Sashe 32
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunowa tayi da plan dinsu tafara kokarin turesa tana fadin AK katafi kar wani yaganmu bata gama rufe baki ba sukaji anturo kofar
Atsorace yasaketa sukajiyo atare dan ganin Wanda yashigo
Fa'iz suka gani atsaye yana kallonsu idonsa cike da hawaye
Me kake anan....
AK yafada yana daka mai tsawa
Shuru yayi yakasa magana yana binsu da kallon tuhuma
Janshi AK yayi dakarfi yafito dashi Waje
Damamaki kowa ke kallonsu
Ahasale grany tace kai abidi sakeshi mana meyamaka
Aysha tayi saurin fadin grany lekani yake ina canza kaya
Juyowa fa'iz yayi yana kallonta da jajayen idanuwansa
Zaiyi magana kenan AK ya wankesa da mari yana fadin me ya kaika dakinta
Zai karamishi kenan asma'u tarike hannunsa tana kallon fa'iz tace dagaske kaje dakinta
Zai yi magana AK yarigashi dafadin tambayarsa ma kike kenan karya zan masa kome
Inna ameena tace yo kai AK ya akayi kasan yaje dakin kana daga ciki kodaga waje
fa'iz zaiyi magana AK yakara katseshi dafadin wallahi idan nakara ganinka kanufi dakinta sena tattaka ka
Kwaceshi asma'u tayi daga hannun AK tanuna mai hanyar fita tana fadin wuce gida
Cikin rawar murya yace ammah listen
I said out ....
Saurin barin wurin yayi khadeeja tabi bayansa
Hakuri AK yaba su inna akan abunda yafaru
Murmushi tayi tace ba komai abidi ai fa'iz kaninka ne zaka iya hukuntashi idan yayi badaidai ba
Fita asma'u tayi tabi bayan khadeeja akarkashin bishiyar kofar gida ta iskosu yasa kai aguywa yana kuka khadeeja na zugunne kusa dashi tana lallashi
Asma'u nakarasowa yamike zai bar wurin tayi saurin rikosa tana bashi hakuri
Cikin sheshshekar kuka yace yanzu amma kema kinyarda na aikata abunda tace wallahi karya takemun
Rikoshi tayi tana murmushi tace nasan ba halinka bane fa'iz amma bayanda zanyi inkareka
Kauda kai yayi yana share kwalla yace amma meyasa kika auri AK Sam bai dace dake ba ba mutumin kwarai bane kuma wacece wannan yarinyar danagansu tare
Murmushin dole tayi tace haba fa'iz meyasa zaka ce haka kaifa kake yabon AK hausawee kuma yau kana kushisa wannan yarinyar kanwarsa ce shiyasa kaga yamaka haka akanta amma ba halinsa bane yanada kirki kuma yanada hakuri bayada saurin fushi kuma ko yayi nantake yake mantawa
Da kyar tasamu ta lallasheshi suka wuce gida da khadeeja ita kuma tadawo ciki
Karo sukaci dasu inna zasu fita hakuri tabasu kuma taroki kar su gayama Ummi da abba abunda yafaru sannan sukayi sallama suka tafi
AK natsaye yana kallon sarah da aysha dake dariya karasawa yayi wurinsu fuska ahade yace inafata dai Baku kuka shirya wannan wasan kwaikwayon ba
Kame kame suka fara suna kallon kallon zai yi magana kenan ahmad yakirasa awaya yana tambayar ya yake yaji wai police sunzo Neman sa
Murmushi yayi yace I am fine friend yanzuma nakeso nazo company
Dariya ahmad yayi yace har kagama cin amarcin ne
Katse kiran yayi batare dayace komai ba
yana dubawa yaga harsun bar wurin girgiza kai yayi
Yajuya zai fita sukaci karo da asma'u tazo wucewa dafe goshi sukayi atare cike ahasale yace wai meyake damunki ne
Murmushin yake tayi tana mai alama da grany tana kallonsu
Shima kalan murmushin yayi yana taba goshinta yace meyasa ba kya kula dakanki ne kinfiso kiyita jima kanki ciwo kina bani aiki
Inna ameena dake kallonsu tayi dariya tace ai kakanninmu sunce in mata da miji sukayi karo sau uku to ba mai rabasu sai Allah saboda haka kunyi daya saura biyu
Kan asma'u Yakama yahada danasa da karfi saida taji zafi seda yayi har sau biyu sannan yawuce yana shafa goshinsa ....
