimaka yahadata da mutumin da aka kade se dakyar yahadata da mutumin
Dafari kin sauraronta yayi seda tahadashi da Allah sannan yatsaya sukayi magana tarokeshi yajanye karar sa base takai ga yan jariduba
Ya yarda zai janye amma setabashi kudi masu yawa
Bayan AK yadawo gida yanemi ganin lawyoyinsa akan maganar
Sunce gaskiya case din yanada girma saboda yahada da tukin ganganci kuma dole se mutumin ya janye kararsa kafin aji da police
Gida asma'u tadawo tadauki sarka da yan kunnanta na zinare da abbanta yataba sayamata
Tazo fita kenan tahadu da AK
Cike da takaici yake kallonta har tafita yana fadin ba ma abunda yadameta yawo kawai tasa agaba
Camun dai ake amma kowa na zillimin abunda zai faru da AK
da rana sega yan sandan sundawo da mutumin da aka kade yasha bandage hannu dakafa
Tunda grany tagansu tafara kuka cike da damuwa sarah tarike AK tana fadin Yaya dan Allah karka bari sutafi dakai
Umma dabatasan abunda yafaru ba tace lafiya mekuma yaka yan sanda
Inna ta katseta tana washe baki tace
Inaga kamun sukazo suma
Juyawa AK yayi yana kallon asma'u dake kan dining tana cin abincinta hankali kuance jiyayi kamar yaje ya shakota dan takaici
Wurin yan sandan yanufa yana fadin muje karna batamuku lokaci
Rikosa dan sandan yayi yana murmushi yace sorry sir bamunzo tafiya dakai bane munzo baka hakuri ne akan shiga lokacinka da mukayi
Da mamaki kowa ke kallonsu
Kamar ya ....
AK yafada yana kallon Wanda yakade
Police din ya nuna mutumin yace wannan ne Wanda ka kade shi yashigar da kara kuma yanzu ya janye
Tukin gangancin dakayi kuma matarka tace bakai bane ke driving din ita tace tana so tayi shine kake koyamata Muncita tara tabiya kuma tabada hakurin hakan bazata kara faruwa ba
Saboda haka zamu tafi se anjima
Tunda yafara magana AK ke kallon sa cike da mamaki yakasa magana har suka fita
Cike da farin ciki grany takalli Wanda aka kade tana mai godiya
Murmushi yayi yace hajiya bani zaki godemawa ba waccan yarinyar zaku godema saboda ita tasa najanye karar
Alama asma'u tamishi da yayi shiru
Murmushi yayi yace a'a yarnan barni nafada kin birgeni matuka da kika tsaya akan matsalar mijinki dan kirufamai asiri najima banga mace kamarki ba
Sarah takatseshi dafadin dallah malam dakata tunda kajanye karar ai sekabar nan da kudin wa tabiya tarar ba kudin gidan nan ba
Bawanda yakulata
Sarkan yanuna ma grany yana fadin kinga abunda tabani akan najanye karar
Da mamki Umma tace asma'u wannan basarkan da babanki yabaki bane shine zaki sayar
Murmushi tayi tace Umma meyasa zan ijiyeta bayan ga anfaninta yazo
Cike da farin ciki grany tace ma mutumin yasaida mata sarkan bada bata lokaci ba ya amince tabashi kudi masu yawa yatafi
Godiya tama asma'u tana samata albarka sannan tabata sarkanta tace kar takara saida sarkan tanada mahinmanci tunda babanta yabata
Bangarensu tanufa dan ijiye sarkan
Aysha ce tashigo gidan adan tsorace dan tahadu da yan sandan suna fita
Kusan AK tamatso cikin rada tace AK naga yan sandan sunfita Allah sa dai baka fadamusu tare Muke ba
Da mamaki yake binta dawani irin kallo yakasa cewa komai
📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KaNWATA_ 👩👧
9⃣0⃣
Sosa kai tayi tana kame kame tace kar kamun wata fassara kawaidai natambaya ne
Ahasale yace meyasa kanki kawai kika damu dashi kina ikrarin kina sona ita wacce bata sona bana sonta ta ysaya mun alokacinda nake Neman taimako
Ke kina ina awannan lokacin kuma inada tabbacin kinsan da zancan amma baki dawo ba seyanzu kuma kina tambayar wai nafadi sunanki
Juyawa yayi ahasale yabar wurin
Hannu tadora akai tace nashiga uku ni aysha
Wurin Asma'u yanufa tana shirin shiga wanka ya iskota
Chitti bansan meyasa kika yi haka ba akan wane dalili amma thank you
Daure fuska tayi tace nagayamaka kadaina kirana chitti kuma karma kayi tunanin nadamu dakaine saboda Umma da grany nayi hakan nasan bazasuji dadi idan aka kamaka ba shiyasa so stop thanking me..
