Sashe 21
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Anci ansha anmore duk da dai bahaka akaso ba amma anji dadi grany da inna baki yaki rufuwa
asma'u kuma tundaga lokacin tafara kuka khadeeja natayata har izuwa lokacinda za akaita dakin mijinta kuka take kaman ranta zaifita tsam tarike Umma da inna taki sakinsu haka da aka kaita wurin abba yamata nasiha da kyar aka banbarota ajikinsa
Motoci na alfarma suka zo daukan amarya tasamu rakiyar mutane da dama su Ummi ne akan gaba se Momy da zainab din yahya da sauran dangi da yan uwa sedai ba kawayen amrya dan asma'u batada wata kawar data wuce khadeeja yan matan wurin duk kawayen khadeeja ne
Tun amota asma'u ke kuka khadeeja na gefenta tana lallashinta har suka iso dankareren gidan AK wato (hausawee Mansion)
Inda suka samu tarba ta musamman daga wurin dangin ango bangren grany akafara kaita bayan anmata nasiha da sauran abubuwan al'adarsu sannan aka nufi bangaren AK da ita baki bude kowa keyawo agidan tundaga get wasu sukafara santin gidan bare daga ciki aljannar duniya sekafita waje zaka San dare yayi yan mata sun zage se selfi ake ana turo baki
Da kyar so Momy suka tattara su suka fita dasu
Asma'u nazaune akan gado khadeeja tashigo kusa da ita tazauna tana fadin ammah kinga gidanki kuwa adduniya wama fiha Yasin aka sakeni tsab zan bata agidan nan gaskiya yahadu
Momy ce taleko tana fadin to khadeeja kuzo mutafi dare yayi konan zaki kuana
asma'u tayi saurin fadin eh Momy kubarta anan
Tashi khadeeja tayi tasukuyo saitin kunnen asma'u cikin rada take fadin ammah gara ma kibarni natafi I'm just 17 karku rudani gashi ahmad baya gari bare ayi namu gobe
Tureta asma'u tayi tana fadin Allah ya shiryeki kekam
Dariya Momy tayi tace tafara halinta ko saurin barin wurin khadeeja tayi tana fadin a'a Momy kawai cewa nayi zaman aure ibada ne yi nayi bari nabari
Dariya Momy tayi tabi bayanta tana ma asma'u seda safe akan se sunzo walimar gobe
Sunkuy dakanta tayi cikin guywowinta tana zubar da kwalla yaune karo nafarko dazata kuana batare da ummanta ko khady ba tunani dai iriiri take yi har dare yayi tsawo amma ba ango ba alamarsa
Gidan yayi shuru ba kajin motsin kowa
har karfe dayan dare amma AK baishigo ba tun tana tsoron shigowarsa har tafara damuwa
Ganin dare yaraba tafara tunanin ko lafiya
Shi kuwa AK yana can wurin aysha yana lallashinta dan tunda taji andaura aure tafara rusa kuka tana shagwaba iri iri
atakaicedai bashi yashigo ba se karfe biyun dare
Ahankali ya tura kofar yashiga tana zaune agefen gado tana gyangyadi
Tsaye yayi daga bakin kofa yana kallonta tana bacci batamasan yashigo ba
Cikin sanda yanufi dan karamin frig din dake gefe ya dauko goran ruwa mai sanyi yadawo tagefenta ya tsaya yana bude gorar ruwan yana murmushin mugunta
Daga goran yayi sama yafara kwarara mata ruwan tundaga kanta
afirgice tafarka tana Jan dogon nunfashi tana goge ruwan fuskarta tana fadin miye haka dan Allah
Wannan wane irin rashin iman....
Nunfashinta ne yakusa dawkewa ganin AK tsaye agabanta rike da goran ruwa fuskarnan tashi kamar baitaba dariya ba
Nunashi tayi dayatsa muryanta narawa take fadin kai....kuma...mekake anan
Kara daure fuska yayi yafara matsowa kusa da ita tana ja dabaya seda yakaita jikin bango
atsorace tarufe idanunta kam tana sauke nunfashi ahankali
Hannunsa daya yakai jikin bangon cikin murya mai kaman rada yake fadin
Kina mamaki ne ...