Da daddare yana kuance kan gado yayi rub daciki yana kallon TV ga bowl din gyada ahannunsa yana ciki
Asma'u tashigo dakin rike da mug din coffee dinsa kusa dashi ta ijiye batace komai ba da alamun damuwa afuskanta
Binta yayi da kallo yana fadin fushi kike ne dan nadaki kaninki
Juyowa tayi tana kallonsa tace meyasa zanyi fushi dan yayi laifi ka hukuntashi
Sedai inaso nasan meyasa kamareshi
dan yashiga dakin
Kodan yaganka tare da aysha
Shuru yayi baice komai ba yaci gaba da cin gyadarsa
Bathroom tanufa tana fadin kunasaka familyna amatsala saboda makauniyar soyayyarku
Dakallo yabita har tashiga sannan yadauki coffee dinsa yanasha
Can anjima tafito sanye da doguwar rigan baccinta ga towel akanta tana tsane gashinta
Remote din kusa dashi tadauka takashe AC tanufi dressing mirror tana gyara gashinta
Da mamaki yake kallon dogon gashinta dan Sam bai San tanada gashi haka ba
Remote din yadauka yakunna AC
Juyowa tayi takallesa yayi saurin kauda kai yana kallon TV
Zuwa tayi tashiga gaban TV tahanashi kallo
Kashe AC din yayi takoma wurin dressing mirror
Kara kunna AC din yayi yana murmushi
Juyowa tayi tana yarfa hannu tace wai miye haka kakeyi
Gyana nakeci....
Yafada batare da yakalleta ba
Kusa dashi tamatso dan ita se alokacin ma ta lura da gyadan hadiye yawu tayi tana murmushi tace tsammun gyadan
Make kafada yayi yace naki kije wurin grany tabaki
Grany tayi bacci
To kijira dasafe tabaki
Dawke bowl din tayi daga gabansa tana fadin Allah senaci
Dirowa yayi daga kan gadon yana fadin to kikawo na tsammiki da kaina
Guduwa tafarayi tana cin gyadar shikuma yana kokarin kamata seda suka zagaye dakin kap sannan takara cika hannu da gyadan ta mika mai tana fadin to tsaya gashi Allah kadan naci
Kin karba yayi yana kokarin kuace na hannunta suka fada kan gado shi Asama ita akasa
Kallon juna sukafarayi alokaci guda suna tuna lokacinda suka fara haduwa da zamansu awuri guda
Asma'u ce ta tuna lokacinda AK kecemata gobe ana daura auren sarah zata bar gidan
Tureshi tayi tatashi tana gyara balanket dinta dake kasa ta kuanta tana hawaye
AK ma shiru yayi yaci gaba da kallon TV har bacci yadaukesu
Washegari dasafe ....
Khadeeja nazaune adaki tun jiya take kuka har yau tana tuna shikenan yau ahmad zaizam nawata shikenan zata rabu dashi
Umma ce tashigo dakin cike da tausayi take kallonta tace khadeeja kiyi hakuri shi aure nufi ne na Allah tunda kikaga bai aureki ba Allah yayi ke ba matarsa bace
Shuru khadeeja tayi tan sharan kwalla
Cikin sassanyar murya Umma tace zaki samu zuwa bikin kuwa
Girgiza kai tayi batace komai ba se hawayen ta dasuka karu
Abangaren ahmad ma haka Zaune yake atakure ga idonshi yayi ja da alama kuka yasha bakadan ba Momy batayi wani taron biki ba dan tasan ahmad ba son aurennan yakeba dafashi tayi da damuwa afuskanta tace ahmad kaifa namiji ne za a iyama mace auren dole tazauna amma ba namiji ba idan har kasan baka son sarah to karkayi kuskuren aurenta
Namiji shine ginshikin aure idan har bazaka iya jan ragamarsa ba to baida wani anfani
Girgiza kai yayi yace Momy banason sarah amma zan aureta saboda wani dalaili
Tashi yayi yafita yana fadin Bari nashirya natafi AK yana jirana
Asma'u na bangaren grany bayan tagama hada breakfast ta fito tana kallon grany tace
Grany har kinshirya lalle kin kosa sarah tayi aure
Dariya grany tayi tace eh mana asma'u ai rana tafarayi gashi har mutane sunfara taruwa jeki kema kishirya
Zama asma'u tayi tana fadin bari har nacika tumbina grany
Ina wani tumbi anan Abu kaman faranti
Wai ina abidi banganshiba yau
Yana bacci ....