tana kainan tawuce bayi
Murmushi yayi yajuya yafita
Yana sauka kasa yazauna kusa da inna yana tambayarta abba
Fira suka fara yi suna dariya
Kusan sarah aysha tamatsa tana gayamata yanda sukayi da AK takare dafadin
Yanzu zaiga kamar asma'u tafi damuwa dashi ni bandamu ba
Sarah tace to ai dagaskiyansa kema wayakaiki yimai wannan tambayar
Tsaki aysha tayi tana kallon Ali tace ni wallahi guy dincan tunda nashigo yake kallona bai San haushi yake bani ba
Dariya sarah tayi tabar wurin
Kiran kowa tayi akan za'afara rawa sawrayi da budurwa mata da miji
Ai kaman jira Ali yake yazo wurin aysha wai suje suyi rawa Da har taki amma dataga AK na kallonsu tamike suka fara rawa
Inna ameena tace AK yatashi suyi da Asma'u
Dariya yayi yace bata iya rawa ba
Daure fuska tayi tace kamar ya daga ganinta zatayi kyew da rawa kirata kuyi
Murmushi yayi yace kedai kawai kice tabirgeki amma wane kyew da rawa yarinya kullun alullube
To ai shine kyen ni duk nan wajan banga yarinyar da lullubi yakema kyew ba kamar Asma'u
Dariya yayi yace akwaisu dayawa ma
Ina suke
Waige waige yafara can yahango wata yarinya atsaye ta juya baya tana magana dawata
Nuna ta yayi dayatsa yace gawata can
To tashi kirata muganta
Gyara kuanciyar sa yayi kan 3siter yana fadin dan Allah kibarni ba inda zani
Jan kafanshi tafara tana fadin tashi dai ka kira ta inkasan da gaske kake ni ban yarda ba se naganta
Tashi yayi yana yarfa hannu yanufi yarinyar
Bayanta yatsaya yace hello !!!
tana juyowa yaga asma'u tana murmushi tace hi!!!
How me I help u
Juyowa yayi yakalli inna ameena tana kwasan dariya
Sannan yakalli asma'u da mamaki yace meyasa zaki canza kayan jikinki
Murmushi tayi tace saboda nayi wanka idan abunda kazo tambayata kenan sekatafi ....
tana kai nan tayi gaba abunta
Juyawa yayi yana kallon su aysha dake rawa haushi yaji yabar wurin
Murmushi tayi dan ganin AK yana kishinta
tana ganin yatafi tadaina rawan takoma tazauna
Kusa da ita sarah tazo tazauna tana mata magana akunne suna kallon fa'iz da yadage yana daukan khadeeja photo
Ita kwa se daure fuska take tana kauda kai
Dariya sukayi suka tafa hannu sannan sarah tace je kifito da jakan kidora kan gado bari nakirashi
Aysha natafiya sarah takira fa'iz tace yaje dakinta ya dawkomata jakanta yaso yaki tace zata gayama Umma hakanan yatafi yana gunaguni
Aysha nashiga dakin AK yaturo kofar atsorace ta jiyo tana kallonsa
Kusa da ita yamatso yana fadin rawa kike dawani agabana ko ??
Murmushi tayi tace to ai nadauka kadaina sona ne tunda kayi aure
Ashe kana kishina
Rungumota yayi yace ina sonki amma kishindai ban saniba dan banji komai ba lokacinda naganko
Talkative girl kawai
Dariya tayi tashinfida blanket dinta akasa tace ai ni yau ma nan zan kuana yafi dadi ...
