Sashe 39
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wayarta ta dauka takira numban khadeeja
bugu biyu tadaga tare da sallama
Shiru tayi nadan lokaci sannan cikin dasashshiyar murya tace
sarah ce nakira namiki barka ina tayaki murnan samun ahmad amatsayin mijinki amma ni kuma zanbaku wedding gift din sekun mutu baku manta dani ba kigayama ahmad idan har bashi arayuwata to batada wani anfani
tana kainan takatse kiran
mamaki ne Yakama khadeeja tana maimaita wedding gift
saurin kiran asma'u tayi tana dauka tagayamata yanda sukayi da sarah
atsorace asma'u tamike tana fadin me sarah zata aikata
ohh my god ....tafada tana fitowa dagudu daga dakin
aguje tanufi dakin sarah tana bugamata kofa amma shiru
aysha ce yazo wucewa tadawo tana fadin malama lafiya what is ur problem
Banza tayi da ita takwala ma nura kira yazo suka fara balla kofar
aguje tafada dakin sedai cak tatsaya tana kallon sarah dake kuance ga hannunta duk jni alamun yanka awurin
Durkushewa tayi akusa da ita tana kuka aysha ma hannu tadora akai tafashe da kuka
ganin jinin baitsayaba yasa asma'u tayi saurin yaga gualenta tadaure wurin sannan aysha ta taimaka mata suka kaita mota se asibiti
Suna zuwa aysha takira AK awaya seda takusa katsewa yadaga yana fadin baby I am busy zan kiraki anjima
Cikin rawar murya tace AK sarah ta kashe kanta kayi sawri kazo asibiti
Dariya yayi yakatse kiran yana kallon ahmad dake kusa dashi yace kaji wani shirme wai sarah takashe kanta
azabure ahmad yamike yana salati yace AK yana yiwa dagaske ne kasan sarah fa bata iya shiga damuwa ba
"No wasa ne nasan aysha tana mun irin wannan wasan in tanason ganina
Girgiza kai ahmad yayi yace a'a AK nifa tsoro nakeji kar azo dagaskene kakira grany ko asma'u mana
Wayansa yadauka ya lalubo numban asma'u dayayi saving da chitti yakira
yana fara ringing tadaga tana fadin ABI ina kashiga ina kiranka bana samu
kazo asibiti sarah bata jin dadi
Azabure yamike yana fadin meyasami sarah kina nufin dagaske tamutu
cikin rawar murya tace a'a bata mutu ba ABI kaidai kawai kazo
aguje yafita daga office ahmad nabinsa abaya
Cikin minti 30 suka iso asibiti yana isa doctor nafitowa wurinsa suka nufa atare suna tambayar ya jikinta
Kallonsu yayi daya bayan daya sannan yace dafari dai inaso insan wa yadaure mata hannu da kyalle
baigama rufe baki ba aysha tayi saurin nuna asma'u dayatsa tana fadin wannan ce
juyawa sukayi atare suna kallonta sanan suka maida kallonsu kan doctor
itama asma'u kallonsa take dafargaban abunda zaifada
Murmushi yayi yana kallonta yace gaskiya kinyi dubara mai kyew saboda badan kinyi hakan ba da kafin kuzonan tarasa jni mai yawa kuma jijiyarta zata ita bushewa ko iska yakai ga zuciyarta hakan kuma shi zaisa tarasa ranta amma yanzu alhamdulillah taji sauki zaku iya shiga kuganta sedai akula irin haka kar takara faruwa
Sannan yakalli AK yace muje office ina son ganinka
gaba yayi AK da ahmad suka bisa abaya aysha kuma tashiga dakin da sarah take
Nuance take tana kallon sama hawaye nazuba a idonta ga igiyar Karin jini ana mata
se hannunta da aka ma bandage
Kusa da ita aysha tazauna tana fadin sannu sarah gaskiya AK bai kyewta miki ba koda yake ba laifinsa bane wannan munafukar yarinyar ce tasashi wayasan metagayamasa ...