Son abun duniya ya rufe maki ido har takai baki damu dakisan waye mijinki ba Yaya kamaninsa suke Yaya halayensa suke wannan duk bai dameki ba tunda kinsamu abunda kike kwadayi
Da mamaki tabude idonta tana kallonsa cikin rawar murya tace ni bansan abunda kake magana akai ba
Ban nemi nasan kamanninka ba saboda badan haka na aureka ba
Juyawa yayi yana fadin yes!!! Dama nasan badan haka kika aureni ba sedan kinsan ina da kudi
Matsowa tayi daga jikin bango tana fadin Kaine kudi yadama ni basa gabana na amince da aurenka ne sedan kawai inada tabbacin abbana bazai zaba mun abunda zai cuceniba
Kuma nasan wacece grany shiyasa kawai na amince da na'aureka amma danasan Kaine wallahi daba abunda zaisa na aureka mezanyi da....
Juyowa yayi ahasale ya cabki wuyanta idonshi yayi ja nan take yarikide yazama tamkar wani zaki a tsorace asma'u ke kallonsa tana kokarin kwace wuyanta daga hannunsa amma takasa koda motsa hannunsa ne
Cikin kakkausar murya yake fadin ke bakyama jin kunyar fadan wannan maganr agabana ko kina tunanin bansan ko ke wacece ba idan kinyi nasara akan abokina to ni Nafi karfinki
sena hukuntaki senasa kin tsani rayuwarki I will make ur life a living hell
I will destroy ur happiness daga yanzu kinyi bankuana da farin ciki arayuwarki
ba abunda zai biyo baya se da kinsani danadama kuma bazata miki anfani ba
Turata yayi dakarfi akan gado tafadi tana tari tana shafa wuyanta daysha damka
Hanyar fita yanufa zai fita tayi saurin tashi tashiga gabansa cikin rawar murya take fadin
wai miye laifina da na cancanci wannan hukuncin daga gareka kawai dan na amince da aurenka
Idan kasan bakasona meyasa ka aureni
Kallonta yayi sama da kasa ganin yanda tayi wujiga wujiga ga doguwar rigarta tajike sharkab da ruwa
Kwashewa yayi da dariya wadda daga gani kasan taketa ce kyalkyalata yake bawasa har da dafe ciki baki bude asma'u ke kallonsa takasa magana
cikin dariyar yake fadin come on laugh kiyi dariya kila tazama itace takarshe dazakiyi arayuwarki
Sannan yatsagaita da dariyarsa yamatso kusan yana fadin
Tambayata ma kike wai miye laifinki ko to bari nafadamaki
kinsan ahmad
wane ahmad tafada tana ja dabaya
Wani malalacin murmushi yayi yace karma kice mun harkin manta da saurayinki da kika yaudara bayan kinsa yayi nisa asonki kika watsar dashi kika aureni dan kinji zancan kudi
Kikasa kanwata ta zubar da hawaye daga ranar da taganki a office dinsa daga ranan tadaina farin ciki
kika rabani da aminina tunda muke dashi bamu taba fada ba se akanki
Lokaci guda kika shigo rayuwarmu kika ruguza mana ita dayanzu mosoyiyata ce anan dakin amma adalilinki tana can tana zubar da kwalla
Wannan auren punishment ne agareki sekinyi dakinsanin rayuwarki senasa kin tsani rayuwarki sekowa yasan true color dinki sannan zan sakeki
Yana kainan yatureta daga gabansa yawuce yana banko kofar dakarfi
Nan take jikin asma'u yafara rawa durkushewa tayi awurin tafashe da wani irin kuka mai cin rai cikin kukan take fadin
😭meyake shirin faruwa dani ne menayima waya'nnan mutanen zasu dawki alhakina ni bansan meyake magana akai ba wayyo Allah nah!!!