Washegari dasafe...
Asma'u na goge goge apalo AK yafito cikin shirinsa tsap se kanshi ketashi
Kallonsa tayi tana dariya tace wai har kashiraya wannan har kafi amaryar zumudi
Harara ya watsamata yafita yana fadin Dan allah dai yau dai kiyi shigar kwarai kar kibani kunya gaban abokanai
Yana sakkowa kasa daidai yan sanda sun shigo gidan
Dariya yayi yana kallonsu yace malamai ba yau bane daurin auren gobene
Karasowa sukayi kusa dashi babbansu yace yallabai ba daurin aure mukazoba munzo tafiya dakai ne
Ahasale sarah tace kai karamin da iska mind ur language
Kasan dawa kake magana kuwa
Katseta grany tayi tahanyar daga mata hannu sannan takalli dan sandan tace akan wane dalili zaku kamashi
Shidai AK yayi shuru yakasa magana dan ko ba'afada ba yasan laifinsa
Kallon grany police din yayi yace hajiya yaronki yayi tukin ganganci jiya da da daddare har yakade wani mutun kuma bai tsayaba yagudu da motar to acikin mutanen wurin wani yarike numban motarsa shine suka shigar da kara kuma sunyi kashedin idan dai ba abimusu hakkinsu ba zasu yada ma yan jaridu amatsayin sa na Babban mutum kwa hakan ba karamin bakin jini zai janyomasa ba
Salati inna tayi tana kallonsa tace abidi yaushe haka tafaru baka sanardani ba
Cikin karfin hali yakalli dan sandan yace kunada wata hujjar datanuna ni nayi laifin
Murmushi dan sandan yayi yace kwarai kuwa yallabai saboda mutumin daka kade yaganka lokacinda kake kokarin fitowa daga motar kuma ya tabbatar mana akwai wata mace atare dakai cikin motar sedai bai tantance fuskartaba amma kai yashaidaka
Kuma muje muna so muduba motarka nasan zamu samu wata shaida tunda mutumin akan mashin ka kadesa dole motarka zata nuna
Fita sukayi gaba daya asma'u dafitowar kenan taji abunda yafaru tayi saurin bin bayansu
Waya sarah tadauka takira aysha bugu biyu tadaga cike da takaici sarah tace jiya kunyi accident da AK meyasa baki gayamun ba
Meyafaru ....
Aysha tafada tana yamutsa fuska
Yan sanda sunzo nemanku kina ina ...
Bata karasa ba aysha tayi saurin katse kiran atsorace tama kasheta gaba daya
Suna isa wurin motocin AK yayi saurin nufar motarsa yana kare scratch din dake jikin motar kusa dashi asma'u taje tana fadin jiya kunyi accident ne ?