Oh to nidai yau Allah sa yasa manyan kaya wallahi natsani kananun kayannan daurin aure guda amma kagansu da kananun kaya kamar wasu turawa
Dariya tayi tace karki damu grany tunda ba kyaso bazai saka ba
Wa ya isa ya hanasa asma'u mutumin da kika ga ko juma'a kananin kaya yake sakawa
Tashi tayi tafita tana fadin
Grany idan kasan halin mutum zaka ita sashi yayi abunda kakeso
Tana isa bangarensu ta iskoshi kwance yana bacci murmushi tayi tanufi bayi tayi wanka kayanta taduba taciro wata doguwar riga mai kyew da dogon wandonta kamar na India se gyalen kayan
Datasakasu ita kanta sunbirgeta mai kawai tashafa sedan kunne datasaka kalan kayan
Drowan AK taduba taciro mashi kananun kaya masu kyew sannan tafito
Azaune ta iskoshi bakin gado tunda tafito yake kallonta seyaga tayi kyew yau
Murmushi tayi tadawra kayan kan gado tana fadin ABI....bata karasa ba yawatsamata harara tayi shuru tana kunshe dariyarta
Can kuma tace to ai ban fada duka ba tunda ka kirani da chitti ai nima zan iya kiranka da ABIDI amma sunan yamun yawa shiyasa na rageshi
Daure fuska yayi yace to kikirani da AK ko ABID mana
Miye nawani ABIDI
Dariya tayi tace ashe ba dadi idan bakaso nakiraka ABI to nima kadaina kirana chitti
Shuru yayi yana kallon kayan da ta ijiye kan gadon murmushi tayi tadauko kayan tana nuna mai tace ga kaya nazaba maka kasa zasuma kyew
Kauda kai yayi yace karki manta matsayinki awurina so stop acting like my wife
Dariya tayi tace banmanta ba amma ai duk dahaka ni matarka ce kuma kananun kaya suna maka kyew inason ganinka acikinsu shiyasa nakeso yau kasa
Kwace kayan yayi ahannunta yanufi dressing room yana fadin tunda kinaso kwa bazan saka ba kuma kidaina tabamun kayana daga yau
Murmushi tayi tana kallonsa har yashiga sannan tafara gyara gadon
Can anjima yafito sanye da manyan kaya sunmasa kyew bakadan ba
Dariya takusa kwacemata ganin yanda yake tattare rigar ga hular akarkace
Daure fuska yayi yanufi dressing mirror yana fesa turare
Kallonsa tayi tana dariya tace yallabai hularka akarkace
Banza yayi da ita yana gyara zaman wandonsa
Dagowa yayi yana kallonta tana dariya yace ai gwara ni koba komai ansan nayi kyew ke kuma fa dako janbaki baki iya sakawa ba kin wani yafa gyale kamar dillaliya ...
Fita tayi tana dariya tace wani gwara kai dawata hularka har tarufe girarka Allah sama kana gani da kyew
Bin bayanta yayi suka fito tare yana rike da rigar da yakeji tamai dabaibayi
Tasashi agaba se dariya takemai tun yana daure fuska har yabiyemata suna dariyar
tunda aysha ta tsinkayesu taji kamar andaba mata wuka suna sakkowa aka hau yima AK dariya bashir ne yagyara masa hularsa kowa nafadin yau ya canza kamar bashiba grany tace manyan kaya sunfi yimasa kyew
Matsowa aysha tayi taja asma'u gefe ahasale tace ke wai meyake faruwa ne
Bige hannunta asma'u tayi tana murmushi tace abunda idonki yaganemaki
Firan me kuke da AK dazu dakuka sakko
Atsorace yasaketa sukajiyo atare dan ganin Wanda yashigo
Fa'iz suka gani atsaye yana kallonsu idonsa cike da hawaye
Me kake anan....
