Sashe 50
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bude idanuwansa yayi yasaukesu cikin nata suna kallon juna nadan lokaci sannan yatureta yana fadin
Dallah malama tashi sama na dama nasan dagangan kikayi
Saurin tashi tayi tana Sosa kai
Dakyar yatashi yana dafe baya yace dama zan samu naman dajin dazai cinye mun ke koba komai kashi hamsin na matsalolina zasu ragu
Nuna mai mangoron tayi tana lashe baki tace please ....
Bata karasaba yatattare kafan wandonsa yahaw bishiyan yafara tsinko mangoron yana jefomata
Ita kwa se dauka take tana Tarawa ga daya ahannunta tana sha
Lekowa yayi daga saman bishiyan yana kallonta yace to kijira insauko mana asha tare haka ake ni da wahala keda jin dadi
seda suka Tara mai yawa sannan ya sauko suka zauna awurin Sunasha suna fira
gutsuran mangoro yayi yadago yana kallonta yace
Chitti acikin namun daji wanne yafi hadari
Dgowa tayi tana kallonsa da mangoro abakinta tace me kadaukeni ne ABI ai kowa yasan zaki yafi hadari
Dariya yayi sannan yakai mangoro bakinsa yana lumshe ido yace
to shi zaki baida wani hadari saboda idan dai zaki iya dake nunfashinki kiyi kamar kinmutu to sedai yayita zagayeki ba abunda zaimiki kinsman bayason mushe yafiso yakashe dakansa sannan yaci
tunda yafara magana take kallonsa baki bude seda yagama sannan tayi dariya tace kaidai kawai sha mangoronka amma wane dauke nunfashi mutum zai iya yi ga zaki na kewayashi
dariya yayi yace to kindai fadi wannan fadi wani
Zari ido tayi tana kallon macijin dake bayansa cikin rawar murya tace ma.....maciji
Dariya yayi yace kaji wai kuma maciji yo miye hadari awurin maciji ai shi kina ganinsa kawai kiyi kokarin taka kansa se kisa hannunki ahankali ki kamo wuyansa kirike gam to kin gama dashi ba'abunda zaimiki
Mikewa tayi tana wurgi da mangoron hannunta atsorace tace ABI ....maciji....abayanka
zunbur yamike yana duba bayansa yana ganin macijin yadaga uban tsalle yabi tagaban asma'u aguje har yatafi yajiyo yaganta atsaye takasa motsawa se yarfa hannu take bashiri yadawo yaja hannunta suka bar wurin
seda sukayi nisa sannan suka tsaya ai kwa nan asma'u tahau kwasan dariya tana tsokanarsa banza yayi da ita yayi gaba yana jinyar kirjinsa dake masa azaba amma ko kadan bayaso asma'u tagane halin dayake ciki
suna cikin tafiya ta taka wata gundumemiyar kaya durkushewa tayi awurin tana sakin yar kara tana kallon kafar
Saurin dawowa AK yayi wurinta yana mata sannu
Hannu yakai zai taba kafar amma taki bari se rike hannayansa take tana kuka
bayanda baiyiba amma Sam taki yarda shiru yayi nadan lokaci sannan ahankali yakira sunanta cikin wata iriyar murya yace ASMA'U
seda taji gabanta yafadi dan har tamanta rabon dataji yakira sunanta dagowa tayi ahankali tana kallonsa carab suka hada ido lokaci guda taji tamanta ciwon dake kafarta
matso dafuskansa yayi dap datata har suna musayar nunfashi sannan yakai bayan hannunsa ahankali yashafo gefen fuskarta har zuwa lips dinta lokaci guda suna having eye contact
dayan hannunsa yakai ahankali kan kafarta yashafo tundaga kwabrinta harzuwa tafin kafarta sannan yazare kayar
Yar kara tasaki tana kankame hannunsa dakarfi
Murmushi yayi yaciro handkerchief a aljihunsa yadaure mata kafar yana fadin nafadamiki ki kula da inda kikesa kafarki kigodema allah ba maciji kika takaba
Sunkuy dakanta tayi kasa tanajin kunya takamata dan Sam batasan lokacinda yakai hannunsa wurin kayarba
dagata yayi tsaye yana fadin yawwa to tashi muga zaki iya takawa
Dingishi tafarayi tana langabe kai tace ABI mudan zauna muhuta mana
Girgiza kai yayi yace a'a chitti Hutu ba namu bane mutanan nan fa haryanzu suna binmu idan muka zauna anan kowane lokaci zasu iya iskomu
shiru tayi batace komai ba tana kallon kafarta dake zubarda jini
[19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Dukawa yayi agabanta yana fadin haw ingoyaki
Dariya tayi tace goyofa inazaka iya goyona awannan halin
ganin dagaske yake yasa ta dane bayansa yagoyata sukaci gaba datafiya
Murmushi tayi tace ABI in tambayeka
"Ina jinki
"dawa dawa kayi missing acikin yan gida
Murmushi yayi cike dafarin ciki yace grany mana
"Uhm sewa?