Girgiza kai yayi baice komaiba
Matsardashi tayi tana kallon scratch din tace to meyasamu motarka
Juyowa yan sandan sukayi suna kallon motar
Dafe kai AK yayi yana fadin ohhhhh chitti bazaki iya yin magana ahankali bane
Janshi tayi gefe cike da damuwa tace jiya da natambayeka meyasa baka gayamun ba kai da waye amotar
Indai bake bace to kinsan aysha ce kidaina mun wawiyar tambaya
Murmushi dan sandan yayi yace yallabai shaidu sun nuna kai kade mutuminnan saboda haka zamu tafi dakai mudawki statement dinka sannan kagayamana wacece tare dakai amotar
Kauda kai yayi yace bakowa atare dani ni kadaine
Kuka grany tafara tana basu hakuri
Riko hannunta yayi yace grany ki kuantar da hankalinki yanzu zan dawo kawai bayanaina zasu dawka
Yana kai nan yashiga motarsa tare da biyu daga cikin yan sandan sukuma suka shiga tasu suka tafi
Cikin gida grany takoma dasauran mutanan gidan
Asma'u kuma nan take tabi bayansu police station
Tana zuwa tayi magana da police din akan yataimaka yahadata da mutumin da aka kade se dakyar yahadata da mutumin
Dafari kin sauraronta yayi seda tahadashi da Allah sannan yatsaya sukayi magana tarokeshi yajanye karar sa base takai ga yan jariduba
Ya yarda zai janye amma setabashi kudi masu yawa
Bayan AK yadawo gida yanemi ganin lawyoyinsa akan maganar
Sunce gaskiya case din yanada girma saboda yahada da tukin ganganci kuma dole se mutumin ya janye kararsa kafin aji da police
Gida asma'u tadawo tadauki sarka da yan kunnanta na zinare da abbanta yataba sayamata
Tazo fita kenan tahadu da AK
Cike da takaici yake kallonta har tafita yana fadin ba ma abunda yadameta yawo kawai tasa agaba
Camun dai ake amma kowa na zillimin abunda zai faru da AK
da rana sega yan sandan sundawo da mutumin da aka kade yasha bandage hannu dakafa
Tunda grany tagansu tafara kuka cike da damuwa sarah tarike AK tana fadin Yaya dan Allah karka bari sutafi dakai
Umma dabatasan abunda yafaru ba tace lafiya mekuma yaka yan sanda
Inna ta katseta tana washe baki tace
Inaga kamun sukazo suma
Juyawa AK yayi yana kallon asma'u dake kan dining tana cin abincinta hankali kuance jiyayi kamar yaje ya shakota dan takaici
Wurin yan sandan yanufa yana fadin muje karna batamuku lokaci
Rikosa dan sandan yayi yana murmushi yace sorry sir bamunzo tafiya dakai bane munzo baka hakuri ne akan shiga lokacinka da mukayi
Da mamaki kowa ke kallonsu
Kamar ya ....
AK yafada yana kallon Wanda yakade
Police din ya nuna mutumin yace wannan ne Wanda ka kade shi yashigar da kara kuma yanzu ya janye
Tukin gangancin dakayi kuma matarka tace bakai bane ke driving din ita tace tana so tayi shine kake koyamata Muncita tara tabiya kuma tabada hakurin hakan bazata kara faruwa ba
Saboda haka zamu tafi se anjima
Tunda yafara magana AK ke kallon sa cike da mamaki yakasa magana har suka fita
Cike da farin ciki grany takalli Wanda aka kade tana mai godiya
Murmushi yayi yace hajiya bani zaki godemawa ba waccan yarinyar zaku godema saboda ita tasa najanye karar
Alama asma'u tamishi da yayi shiru
Murmushi yayi yace a'a yarnan barni nafada kin birgeni matuka da kika tsaya akan matsalar mijinki dan kirufamai asiri najima banga mace kamarki ba
Sarah takatseshi dafadin dallah malam dakata tunda kajanye karar ai sekabar nan da kudin wa tabiya tarar ba kudin gidan nan ba
Bawanda yakulata
Sarkan yanuna ma grany yana fadin kinga abunda tabani akan najanye karar
Da mamki Umma tace asma'u wannan basarkan da babanki yabaki bane shine zaki sayar
Murmushi tayi tace Umma meyasa zan ijiyeta bayan ga anfaninta yazo
Cike da farin ciki grany tace ma mutumin yasaida mata sarkan bada bata lokaci ba ya amince tabashi kudi masu yawa yatafi
Godiya tama asma'u tana samata albarka sannan tabata sarkanta tace kar takara saida sarkan tanada mahinmanci tunda babanta yabata
Bangarensu tanufa dan ijiye sarkan
Aysha ce tashigo gidan adan tsorace dan tahadu da yan sandan suna fita
Kusan AK tamatso cikin rada tace AK naga yan sandan sunfita Allah sa dai baka fadamusu tare Muke ba
Da mamaki yake binta dawani irin kallo yakasa cewa komai
📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KaNWATA_ 👩👧
9⃣0⃣
Sosa kai tayi tana kame kame tace kar kamun wata fassara kawaidai natambaya ne
Ahasale yace meyasa kanki kawai kika damu dashi kina ikrarin kina sona ita wacce bata sona bana sonta ta ysaya mun alokacinda nake Neman taimako
Ke kina ina awannan lokacin kuma inada tabbacin kinsan da zancan amma baki dawo ba seyanzu kuma kina tambayar wai nafadi sunanki
Juyawa yayi ahasale yabar wurin
Hannu tadora akai tace nashiga uku ni aysha
Wurin Asma'u yanufa tana shirin shiga wanka ya iskota
Chitti bansan meyasa kika yi haka ba akan wane dalili amma thank you
Daure fuska tayi tace nagayamaka kadaina kirana chitti kuma karma kayi tunanin nadamu dakaine saboda Umma da grany nayi hakan nasan bazasuji dadi idan aka kamaka ba shiyasa so stop thanking me..