Muryan asma'u tajiyo tana fadin tashi kifita
Juyowa tayi tana hararenta tace dawa kike kehar kin isa kice nafita
dan karamin table din da ake dora magunguna ta rarumo tanufota dashi bashiri tayi waje aguje har tana bigewa da kofa
ijiye table din asma'u tayi takarasa kusan gadon tana duba hannun sarah
Kwace hannunta tayi tana fadin wayace ki kawoni asibiti meyasa baki bari namutu ba tunda natabbata abunda kike so kenan
Kusa da ita asma'u tazauna tana fadin sarah kina bani mamaki idan kikayi wani abun kamar wacce batayi karatu ba yanzu idan kika kashe kanki riban me zakici Wanda kikayi danshi zai danyi jimamin lokaci kadan daga baya kuma yamanta yayi aurensa yacigaba da rayuwar farinciki
Yanzu dazan tambayeki da allah da ahmad wakika fiso zakice allah amma kuma kinyi kokarin aikata laifin da allah bazai yafemaki ba saboda ahmad
Akan rayuwar duniya kikayi kokarin ruguza ta lahirarki
Miye laifin AK dazaki daga mai hankali yana matukar kokari wurin faranta miki amma ke kanki kawai kika sani bakya tunanin halin dazai shiga idan kika aikata wannan kazamin aiki
Sarah kefa macece mata ansansu da juriya da danne soyayya aransu saboda gudun wulakanci amma ke kinkasa yin hakan shiyasa kike wahala
Ki godewa allah dayabarki da ranki yana sonki shiyasa baidauki rankiba yabaki dama akaro nabiyu dan kyallen danasa maki bashi yahanaki mutuwa ba lokacinkine baiyiba
Bakowa yakesamun irin damar dakika samu ba yau da kin mutu da zaki dawwama kina nadama har abada
ina gayamiki hakane ba amatsayin asma'un dakika tsana ba
Ina gayamikine amatsayin musulma kuma mace yar uwarki
Ga glass nan da wukake kina iya dauka kikara yanka hannunki ko wuyanki amma kisani ba kyada hujjar dazata hana allah yakonaki
tana kainan ta tashi ta fita daga dakin
Tana fita AK da ahmad nashigowa aguje AK yakarasa bakin gadon yana kallonta cikin rawar murya yake fadin
sarah why!! Why sarh!! Why!!
yakasa cigaba da maganarsa se hawaye dake zuba daga idonsa
Itama kukan take tana fadin yaya i am sorry
dafasa ahmad yayi yace friend kaje waje zanyi magana da ita
fita AK yayi yana sharan kwalla gefe guda yaje yazauna hade da dafe kai
AK nafita ahmad yadawo kusan sarah yazauna cikin sassanyar murya yace
Sarah base kinfadamun dalilin dayasa kika aikata hakan ba nasan saboda kinji zanyi aure shiyasa
Na fahimci halin da kike ciki saboda nima nashiga wannan yanayin abaya
sarah nasan kina sona kuma nagode da kaunarki agareni amma bayanda na iya sarah
Ina miki kallon kanwata ne kuma kawata idan kika hakura kika manta dakomai zanci gaba da kallonki ahakan amma idan kika kara aikata wani abun to zaki rasa wannan matsayin awurina
Shiru tayi tana kallonsa takasa cewa komai
tashi asma'u tayi tanufi inda AK kezaune tazauan kusa dashi
Dagowa yayi yakalleta yakara maida kansa kasa
ahankali takai hannunta tadafa kafadansa cikin sigar lallashi tace
kar kadamu kaji she will be fine
dagowa yayi yana kallonta da jajayen idanuwasa cikin rawar murya yace chitti meyasa sarah zatayi abunda ko jahili bazai yiba meyasa zata zabi tarabu dakowa nata tahadu da fushin ubangiji akan tarasa ahmad
bazatayi tunanin halin da zan shiga ba bana kewar iyayenmu saboda ita da grany aduk lokacinda nakalleta fuskan ummarmu nake gani atata
hawayene suka zubo daga idanuwansa yacigaba dafadin
Chitti nasan zakiyi tunanin nabata sarah dayawa ko duk abunda takeso ina mata kinsan dalili ?