"Se ahmad se inna ameena se inna se Umma se sarah se khadeeja se fa'iz se .......
Haka yayita jero yan gida ganin har yakai kan su amir yasa tace to banji kace aysha ba ?
dafe kai yayi yace ohhh namanta se aysha
Dariya tayi tace seda na tunamaka
Shiru yayi yana mamakin meyasa baya jin yayi kewar aysha ne shi har ma mantawa yake da ita
Murmushi yayi yace kema intambayeki
"Eh
Banda Umma da Abba da khadeeja dasauran yan gidanku wa kika fiso
Dariya tayi aranta tace kai nafiso ABI amma afili tace grany
"Se wa
"Se inna ameena
Shiru yayi nadan lokaci sannan ahankali yafurta sewa
"Se sarah ......
Haka tayita jerowa har akazo kan ahmad
alokacin AK yahasala jin bata ambaci sunansa ba sauketa yayi yana fadin sauakmmun abaya
Makalkaleshi tayi awuya tace haba ABI ban warkeba fa
Wucewa yayi yana fadin sedai kikira wa'yanda kike so su goyaki amma ni nagaji
Dariya tayi tabi bayansa tana dingishi har ta iskosa hannunta tadora kan kafadarsa suna tafiya tace wai fushi kayi ne to aini ban dauka harda mai tambayar ba
Daga kafada yayi yace meyasa zanyi fushi dama ai bance ki ambaci sunana ba
har wannan lokacin ahmad da yansanda nacikin dajin suna nemansu amma ko alamar su basu ganiba mutum biyu cikin yan sandan ne ma sukaga runfar su JJ da Inda aka daura yagiya ajikin bishiya nan take suka sanarda yan uwansu suka zo wurin
Da gudu Ahmad yakarasa wurin yarike yagiyar da hannunsa yana kallonta lokaci guda hawaye suka wankemai fuska
Dafashi dai daga cikin yan sandan yayi yana fadin kayi hakuri ahmad karkayi saurin karaya alamu sun nuna guduwa sukayi insha allahu ba abunda yasamesu muci gaba da nemansu
kiran grany yayi yagayamata su AK sun gudu daga hannun yan ta'addan amma har yanzu basu gansu ba
Cike da farin ciki tasanarda su Umma da sauran yan gida aka ci gaba da addu'a
da labari yasami aysha da jamilu ba karamin mamaki sukayi ba gashi suna kiran JJ basa samunsa sunkasa gane kan lamarin
suna cikin tafiya asman AK yatashi zo laga tashin hankali awurin Asma'u kamar zatayi hauka haka takeji
Tun yana tafiya ahankali har ya durkushe awurin yana nunfashi sama sama
durkusawa tayi kusa dashi cikin sheshshekar kuka tariko hannunsa tana fadin ABI meyake damunka ne dan allah karkamun haka ina zan sa kaina idan wani Abu yasameka kamanta kama Umma alkawarin zaka maidani gida ABI dan allah katashi
Damke hannunta yayi dakarfi yana kokowa da nunfashinsa cikin rawar murya yace chitti ru...wa .....ruwa...
Riko fuskansa tayi da hannu biyu cikin kuka tace ruwa kakeso ?