AK yafada yana daka mai tsawa
Shuru yayi yakasa magana yana binsu da kallon tuhuma
Janshi AK yayi dakarfi yafito dashi Waje
Damamaki kowa ke kallonsu
Ahasale grany tace kai abidi sakeshi mana meyamaka
Aysha tayi saurin fadin grany lekani yake ina canza kaya
Juyowa fa'iz yayi yana kallonta da jajayen idanuwansa
Zaiyi magana kenan AK ya wankesa da mari yana fadin me ya kaika dakinta
Zai karamishi kenan asma'u tarike hannunsa tana kallon fa'iz tace dagaske kaje dakinta
Zai yi magana AK yarigashi dafadin tambayarsa ma kike kenan karya zan masa kome
Inna ameena tace yo kai AK ya akayi kasan yaje dakin kana daga ciki kodaga waje
fa'iz zaiyi magana AK yakara katseshi dafadin wallahi idan nakara ganinka kanufi dakinta sena tattaka ka
Kwaceshi asma'u tayi daga hannun AK tanuna mai hanyar fita tana fadin wuce gida
Cikin rawar murya yace ammah listen
I said out ....
Saurin barin wurin yayi khadeeja tabi bayansa
Hakuri AK yaba su inna akan abunda yafaru
Murmushi tayi tace ba komai abidi ai fa'iz kaninka ne zaka iya hukuntashi idan yayi badaidai ba
Fita asma'u tayi tabi bayan khadeeja akarkashin bishiyar kofar gida ta iskosu yasa kai aguywa yana kuka khadeeja na zugunne kusa dashi tana lallashi
Asma'u nakarasowa yamike zai bar wurin tayi saurin rikosa tana bashi hakuri
Cikin sheshshekar kuka yace yanzu amma kema kinyarda na aikata abunda tace wallahi karya takemun
Rikoshi tayi tana murmushi tace nasan ba halinka bane fa'iz amma bayanda zanyi inkareka
Kauda kai yayi yana share kwalla yace amma meyasa kika auri AK Sam bai dace dake ba ba mutumin kwarai bane kuma wacece wannan yarinyar danagansu tare
Murmushin dole tayi tace haba fa'iz meyasa zaka ce haka kaifa kake yabon AK hausawee kuma yau kana kushisa wannan yarinyar kanwarsa ce shiyasa kaga yamaka haka akanta amma ba halinsa bane yanada kirki kuma yanada hakuri bayada saurin fushi kuma ko yayi nantake yake mantawa
Da kyar tasamu ta lallasheshi suka wuce gida da khadeeja ita kuma tadawo ciki
Karo sukaci dasu inna zasu fita hakuri tabasu kuma taroki kar su gayama Ummi da abba abunda yafaru sannan sukayi sallama suka tafi
AK natsaye yana kallon sarah da aysha dake dariya karasawa yayi wurinsu fuska ahade yace inafata dai Baku kuka shirya wannan wasan kwaikwayon ba
Kame kame suka fara suna kallon kallon zai yi magana kenan ahmad yakirasa awaya yana tambayar ya yake yaji wai police sunzo Neman sa
Murmushi yayi yace I am fine friend yanzuma nakeso nazo company
Dariya ahmad yayi yace har kagama cin amarcin ne
Katse kiran yayi batare dayace komai ba
yana dubawa yaga harsun bar wurin girgiza kai yayi
Yajuya zai fita sukaci karo da asma'u tazo wucewa dafe goshi sukayi atare cike ahasale yace wai meyake damunki ne
Murmushin yake tayi tana mai alama da grany tana kallonsu
Shima kalan murmushin yayi yana taba goshinta yace meyasa ba kya kula dakanki ne kinfiso kiyita jima kanki ciwo kina bani aiki
Inna ameena dake kallonsu tayi dariya tace ai kakanninmu sunce in mata da miji sukayi karo sau uku to ba mai rabasu sai Allah saboda haka kunyi daya saura biyu
Kan asma'u Yakama yahada danasa da karfi saida taji zafi seda yayi har sau biyu sannan yawuce yana shafa goshinsa ....