Saurin safe kanta tayi data tuna maganganunsa
Cike datashin hankali take fadin ohh my god kenan ya aureni ne amatsayin budurwan ahmad ganin dasuka mun a office dinsa ranan tunaninsa nice khadeeja
Wayyo Allah nagodemaka daka kubutar da kanwata daga sharrinsu dayanzu itace ahalin danake ciki yanzu wayyo khadyta Allah yashiga tsakaninki dasu
Haka dai tayi rusa kuka tana sambatu iri iri jin kanta yana Sara mata yasa ta sulale awurin taci gaba da kukanta har bacci yadauketa
AK kuma yana fita daganan farm house dinsa yanufa cikin Daren dayake banisa acan ya kuana se dasafe yanufo gida
Cikin sanda yashigo gidan dan kar kowa yagansa da gudu gudu ya hawra sama yana waigen bangaran grany yana isa yatura kofar yashiga
akuance ya iskota inda yabarta jiya da alama tun baccin jiya da yadauketa bata farka ba da har yanzu kayan jiya ne ajikinta
Toilet yanufa batare da yasake kallon inda takeba
Karan knocking din dataji ne yatasheta daga baccin datake ahankali tafara bude idonta tana fatan duk abunda yafaru jiya yakasance mafarki ne ba gaske ba
Wasu sababbin hawayene suka gangaro afuskanta lokacinda take karema dakin kallo tana tuno abunda yafaru jiya
Jin anata knocking yasa tatashi jiki asanyaye tanufi kofa Sam bata lura da yanayin datake ciki ba
Grany tagani tsaye abakin kofa rike dawata kwalla tana washe baki
Dip murmushin fuskarta yadauke lokaci guda tana kallon asma'u sama da kasa cike damamaki ta ijiye kwallar Tana fadin lafiyanki kuwa asma'u yanaganki haka meyasameki ina abidi din yake
Zatayi magana kenan taji anrungumota tabaya atsorace ta juya dan ganin waye
AK tagani atsaye yana mata murmushi cikin shirinsa tsab yayi kyew matuka sekanshi yake zubawa janyota yayi jikinsa yana fadin good morning darling ...
Baki bude take kallonsa ko kifatawa batayi
Takasa cewa komai
Juyowa yayi yakalli grany dake tsaye tana kallonsu tana murmushin jin dadi
Yace
Ohh grany ashe kina nan kintashi lafiya sannan yamaida kallonsa kan asma'u yana murmushi yace kinganta ko gajiya ce tamata yawa tun jiya dasuka zo take bacci se yanzu da kyar natasheta
Juyawa grany tayi tana murmushi tace kuyi sawri kushirya ana jiranku akasa kashiga da wannan kwallan ciki
Yana ganin grany ta tafi yajanye jikinsa daga asma'u ya wuce batare da yace komai ba
Dakallo tabisa har yafita sannan ta dauki kwallan tashiga da ita ciki
Zaunawa tayi abakin gado tana share hawaye
Sarah ce tashigo dakin rike dawasu kaya ahannunta ta ijiye abakin gadon tana fadin amarsu ta ango ina kwananki
Lafiya asma'u tafada tana kauda kai
Murmushi tayi tace ko dayake ban damu dasanin ya kika kuana ba dan nasan Yayana yakula dake yanda yadace
Kayan tanuna mata tana fadin ga wannan kiyi sawri kishirya ana jiranki
AK ne yashigo yana fadin kidan Zane mata fuska da kawalliya karta tsorata mana yara da jajayen idonta
Dariya suka samata ahasale tadauki kayan tanufi bayi tana fadin
Kune abunda tsoro bani ba
tana shiga ta turo kofar dakarfi
Sedai mamaki ne yakamata ganin bawani alamun wurin wanka awurin
Wani makeken wurine dafadinsa har yafi nadakin girma
Drowa ce gaba daya azagaye dawurin Cike makil da kaya kamar anbude shago dayan gefen kayantane awurin amma yawancinsu dogayen riguna ne se English wear masu bala'in kyew dayan gefen kuma kayan AK ne Jere awurin daga kasa kuma takalmansa ne kala kala gefe guda kuma turaruka ne da kayan shafa kala daban daban sewani daddaden kamshi ketashi awurin