Kai yagayda mata yana runtse idanuwansa
kwantar dashi tayi awurin tana fadin to kuanta bari nakamaka ruwan kaji dan allah kajirani namaka alkawarin zan nemo maka ruwa
tashi tayi aguje tanufi cikin dajin Sam tama manta daciwon dake kafanta se jini yake amma bata San yanayiba
Tayi kusan awa daya tana yawo adajin taci kuka har tagaji tayi addu'a ba adadi da taimakon allah tahango wani dan karamin rafi da wata runfa akusa dashi da alama ta makiyaya ce
Aguje takarasa wurin tasamu wata yar roba tadibo ruwan aciki gashi roban afashe take se zuba ruwan yake hakannan dai tajuya aguje takoma tana bin sawunta inda tabiyo saboda jinin dake zuba dashi take gane hanyar databiyo
ahankali AK yafara bude idanuwansa har yagama bude idonsa saurin tashi yayi yana kallon gefensa baiganta ba azabure yamike yana kiran sunanta amma shiru
Nan take hankalinsa yatashi jinin dayagani akasa yafara bi yana kiran sunanta da kyar yake tafiya hannunsa daya akan kirjinsa yana ji kamar nunfashinsa zai dauke
Tundaga nesa ta tsinkayoshi yana tafiya aguje tanufi wurinsa tana kwala mashi kira da karfi ABIIIII
wani lallausan murmushi yasaki lokacinda ya hangota tana zuwa cikin karfin hali yakara saurin tafiyarsa har ya isa wurinta suka rungume juna dakarfin gaske kamar za'a rabasu
Cikin dasashshiyar muryansa da bata fita sosai yace chitti ina kikaje meyasa zaki tafi kibarni kin kwasan halin danashiga dana farka banganki ba
Kara shigewa jikinsa tayi cikin muryan kuka tace ABI I am sorry ruwa naje in kawomaka amma bazan kara tafiya inbarka ba I promise
sulalewa yayi awurin yana dafe kirjinsa
zaunawa tayi tana tallabosa tadora kansa saman cinyarta tana kokarin bashi ruwan amma yakasa sha
Se Jan nunfashi yake dakarfi kamar mai fitar rai
fashewa tayi dakuka tariko kansa tana fadin ABI katashi ga ruwan kasha naga wani waje acan wurin se muje muzauna kila musamu Wanda zai taimakemu
riko hannunta yayi yana murmushin wahala cikin rawar murya yace kukan me kike ba abunda zai sameni haka yakemun kidan jira anjima zai rage se mutafi amma kin tabbata ba gidan aljanu kika gano ba kuwa
Rungume kansa tayi akirjinta tana gashewa dawani irin kuka mai ban tawsayi sun jima ahaka kafin dakyar ta taimaka masa yatashi suka fara tafiya se jera mai sannu take har yagaji da amsawa
Koda suka isa wannan runfar yagama galabaita yar tabarmar datagani awurin tadauko tashinfida mai sannan ta taimaka mishi ya kwanta amma gaba daya tagama tsorata da halin dayake ciki
zama tayi akusa dashi tajanyo kansa tadora saman cinyarta tana shafa lallausan gashin kansa daya cukurkude kamar bashiba
Hannunta yakamo cikin rawar murya yace chitti I am sorry na yima Umma alkawarin zan maidaki gida amma inaga bazan iyaba I am dying saboda bantaba irin wannan ba
Fashewa tayi da kuka tana toshe mai baki tace a'a ABI dan allah kadaina fadan haka ba abunda zai sameka insha allahu kana son ruwa bari inje indibo maka
riko hannunta yayi yana tari hade da rintse ido cikin muryansa da bai fita yace a'a kibarshi banason ruwa kowane lokaci idan zanbaki hakuri akan wani abu bakyaso se kihanani ko kirufe mun baki
To yau kitsaya kiji mezan ce
Chitti nasan namiki laifi nabata miki rayuwarki na aureki badan allah ba bada kekkyewar niyya ba akan wata manufa tadaban banyi la'akari da makomar rayuwarki ba amatsayinki na ya mace
I am sorry chitti kiyi hakuri kiyafemun nasan ina damunki ina tsokanarki amma badan in bata miki rai nakeyiba sedan narage miki damuwar danajefaki aciki
Dallah malama tashi sama na dama nasan dagangan kikayi
Saurin tashi tayi tana Sosa kai
Dakyar yatashi yana dafe baya yace dama zan samu naman dajin dazai cinye mun ke koba komai kashi hamsin na matsalolina zasu ragu
Nuna mai mangoron tayi tana lashe baki tace please ....