Da daddare yana kuance kan gado yayi rub daciki yana kallon TV ga bowl din gyada ahannunsa yana ciki
Asma'u tashigo dakin rike da mug din coffee dinsa kusa dashi ta ijiye batace komai ba da alamun damuwa afuskanta
Binta yayi da kallo yana fadin fushi kike ne dan nadaki kaninki
Juyowa tayi tana kallonsa tace meyasa zanyi fushi dan yayi laifi ka hukuntashi
Sedai inaso nasan meyasa kamareshi
dan yashiga dakin
Kodan yaganka tare da aysha
Shuru yayi baice komai ba yaci gaba da cin gyadarsa
Bathroom tanufa tana fadin kunasaka familyna amatsala saboda makauniyar soyayyarku
Dakallo yabita har tashiga sannan yadauki coffee dinsa yanasha
Can anjima tafito sanye da doguwar rigan baccinta ga towel akanta tana tsane gashinta
Remote din kusa dashi tadauka takashe AC tanufi dressing mirror tana gyara gashinta
Da mamaki yake kallon dogon gashinta dan Sam bai San tanada gashi haka ba
Remote din yadauka yakunna AC
Juyowa tayi takallesa yayi saurin kauda kai yana kallon TV
Zuwa tayi tashiga gaban TV tahanashi kallo
Kashe AC din yayi takoma wurin dressing mirror
Kara kunna AC din yayi yana murmushi
Juyowa tayi tana yarfa hannu tace wai miye haka kakeyi
Gyana nakeci....
Yafada batare da yakalleta ba
Kusa dashi tamatso dan ita se alokacin ma ta lura da gyadan hadiye yawu tayi tana murmushi tace tsammun gyadan
Make kafada yayi yace naki kije wurin grany tabaki
Grany tayi bacci
To kijira dasafe tabaki
Dawke bowl din tayi daga gabansa tana fadin Allah senaci
Dirowa yayi daga kan gadon yana fadin to kikawo na tsammiki da kaina
Guduwa tafarayi tana cin gyadar shikuma yana kokarin kamata seda suka zagaye dakin kap sannan takara cika hannu da gyadan ta mika mai tana fadin to tsaya gashi Allah kadan naci
Kin karba yayi yana kokarin kuace na hannunta suka fada kan gado shi Asama ita akasa
Kallon juna sukafarayi alokaci guda suna tuna lokacinda suka fara haduwa da zamansu awuri guda
Asma'u ce ta tuna lokacinda AK kecemata gobe ana daura auren sarah zata bar gidan
Tureshi tayi tatashi tana gyara balanket dinta dake kasa ta kuanta tana hawaye
AK ma shiru yayi yaci gaba da kallon TV har bacci yadaukesu
Washegari dasafe ....
Khadeeja nazaune adaki tun jiya take kuka har yau tana tuna shikenan yau ahmad zaizam nawata shikenan zata rabu dashi
Umma ce tashigo dakin cike da tausayi take kallonta tace khadeeja kiyi hakuri shi aure nufi ne na Allah tunda kikaga bai aureki ba Allah yayi ke ba matarsa bace
Shuru khadeeja tayi tan sharan kwalla
Cikin sassanyar murya Umma tace zaki samu zuwa bikin kuwa
Girgiza kai tayi batace komai ba se hawayen ta dasuka karu
Abangaren ahmad ma haka Zaune yake atakure ga idonshi yayi ja da alama kuka yasha bakadan ba Momy batayi wani taron biki ba dan tasan ahmad ba son aurennan yakeba dafashi tayi da damuwa afuskanta tace ahmad kaifa namiji ne za a iyama mace auren dole tazauna amma ba namiji ba idan har kasan baka son sarah to karkayi kuskuren aurenta
Namiji shine ginshikin aure idan har bazaka iya jan ragamarsa ba to baida wani anfani
Girgiza kai yayi yace Momy banason sarah amma zan aureta saboda wani dalaili
Tashi yayi yafita yana fadin Bari nashirya natafi AK yana jirana
Asma'u na bangaren grany bayan tagama hada breakfast ta fito tana kallon grany tace
Grany har kinshirya lalle kin kosa sarah tayi aure
Dariya grany tayi tace eh mana asma'u ai rana tafarayi gashi har mutane sunfara taruwa jeki kema kishirya
Zama asma'u tayi tana fadin bari har nacika tumbina grany
Ina wani tumbi anan Abu kaman faranti
Wai ina abidi banganshiba yau
Yana bacci ....