Girgiza kai tayi hawayen datake makalewa suka zubo
cije lebensa nakasa yayi yana saita muryansa yace
Tun ina karami nataso ina son yima iyayena hidima inaso naga sunkawo bukatrsu namusu kodan naga murmushi afuskansu ta dalilina
Naci burin yi musu hidima na kyewtata musu in sungirma amma allah bai kaddara ba
Kinga sarah to yadda take haka ummana take ita kuma grany sak yanda take haka abbana yake
daga ranar da suka rasu daga ranar duk wani son danake masu da burin kyewtata masun danake yakoma kan sarah da grany haka nataso har kawo wannan lokacin banason ganin abunda yabata musu rai ko sun nemi Abu sun rasa amma gashi yau nakasa wurin farantama kanwata ...muryanshi ne yakarye yakasa cigaba damagana
Hannu takai tana share mai hawaye cikin muryan kuka tace
ABI kai ba allah bane mutum ne duk yanda kaso ka kyewtata musu dole wata rana sunemi wani abunda su rasa kuma dama haka rayuwa take kowa kaduba akwai abunda yakeso yakasa samu
ABI u are not just a brother but u are a real hero
kayi ita kokarinka sauran kuma sekabarma allah amma please stop blaming ur self
Gyara zamanta tayi tana kallonsa cikin sigar tsokana tace
Yanaga kayi saurin karayane ko kamanta maganr damukayi jiya idan bazaka iya samomata ba ni kabani dama nasamo mata handsome guy
Murmushi yayi yace a'a nizan zaba dakaina ke kinsan handsome ne
haka kawai kije kidaukomata dan jagaliya murasa yazamuyi dashi
Kwaikwayon yadda aysha tashigo jiya tayi tana fadin
wai me kadaukeni ne naga fa kana nema karaina mun class dina
Dariya yayi yace to ya isa masoyiyar tawa kike kwaikwayo komai abunki dai bazaki kaita haduwa ba
"Allah sedai in banyi niyya ba abun ai ba wuya ne dashiba nidai kawai banda lokacinsa ne
tashi yayi suka nufi dakin sarah
Rungumeshi tayi tana kuka tace
Yaya na amince nahakura ahmad ya auri khadeeja
Dagota yayi da mamki yace dagaske kin amince amma abunda da mamaki da zaki kashe kanki yanzu kuma kin amince kodai kin hango malakal mauti ne
kara rungumesa tayi tana murmushi tace Yaya kabari banaso
dariya sukasa gaba dayansu banda aysha dake jifan sarah da kallon tuhuma
Dagowa tayi tana kallon asma'u tace sister nagode dakika ganar dani abunda nakasa ganewa tun tuni
Gaskiya ke tadabance thank u once again
Juyowa AK yayi yana kallon asma'u da murmushi afuskansa
Sunkuy dakanta tayi itama tana murmushin
Da yamma aka sallemesu suka dawo gida dakin sarah suka fara zuwa seda ta kwanta sannan suka fita akabari daga ita se aysha
Bayan kowa yafita aysha tazo tarufe kofar da key takoma kusan sarah da mamaki tace sarah what is ur plan?
kauda kai sarah tayi tace kamar ya ?