Bata karasaba yatattare kafan wandonsa yahaw bishiyan yafara tsinko mangoron yana jefomata
Ita kwa se dauka take tana Tarawa ga daya ahannunta tana sha
Lekowa yayi daga saman bishiyan yana kallonta yace to kijira insauko mana asha tare haka ake ni da wahala keda jin dadi
seda suka Tara mai yawa sannan ya sauko suka zauna awurin Sunasha suna fira
gutsuran mangoro yayi yadago yana kallonta yace
Chitti acikin namun daji wanne yafi hadari
Dgowa tayi tana kallonsa da mangoro abakinta tace me kadaukeni ne ABI ai kowa yasan zaki yafi hadari
Dariya yayi sannan yakai mangoro bakinsa yana lumshe ido yace
to shi zaki baida wani hadari saboda idan dai zaki iya dake nunfashinki kiyi kamar kinmutu to sedai yayita zagayeki ba abunda zaimiki kinsman bayason mushe yafiso yakashe dakansa sannan yaci
tunda yafara magana take kallonsa baki bude seda yagama sannan tayi dariya tace kaidai kawai sha mangoronka amma wane dauke nunfashi mutum zai iya yi ga zaki na kewayashi
dariya yayi yace to kindai fadi wannan fadi wani
Zari ido tayi tana kallon macijin dake bayansa cikin rawar murya tace ma.....maciji
Dariya yayi yace kaji wai kuma maciji yo miye hadari awurin maciji ai shi kina ganinsa kawai kiyi kokarin taka kansa se kisa hannunki ahankali ki kamo wuyansa kirike gam to kin gama dashi ba'abunda zaimiki
Mikewa tayi tana wurgi da mangoron hannunta atsorace tace ABI ....maciji....abayanka
zunbur yamike yana duba bayansa yana ganin macijin yadaga uban tsalle yabi tagaban asma'u aguje har yatafi yajiyo yaganta atsaye takasa motsawa se yarfa hannu take bashiri yadawo yaja hannunta suka bar wurin
seda sukayi nisa sannan suka tsaya ai kwa nan asma'u tahau kwasan dariya tana tsokanarsa banza yayi da ita yayi gaba yana jinyar kirjinsa dake masa azaba amma ko kadan bayaso asma'u tagane halin dayake ciki
suna cikin tafiya ta taka wata gundumemiyar kaya durkushewa tayi awurin tana sakin yar kara tana kallon kafar
Saurin dawowa AK yayi wurinta yana mata sannu
Hannu yakai zai taba kafar amma taki bari se rike hannayansa take tana kuka
bayanda baiyiba amma Sam taki yarda shiru yayi nadan lokaci sannan ahankali yakira sunanta cikin wata iriyar murya yace ASMA'U
seda taji gabanta yafadi dan har tamanta rabon dataji yakira sunanta dagowa tayi ahankali tana kallonsa carab suka hada ido lokaci guda taji tamanta ciwon dake kafarta
matso dafuskansa yayi dap datata har suna musayar nunfashi sannan yakai bayan hannunsa ahankali yashafo gefen fuskarta har zuwa lips dinta lokaci guda suna having eye contact
dayan hannunsa yakai ahankali kan kafarta yashafo tundaga kwabrinta harzuwa tafin kafarta sannan yazare kayar
Yar kara tasaki tana kankame hannunsa dakarfi
Murmushi yayi yaciro handkerchief a aljihunsa yadaure mata kafar yana fadin nafadamiki ki kula da inda kikesa kafarki kigodema allah ba maciji kika takaba
Sunkuy dakanta tayi kasa tanajin kunya takamata dan Sam batasan lokacinda yakai hannunsa wurin kayarba
dagata yayi tsaye yana fadin yawwa to tashi muga zaki iya takawa
Dingishi tafarayi tana langabe kai tace ABI mudan zauna muhuta mana
Girgiza kai yayi yace a'a chitti Hutu ba namu bane mutanan nan fa haryanzu suna binmu idan muka zauna anan kowane lokaci zasu iya iskomu
shiru tayi batace komai ba tana kallon kafarta dake zubarda jini
[19/07, 17:04] Hubbey Frd Ameena Kn: Dukawa yayi agabanta yana fadin haw ingoyaki
Dariya tayi tace goyofa inazaka iya goyona awannan halin
ganin dagaske yake yasa ta dane bayansa yagoyata sukaci gaba datafiya
Murmushi tayi tace ABI in tambayeka
"Ina jinki
"dawa dawa kayi missing acikin yan gida
Murmushi yayi cike dafarin ciki yace grany mana
"Uhm sewa?