Oh to nidai yau Allah sa yasa manyan kaya wallahi natsani kananun kayannan daurin aure guda amma kagansu da kananun kaya kamar wasu turawa
Dariya tayi tace karki damu grany tunda ba kyaso bazai saka ba
Wa ya isa ya hanasa asma'u mutumin da kika ga ko juma'a kananin kaya yake sakawa
Tashi tayi tafita tana fadin
Grany idan kasan halin mutum zaka ita sashi yayi abunda kakeso
Tana isa bangarensu ta iskoshi kwance yana bacci murmushi tayi tanufi bayi tayi wanka kayanta taduba taciro wata doguwar riga mai kyew da dogon wandonta kamar na India se gyalen kayan
Datasakasu ita kanta sunbirgeta mai kawai tashafa sedan kunne datasaka kalan kayan
Drowan AK taduba taciro mashi kananun kaya masu kyew sannan tafito
Azaune ta iskoshi bakin gado tunda tafito yake kallonta seyaga tayi kyew yau
Murmushi tayi tadawra kayan kan gado tana fadin ABI....bata karasa ba yawatsamata harara tayi shuru tana kunshe dariyarta
Can kuma tace to ai ban fada duka ba tunda ka kirani da chitti ai nima zan iya kiranka da ABIDI amma sunan yamun yawa shiyasa na rageshi
Daure fuska yayi yace to kikirani da AK ko ABID mana
Miye nawani ABIDI
Dariya tayi tace ashe ba dadi idan bakaso nakiraka ABI to nima kadaina kirana chitti
Shuru yayi yana kallon kayan da ta ijiye kan gadon murmushi tayi tadauko kayan tana nuna mai tace ga kaya nazaba maka kasa zasuma kyew
Kauda kai yayi yace karki manta matsayinki awurina so stop acting like my wife
Dariya tayi tace banmanta ba amma ai duk dahaka ni matarka ce kuma kananun kaya suna maka kyew inason ganinka acikinsu shiyasa nakeso yau kasa
Kwace kayan yayi ahannunta yanufi dressing room yana fadin tunda kinaso kwa bazan saka ba kuma kidaina tabamun kayana daga yau
Murmushi tayi tana kallonsa har yashiga sannan tafara gyara gadon
Can anjima yafito sanye da manyan kaya sunmasa kyew bakadan ba
Dariya takusa kwacemata ganin yanda yake tattare rigar ga hular akarkace
Daure fuska yayi yanufi dressing mirror yana fesa turare
Kallonsa tayi tana dariya tace yallabai hularka akarkace
Banza yayi da ita yana gyara zaman wandonsa
Dagowa yayi yana kallonta tana dariya yace ai gwara ni koba komai ansan nayi kyew ke kuma fa dako janbaki baki iya sakawa ba kin wani yafa gyale kamar dillaliya ...
Fita tayi tana dariya tace wani gwara kai dawata hularka har tarufe girarka Allah sama kana gani da kyew
Bin bayanta yayi suka fito tare yana rike da rigar da yakeji tamai dabaibayi
Tasashi agaba se dariya takemai tun yana daure fuska har yabiyemata suna dariyar
tunda aysha ta tsinkayesu taji kamar andaba mata wuka suna sakkowa aka hau yima AK dariya bashir ne yagyara masa hularsa kowa nafadin yau ya canza kamar bashiba grany tace manyan kaya sunfi yimasa kyew
Matsowa aysha tayi taja asma'u gefe ahasale tace ke wai meyake faruwa ne
Bige hannunta asma'u tayi tana murmushi tace abunda idonki yaganemaki
Firan me kuke da AK dazu dakuka sakko