"Hahaha sarah kar kirainamun hankali nafasanki kamar yunwar cikina u won't give up easily
Ya akayi haka
Share hawayenta tayi tace to aysha yazanyi ahmad yariga yazama na khadeeja Dana tsaya inaba kaina wahala ba gara nafita hanyarsu ba nima nayi addu'ar allah yabani mijinagari
Hanyar fita aysha tanufa tana fadin kin bani mamaki sarah Ashe bama son Ahmad kike ba kawai cika baki ne
Dakallo sarah tabita har tafita sannan tarufe idonta ahankali hawaye nagangarowa gefen fuskarta
Aysha nafita wurin AK tanufa yana zaune apalo ta iskosa kusa dashi tazauan tana shagwabe fuska tace darling wai mekake jira da yarinyar nan ne naga bakada niyyar korarta daga gidannan
bugu biyu tadaga tare da sallama
Shiru tayi nadan lokaci sannan cikin dasashshiyar murya tace
sarah ce nakira namiki barka ina tayaki murnan samun ahmad amatsayin mijinki amma ni kuma zanbaku wedding gift din sekun mutu baku manta dani ba kigayama ahmad idan har bashi arayuwata to batada wani anfani
tana kainan takatse kiran
mamaki ne Yakama khadeeja tana maimaita wedding gift
saurin kiran asma'u tayi tana dauka tagayamata yanda sukayi da sarah
atsorace asma'u tamike tana fadin me sarah zata aikata
ohh my god ....tafada tana fitowa dagudu daga dakin
aguje tanufi dakin sarah tana bugamata kofa amma shiru
aysha ce yazo wucewa tadawo tana fadin malama lafiya what is ur problem
Banza tayi da ita takwala ma nura kira yazo suka fara balla kofar
aguje tafada dakin sedai cak tatsaya tana kallon sarah dake kuance ga hannunta duk jni alamun yanka awurin
Durkushewa tayi akusa da ita tana kuka aysha ma hannu tadora akai tafashe da kuka
ganin jinin baitsayaba yasa asma'u tayi saurin yaga gualenta tadaure wurin sannan aysha ta taimaka mata suka kaita mota se asibiti
Suna zuwa aysha takira AK awaya seda takusa katsewa yadaga yana fadin baby I am busy zan kiraki anjima
Cikin rawar murya tace AK sarah ta kashe kanta kayi sawri kazo asibiti
Dariya yayi yakatse kiran yana kallon ahmad dake kusa dashi yace kaji wani shirme wai sarah takashe kanta
azabure ahmad yamike yana salati yace AK yana yiwa dagaske ne kasan sarah fa bata iya shiga damuwa ba
"No wasa ne nasan aysha tana mun irin wannan wasan in tanason ganina
Girgiza kai ahmad yayi yace a'a AK nifa tsoro nakeji kar azo dagaskene kakira grany ko asma'u mana
Wayansa yadauka ya lalubo numban asma'u dayayi saving da chitti yakira
yana fara ringing tadaga tana fadin ABI ina kashiga ina kiranka bana samu
kazo asibiti sarah bata jin dadi
Azabure yamike yana fadin meyasami sarah kina nufin dagaske tamutu
cikin rawar murya tace a'a bata mutu ba ABI kaidai kawai kazo
aguje yafita daga office ahmad nabinsa abaya
Cikin minti 30 suka iso asibiti yana isa doctor nafitowa wurinsa suka nufa atare suna tambayar ya jikinta
Kallonsu yayi daya bayan daya sannan yace dafari dai inaso insan wa yadaure mata hannu da kyalle
baigama rufe baki ba aysha tayi saurin nuna asma'u dayatsa tana fadin wannan ce
juyawa sukayi atare suna kallonta sanan suka maida kallonsu kan doctor
itama asma'u kallonsa take dafargaban abunda zaifada
Murmushi yayi yana kallonta yace gaskiya kinyi dubara mai kyew saboda badan kinyi hakan ba da kafin kuzonan tarasa jni mai yawa kuma jijiyarta zata ita bushewa ko iska yakai ga zuciyarta hakan kuma shi zaisa tarasa ranta amma yanzu alhamdulillah taji sauki zaku iya shiga kuganta sedai akula irin haka kar takara faruwa
Sannan yakalli AK yace muje office ina son ganinka
gaba yayi AK da ahmad suka bisa abaya aysha kuma tashiga dakin da sarah take
Nuance take tana kallon sama hawaye nazuba a idonta ga igiyar Karin jini ana mata
se hannunta da aka ma bandage
Kusa da ita aysha tazauna tana fadin sannu sarah gaskiya AK bai kyewta miki ba koda yake ba laifinsa bane wannan munafukar yarinyar ce tasashi wayasan metagayamasa ...