"Se ahmad se inna ameena se inna se Umma se sarah se khadeeja se fa'iz se .......
Haka yayita jero yan gida ganin har yakai kan su amir yasa tace to banji kace aysha ba ?
dafe kai yayi yace ohhh namanta se aysha
Dariya tayi tace seda na tunamaka
Shiru yayi yana mamakin meyasa baya jin yayi kewar aysha ne shi har ma mantawa yake da ita
Murmushi yayi yace kema intambayeki
"Eh
Banda Umma da Abba da khadeeja dasauran yan gidanku wa kika fiso
Dariya tayi aranta tace kai nafiso ABI amma afili tace grany
"Se wa
"Se inna ameena
Shiru yayi nadan lokaci sannan ahankali yafurta sewa
"Se sarah ......
Haka tayita jerowa har akazo kan ahmad
alokacin AK yahasala jin bata ambaci sunansa ba sauketa yayi yana fadin sauakmmun abaya
Makalkaleshi tayi awuya tace haba ABI ban warkeba fa
Wucewa yayi yana fadin sedai kikira wa'yanda kike so su goyaki amma ni nagaji
Dariya tayi tabi bayansa tana dingishi har ta iskosa hannunta tadora kan kafadarsa suna tafiya tace wai fushi kayi ne to aini ban dauka harda mai tambayar ba
Daga kafada yayi yace meyasa zanyi fushi dama ai bance ki ambaci sunana ba
har wannan lokacin ahmad da yansanda nacikin dajin suna nemansu amma ko alamar su basu ganiba mutum biyu cikin yan sandan ne ma sukaga runfar su JJ da Inda aka daura yagiya ajikin bishiya nan take suka sanarda yan uwansu suka zo wurin
Da gudu Ahmad yakarasa wurin yarike yagiyar da hannunsa yana kallonta lokaci guda hawaye suka wankemai fuska
Dafashi dai daga cikin yan sandan yayi yana fadin kayi hakuri ahmad karkayi saurin karaya alamu sun nuna guduwa sukayi insha allahu ba abunda yasamesu muci gaba da nemansu
kiran grany yayi yagayamata su AK sun gudu daga hannun yan ta'addan amma har yanzu basu gansu ba
Cike da farin ciki tasanarda su Umma da sauran yan gida aka ci gaba da addu'a
da labari yasami aysha da jamilu ba karamin mamaki sukayi ba gashi suna kiran JJ basa samunsa sunkasa gane kan lamarin
suna cikin tafiya asman AK yatashi zo laga tashin hankali awurin Asma'u kamar zatayi hauka haka takeji
Tun yana tafiya ahankali har ya durkushe awurin yana nunfashi sama sama
durkusawa tayi kusa dashi cikin sheshshekar kuka tariko hannunsa tana fadin ABI meyake damunka ne dan allah karkamun haka ina zan sa kaina idan wani Abu yasameka kamanta kama Umma alkawarin zaka maidani gida ABI dan allah katashi
Damke hannunta yayi dakarfi yana kokowa da nunfashinsa cikin rawar murya yace chitti ru...wa .....ruwa...
Riko fuskansa tayi da hannu biyu cikin kuka tace ruwa kakeso ?