seda ta kwashi tsawon lokaci tana zagaye wurin amma bataga alamun kofa ba tsaki taja tafita tana fadin yanda mai dakin yake arikece haka komai nasa yake ahargitse
ahankali tabude kofar ta leko kanta dan ganin ko suna nan AK kawai ta hango azaune yana waya
tsaye tayi tana kallonsa tana wasa dayatsunta
asma'u kuma tundaga lokacin tafara kuka khadeeja natayata har izuwa lokacinda za akaita dakin mijinta kuka take kaman ranta zaifita tsam tarike Umma da inna taki sakinsu haka da aka kaita wurin abba yamata nasiha da kyar aka banbarota ajikinsa
Motoci na alfarma suka zo daukan amarya tasamu rakiyar mutane da dama su Ummi ne akan gaba se Momy da zainab din yahya da sauran dangi da yan uwa sedai ba kawayen amrya dan asma'u batada wata kawar data wuce khadeeja yan matan wurin duk kawayen khadeeja ne
Tun amota asma'u ke kuka khadeeja na gefenta tana lallashinta har suka iso dankareren gidan AK wato (hausawee Mansion)
Inda suka samu tarba ta musamman daga wurin dangin ango bangren grany akafara kaita bayan anmata nasiha da sauran abubuwan al'adarsu sannan aka nufi bangaren AK da ita baki bude kowa keyawo agidan tundaga get wasu sukafara santin gidan bare daga ciki aljannar duniya sekafita waje zaka San dare yayi yan mata sun zage se selfi ake ana turo baki
Da kyar so Momy suka tattara su suka fita dasu
Asma'u nazaune akan gado khadeeja tashigo kusa da ita tazauna tana fadin ammah kinga gidanki kuwa adduniya wama fiha Yasin aka sakeni tsab zan bata agidan nan gaskiya yahadu
Momy ce taleko tana fadin to khadeeja kuzo mutafi dare yayi konan zaki kuana
asma'u tayi saurin fadin eh Momy kubarta anan
Tashi khadeeja tayi tasukuyo saitin kunnen asma'u cikin rada take fadin ammah gara ma kibarni natafi I'm just 17 karku rudani gashi ahmad baya gari bare ayi namu gobe
Tureta asma'u tayi tana fadin Allah ya shiryeki kekam
Dariya Momy tayi tace tafara halinta ko saurin barin wurin khadeeja tayi tana fadin a'a Momy kawai cewa nayi zaman aure ibada ne yi nayi bari nabari
Dariya Momy tayi tabi bayanta tana ma asma'u seda safe akan se sunzo walimar gobe
Sunkuy dakanta tayi cikin guywowinta tana zubar da kwalla yaune karo nafarko dazata kuana batare da ummanta ko khady ba tunani dai iriiri take yi har dare yayi tsawo amma ba ango ba alamarsa
Gidan yayi shuru ba kajin motsin kowa
har karfe dayan dare amma AK baishigo ba tun tana tsoron shigowarsa har tafara damuwa
Ganin dare yaraba tafara tunanin ko lafiya
Shi kuwa AK yana can wurin aysha yana lallashinta dan tunda taji andaura aure tafara rusa kuka tana shagwaba iri iri
atakaicedai bashi yashigo ba se karfe biyun dare
Ahankali ya tura kofar yashiga tana zaune agefen gado tana gyangyadi
Tsaye yayi daga bakin kofa yana kallonta tana bacci batamasan yashigo ba
Cikin sanda yanufi dan karamin frig din dake gefe ya dauko goran ruwa mai sanyi yadawo tagefenta ya tsaya yana bude gorar ruwan yana murmushin mugunta
Daga goran yayi sama yafara kwarara mata ruwan tundaga kanta
afirgice tafarka tana Jan dogon nunfashi tana goge ruwan fuskarta tana fadin miye haka dan Allah
Wannan wane irin rashin iman....
Nunfashinta ne yakusa dawkewa ganin AK tsaye agabanta rike da goran ruwa fuskarnan tashi kamar baitaba dariya ba
Nunashi tayi dayatsa muryanta narawa take fadin kai....kuma...mekake anan
Kara daure fuska yayi yafara matsowa kusa da ita tana ja dabaya seda yakaita jikin bango
atsorace tarufe idanunta kam tana sauke nunfashi ahankali
Hannunsa daya yakai jikin bangon cikin murya mai kaman rada yake fadin
Kina mamaki ne ...