Muryan asma'u tajiyo tana fadin tashi kifita
Juyowa tayi tana hararenta tace dawa kike kehar kin isa kice nafita
dan karamin table din da ake dora magunguna ta rarumo tanufota dashi bashiri tayi waje aguje har tana bigewa da kofa
ijiye table din asma'u tayi takarasa kusan gadon tana duba hannun sarah
Kwace hannunta tayi tana fadin wayace ki kawoni asibiti meyasa baki bari namutu ba tunda natabbata abunda kike so kenan
Kusa da ita asma'u tazauna tana fadin sarah kina bani mamaki idan kikayi wani abun kamar wacce batayi karatu ba yanzu idan kika kashe kanki riban me zakici Wanda kikayi danshi zai danyi jimamin lokaci kadan daga baya kuma yamanta yayi aurensa yacigaba da rayuwar farinciki
Yanzu dazan tambayeki da allah da ahmad wakika fiso zakice allah amma kuma kinyi kokarin aikata laifin da allah bazai yafemaki ba saboda ahmad
Akan rayuwar duniya kikayi kokarin ruguza ta lahirarki
Miye laifin AK dazaki daga mai hankali yana matukar kokari wurin faranta miki amma ke kanki kawai kika sani bakya tunanin halin dazai shiga idan kika aikata wannan kazamin aiki
Sarah kefa macece mata ansansu da juriya da danne soyayya aransu saboda gudun wulakanci amma ke kinkasa yin hakan shiyasa kike wahala
Ki godewa allah dayabarki da ranki yana sonki shiyasa baidauki rankiba yabaki dama akaro nabiyu dan kyallen danasa maki bashi yahanaki mutuwa ba lokacinkine baiyiba
Bakowa yakesamun irin damar dakika samu ba yau da kin mutu da zaki dawwama kina nadama har abada
ina gayamiki hakane ba amatsayin asma'un dakika tsana ba
Ina gayamikine amatsayin musulma kuma mace yar uwarki
Ga glass nan da wukake kina iya dauka kikara yanka hannunki ko wuyanki amma kisani ba kyada hujjar dazata hana allah yakonaki
tana kainan ta tashi ta fita daga dakin
Tana fita AK da ahmad nashigowa aguje AK yakarasa bakin gadon yana kallonta cikin rawar murya yake fadin
sarah why!! Why sarh!! Why!!
yakasa cigaba da maganarsa se hawaye dake zuba daga idonsa
Itama kukan take tana fadin yaya i am sorry
dafasa ahmad yayi yace friend kaje waje zanyi magana da ita
fita AK yayi yana sharan kwalla gefe guda yaje yazauna hade da dafe kai
AK nafita ahmad yadawo kusan sarah yazauna cikin sassanyar murya yace
Sarah base kinfadamun dalilin dayasa kika aikata hakan ba nasan saboda kinji zanyi aure shiyasa
Na fahimci halin da kike ciki saboda nima nashiga wannan yanayin abaya
sarah nasan kina sona kuma nagode da kaunarki agareni amma bayanda na iya sarah
Ina miki kallon kanwata ne kuma kawata idan kika hakura kika manta dakomai zanci gaba da kallonki ahakan amma idan kika kara aikata wani abun to zaki rasa wannan matsayin awurina
Shiru tayi tana kallonsa takasa cewa komai
tashi asma'u tayi tanufi inda AK kezaune tazauan kusa dashi
Dagowa yayi yakalleta yakara maida kansa kasa
ahankali takai hannunta tadafa kafadansa cikin sigar lallashi tace
kar kadamu kaji she will be fine
dagowa yayi yana kallonta da jajayen idanuwasa cikin rawar murya yace chitti meyasa sarah zatayi abunda ko jahili bazai yiba meyasa zata zabi tarabu dakowa nata tahadu da fushin ubangiji akan tarasa ahmad
bazatayi tunanin halin da zan shiga ba bana kewar iyayenmu saboda ita da grany aduk lokacinda nakalleta fuskan ummarmu nake gani atata
hawayene suka zubo daga idanuwansa yacigaba dafadin
Chitti nasan zakiyi tunanin nabata sarah dayawa ko duk abunda takeso ina mata kinsan dalili ?