Kai yagayda mata yana runtse idanuwansa
kwantar dashi tayi awurin tana fadin to kuanta bari nakamaka ruwan kaji dan allah kajirani namaka alkawarin zan nemo maka ruwa
tashi tayi aguje tanufi cikin dajin Sam tama manta daciwon dake kafanta se jini yake amma bata San yanayiba
Tayi kusan awa daya tana yawo adajin taci kuka har tagaji tayi addu'a ba adadi da taimakon allah tahango wani dan karamin rafi da wata runfa akusa dashi da alama ta makiyaya ce
Aguje takarasa wurin tasamu wata yar roba tadibo ruwan aciki gashi roban afashe take se zuba ruwan yake hakannan dai tajuya aguje takoma tana bin sawunta inda tabiyo saboda jinin dake zuba dashi take gane hanyar databiyo
ahankali AK yafara bude idanuwansa har yagama bude idonsa saurin tashi yayi yana kallon gefensa baiganta ba azabure yamike yana kiran sunanta amma shiru
Nan take hankalinsa yatashi jinin dayagani akasa yafara bi yana kiran sunanta da kyar yake tafiya hannunsa daya akan kirjinsa yana ji kamar nunfashinsa zai dauke
Tundaga nesa ta tsinkayoshi yana tafiya aguje tanufi wurinsa tana kwala mashi kira da karfi ABIIIII
wani lallausan murmushi yasaki lokacinda ya hangota tana zuwa cikin karfin hali yakara saurin tafiyarsa har ya isa wurinta suka rungume juna dakarfin gaske kamar za'a rabasu
Cikin dasashshiyar muryansa da bata fita sosai yace chitti ina kikaje meyasa zaki tafi kibarni kin kwasan halin danashiga dana farka banganki ba
Kara shigewa jikinsa tayi cikin muryan kuka tace ABI I am sorry ruwa naje in kawomaka amma bazan kara tafiya inbarka ba I promise
sulalewa yayi awurin yana dafe kirjinsa
zaunawa tayi tana tallabosa tadora kansa saman cinyarta tana kokarin bashi ruwan amma yakasa sha
Se Jan nunfashi yake dakarfi kamar mai fitar rai
fashewa tayi dakuka tariko kansa tana fadin ABI katashi ga ruwan kasha naga wani waje acan wurin se muje muzauna kila musamu Wanda zai taimakemu
riko hannunta yayi yana murmushin wahala cikin rawar murya yace kukan me kike ba abunda zai sameni haka yakemun kidan jira anjima zai rage se mutafi amma kin tabbata ba gidan aljanu kika gano ba kuwa
Rungume kansa tayi akirjinta tana gashewa dawani irin kuka mai ban tawsayi sun jima ahaka kafin dakyar ta taimaka masa yatashi suka fara tafiya se jera mai sannu take har yagaji da amsawa
Koda suka isa wannan runfar yagama galabaita yar tabarmar datagani awurin tadauko tashinfida mai sannan ta taimaka mishi ya kwanta amma gaba daya tagama tsorata da halin dayake ciki
zama tayi akusa dashi tajanyo kansa tadora saman cinyarta tana shafa lallausan gashin kansa daya cukurkude kamar bashiba
Hannunta yakamo cikin rawar murya yace chitti I am sorry na yima Umma alkawarin zan maidaki gida amma inaga bazan iyaba I am dying saboda bantaba irin wannan ba
Fashewa tayi da kuka tana toshe mai baki tace a'a ABI dan allah kadaina fadan haka ba abunda zai sameka insha allahu kana son ruwa bari inje indibo maka
riko hannunta yayi yana tari hade da rintse ido cikin muryansa da bai fita yace a'a kibarshi banason ruwa kowane lokaci idan zanbaki hakuri akan wani abu bakyaso se kihanani ko kirufe mun baki
To yau kitsaya kiji mezan ce
Chitti nasan namiki laifi nabata miki rayuwarki na aureki badan allah ba bada kekkyewar niyya ba akan wata manufa tadaban banyi la'akari da makomar rayuwarki ba amatsayinki na ya mace
I am sorry chitti kiyi hakuri kiyafemun nasan ina damunki ina tsokanarki amma badan in bata miki rai nakeyiba sedan narage miki damuwar danajefaki aciki