Son abun duniya ya rufe maki ido har takai baki damu dakisan waye mijinki ba Yaya kamaninsa suke Yaya halayensa suke wannan duk bai dameki ba tunda kinsamu abunda kike kwadayi
Da mamaki tabude idonta tana kallonsa cikin rawar murya tace ni bansan abunda kake magana akai ba
Ban nemi nasan kamanninka ba saboda badan haka na aureka ba
Juyawa yayi yana fadin yes!!! Dama nasan badan haka kika aureni ba sedan kinsan ina da kudi
Matsowa tayi daga jikin bango tana fadin Kaine kudi yadama ni basa gabana na amince da aurenka ne sedan kawai inada tabbacin abbana bazai zaba mun abunda zai cuceniba
Kuma nasan wacece grany shiyasa kawai na amince da na'aureka amma danasan Kaine wallahi daba abunda zaisa na aureka mezanyi da....
Juyowa yayi ahasale ya cabki wuyanta idonshi yayi ja nan take yarikide yazama tamkar wani zaki a tsorace asma'u ke kallonsa tana kokarin kwace wuyanta daga hannunsa amma takasa koda motsa hannunsa ne
Cikin kakkausar murya yake fadin ke bakyama jin kunyar fadan wannan maganr agabana ko kina tunanin bansan ko ke wacece ba idan kinyi nasara akan abokina to ni Nafi karfinki
sena hukuntaki senasa kin tsani rayuwarki I will make ur life a living hell
I will destroy ur happiness daga yanzu kinyi bankuana da farin ciki arayuwarki
ba abunda zai biyo baya se da kinsani danadama kuma bazata miki anfani ba
Turata yayi dakarfi akan gado tafadi tana tari tana shafa wuyanta daysha damka
Hanyar fita yanufa zai fita tayi saurin tashi tashiga gabansa cikin rawar murya take fadin
wai miye laifina da na cancanci wannan hukuncin daga gareka kawai dan na amince da aurenka
Idan kasan bakasona meyasa ka aureni
Kallonta yayi sama da kasa ganin yanda tayi wujiga wujiga ga doguwar rigarta tajike sharkab da ruwa
Kwashewa yayi da dariya wadda daga gani kasan taketa ce kyalkyalata yake bawasa har da dafe ciki baki bude asma'u ke kallonsa takasa magana
cikin dariyar yake fadin come on laugh kiyi dariya kila tazama itace takarshe dazakiyi arayuwarki
Sannan yatsagaita da dariyarsa yamatso kusan yana fadin
Tambayata ma kike wai miye laifinki ko to bari nafadamaki
kinsan ahmad
wane ahmad tafada tana ja dabaya
Wani malalacin murmushi yayi yace karma kice mun harkin manta da saurayinki da kika yaudara bayan kinsa yayi nisa asonki kika watsar dashi kika aureni dan kinji zancan kudi
Kikasa kanwata ta zubar da hawaye daga ranar da taganki a office dinsa daga ranan tadaina farin ciki
kika rabani da aminina tunda muke dashi bamu taba fada ba se akanki
Lokaci guda kika shigo rayuwarmu kika ruguza mana ita dayanzu mosoyiyata ce anan dakin amma adalilinki tana can tana zubar da kwalla
Wannan auren punishment ne agareki sekinyi dakinsanin rayuwarki senasa kin tsani rayuwarki sekowa yasan true color dinki sannan zan sakeki
Yana kainan yatureta daga gabansa yawuce yana banko kofar dakarfi
Nan take jikin asma'u yafara rawa durkushewa tayi awurin tafashe da wani irin kuka mai cin rai cikin kukan take fadin
😭meyake shirin faruwa dani ne menayima waya'nnan mutanen zasu dawki alhakina ni bansan meyake magana akai ba wayyo Allah nah!!!