tana kainan tawuce bayi
Murmushi yayi yajuya yafita
Yana sauka kasa yazauna kusa da inna yana tambayarta abba
Fira suka fara yi suna dariya
Kusan sarah aysha tamatsa tana gayamata yanda sukayi da AK takare dafadin
Yanzu zaiga kamar asma'u tafi damuwa dashi ni bandamu ba
Sarah tace to ai dagaskiyansa kema wayakaiki yimai wannan tambayar
Tsaki aysha tayi tana kallon Ali tace ni wallahi guy dincan tunda nashigo yake kallona bai San haushi yake bani ba
Dariya sarah tayi tabar wurin
Kiran kowa tayi akan za'afara rawa sawrayi da budurwa mata da miji
Ai kaman jira Ali yake yazo wurin aysha wai suje suyi rawa Da har taki amma dataga AK na kallonsu tamike suka fara rawa
Inna ameena tace AK yatashi suyi da Asma'u
Dariya yayi yace bata iya rawa ba
Daure fuska tayi tace kamar ya daga ganinta zatayi kyew da rawa kirata kuyi
Murmushi yayi yace kedai kawai kice tabirgeki amma wane kyew da rawa yarinya kullun alullube
To ai shine kyen ni duk nan wajan banga yarinyar da lullubi yakema kyew ba kamar Asma'u
Dariya yayi yace akwaisu dayawa ma
Ina suke
Waige waige yafara can yahango wata yarinya atsaye ta juya baya tana magana dawata
Nuna ta yayi dayatsa yace gawata can
To tashi kirata muganta
Gyara kuanciyar sa yayi kan 3siter yana fadin dan Allah kibarni ba inda zani
Jan kafanshi tafara tana fadin tashi dai ka kira ta inkasan da gaske kake ni ban yarda ba se naganta
Tashi yayi yana yarfa hannu yanufi yarinyar
Bayanta yatsaya yace hello !!!
tana juyowa yaga asma'u tana murmushi tace hi!!!
How me I help u
Juyowa yayi yakalli inna ameena tana kwasan dariya
Sannan yakalli asma'u da mamaki yace meyasa zaki canza kayan jikinki
Murmushi tayi tace saboda nayi wanka idan abunda kazo tambayata kenan sekatafi ....
tana kai nan tayi gaba abunta
Juyawa yayi yana kallon su aysha dake rawa haushi yaji yabar wurin
Murmushi tayi dan ganin AK yana kishinta
tana ganin yatafi tadaina rawan takoma tazauna
Kusa da ita sarah tazo tazauna tana mata magana akunne suna kallon fa'iz da yadage yana daukan khadeeja photo
Ita kwa se daure fuska take tana kauda kai
Dariya sukayi suka tafa hannu sannan sarah tace je kifito da jakan kidora kan gado bari nakirashi
Aysha natafiya sarah takira fa'iz tace yaje dakinta ya dawkomata jakanta yaso yaki tace zata gayama Umma hakanan yatafi yana gunaguni
Aysha nashiga dakin AK yaturo kofar atsorace ta jiyo tana kallonsa
Kusa da ita yamatso yana fadin rawa kike dawani agabana ko ??
Murmushi tayi tace to ai nadauka kadaina sona ne tunda kayi aure
Ashe kana kishina
Rungumota yayi yace ina sonki amma kishindai ban saniba dan banji komai ba lokacinda naganko