Girgiza kai tayi hawayen datake makalewa suka zubo
cije lebensa nakasa yayi yana saita muryansa yace
Tun ina karami nataso ina son yima iyayena hidima inaso naga sunkawo bukatrsu namusu kodan naga murmushi afuskansu ta dalilina
Naci burin yi musu hidima na kyewtata musu in sungirma amma allah bai kaddara ba
Kinga sarah to yadda take haka ummana take ita kuma grany sak yanda take haka abbana yake
daga ranar da suka rasu daga ranar duk wani son danake masu da burin kyewtata masun danake yakoma kan sarah da grany haka nataso har kawo wannan lokacin banason ganin abunda yabata musu rai ko sun nemi Abu sun rasa amma gashi yau nakasa wurin farantama kanwata ...muryanshi ne yakarye yakasa cigaba damagana
Hannu takai tana share mai hawaye cikin muryan kuka tace
ABI kai ba allah bane mutum ne duk yanda kaso ka kyewtata musu dole wata rana sunemi wani abunda su rasa kuma dama haka rayuwa take kowa kaduba akwai abunda yakeso yakasa samu
ABI u are not just a brother but u are a real hero
kayi ita kokarinka sauran kuma sekabarma allah amma please stop blaming ur self
Gyara zamanta tayi tana kallonsa cikin sigar tsokana tace
Yanaga kayi saurin karayane ko kamanta maganr damukayi jiya idan bazaka iya samomata ba ni kabani dama nasamo mata handsome guy
Murmushi yayi yace a'a nizan zaba dakaina ke kinsan handsome ne
haka kawai kije kidaukomata dan jagaliya murasa yazamuyi dashi
Kwaikwayon yadda aysha tashigo jiya tayi tana fadin
wai me kadaukeni ne naga fa kana nema karaina mun class dina
Dariya yayi yace to ya isa masoyiyar tawa kike kwaikwayo komai abunki dai bazaki kaita haduwa ba
"Allah sedai in banyi niyya ba abun ai ba wuya ne dashiba nidai kawai banda lokacinsa ne
tashi yayi suka nufi dakin sarah
Rungumeshi tayi tana kuka tace
Yaya na amince nahakura ahmad ya auri khadeeja
Dagota yayi da mamki yace dagaske kin amince amma abunda da mamaki da zaki kashe kanki yanzu kuma kin amince kodai kin hango malakal mauti ne
kara rungumesa tayi tana murmushi tace Yaya kabari banaso
dariya sukasa gaba dayansu banda aysha dake jifan sarah da kallon tuhuma
Dagowa tayi tana kallon asma'u tace sister nagode dakika ganar dani abunda nakasa ganewa tun tuni
Gaskiya ke tadabance thank u once again
Juyowa AK yayi yana kallon asma'u da murmushi afuskansa
Sunkuy dakanta tayi itama tana murmushin
Da yamma aka sallemesu suka dawo gida dakin sarah suka fara zuwa seda ta kwanta sannan suka fita akabari daga ita se aysha
Bayan kowa yafita aysha tazo tarufe kofar da key takoma kusan sarah da mamaki tace sarah what is ur plan?
kauda kai sarah tayi tace kamar ya ?
"Hahaha sarah kar kirainamun hankali nafasanki kamar yunwar cikina u won't give up easily
Ya akayi haka
Share hawayenta tayi tace to aysha yazanyi ahmad yariga yazama na khadeeja Dana tsaya inaba kaina wahala ba gara nafita hanyarsu ba nima nayi addu'ar allah yabani mijinagari
Hanyar fita aysha tanufa tana fadin kin bani mamaki sarah Ashe bama son Ahmad kike ba kawai cika baki ne
Dakallo sarah tabita har tafita sannan tarufe idonta ahankali hawaye nagangarowa gefen fuskarta
Aysha nafita wurin AK tanufa yana zaune apalo ta iskosa kusa dashi tazauan tana shagwabe fuska tace darling wai mekake jira da yarinyar nan ne naga bakada niyyar korarta daga gidannan