Saurin safe kanta tayi data tuna maganganunsa
Cike datashin hankali take fadin ohh my god kenan ya aureni ne amatsayin budurwan ahmad ganin dasuka mun a office dinsa ranan tunaninsa nice khadeeja
Wayyo Allah nagodemaka daka kubutar da kanwata daga sharrinsu dayanzu itace ahalin danake ciki yanzu wayyo khadyta Allah yashiga tsakaninki dasu
Haka dai tayi rusa kuka tana sambatu iri iri jin kanta yana Sara mata yasa ta sulale awurin taci gaba da kukanta har bacci yadauketa
AK kuma yana fita daganan farm house dinsa yanufa cikin Daren dayake banisa acan ya kuana se dasafe yanufo gida
Cikin sanda yashigo gidan dan kar kowa yagansa da gudu gudu ya hawra sama yana waigen bangaran grany yana isa yatura kofar yashiga
akuance ya iskota inda yabarta jiya da alama tun baccin jiya da yadauketa bata farka ba da har yanzu kayan jiya ne ajikinta
Toilet yanufa batare da yasake kallon inda takeba
Karan knocking din dataji ne yatasheta daga baccin datake ahankali tafara bude idonta tana fatan duk abunda yafaru jiya yakasance mafarki ne ba gaske ba
Wasu sababbin hawayene suka gangaro afuskanta lokacinda take karema dakin kallo tana tuno abunda yafaru jiya
Jin anata knocking yasa tatashi jiki asanyaye tanufi kofa Sam bata lura da yanayin datake ciki ba
Grany tagani tsaye abakin kofa rike dawata kwalla tana washe baki
Dip murmushin fuskarta yadauke lokaci guda tana kallon asma'u sama da kasa cike damamaki ta ijiye kwallar Tana fadin lafiyanki kuwa asma'u yanaganki haka meyasameki ina abidi din yake
Zatayi magana kenan taji anrungumota tabaya atsorace ta juya dan ganin waye
AK tagani atsaye yana mata murmushi cikin shirinsa tsab yayi kyew matuka sekanshi yake zubawa janyota yayi jikinsa yana fadin good morning darling ...
Baki bude take kallonsa ko kifatawa batayi
Takasa cewa komai
Juyowa yayi yakalli grany dake tsaye tana kallonsu tana murmushin jin dadi
Yace
Ohh grany ashe kina nan kintashi lafiya sannan yamaida kallonsa kan asma'u yana murmushi yace kinganta ko gajiya ce tamata yawa tun jiya dasuka zo take bacci se yanzu da kyar natasheta
Juyawa grany tayi tana murmushi tace kuyi sawri kushirya ana jiranku akasa kashiga da wannan kwallan ciki
Yana ganin grany ta tafi yajanye jikinsa daga asma'u ya wuce batare da yace komai ba
Dakallo tabisa har yafita sannan ta dauki kwallan tashiga da ita ciki
Zaunawa tayi abakin gado tana share hawaye
Sarah ce tashigo dakin rike dawasu kaya ahannunta ta ijiye abakin gadon tana fadin amarsu ta ango ina kwananki
Lafiya asma'u tafada tana kauda kai
Murmushi tayi tace ko dayake ban damu dasanin ya kika kuana ba dan nasan Yayana yakula dake yanda yadace
Kayan tanuna mata tana fadin ga wannan kiyi sawri kishirya ana jiranki
AK ne yashigo yana fadin kidan Zane mata fuska da kawalliya karta tsorata mana yara da jajayen idonta
Dariya suka samata ahasale tadauki kayan tanufi bayi tana fadin
Kune abunda tsoro bani ba
tana shiga ta turo kofar dakarfi
Sedai mamaki ne yakamata ganin bawani alamun wurin wanka awurin
Wani makeken wurine dafadinsa har yafi nadakin girma
Drowa ce gaba daya azagaye dawurin Cike makil da kaya kamar anbude shago dayan gefen kayantane awurin amma yawancinsu dogayen riguna ne se English wear masu bala'in kyew dayan gefen kuma kayan AK ne Jere awurin daga kasa kuma takalmansa ne kala kala gefe guda kuma turaruka ne da kayan shafa kala daban daban sewani daddaden kamshi ketashi awurin
seda ta kwashi tsawon lokaci tana zagaye wurin amma bataga alamun kofa ba tsaki taja tafita tana fadin yanda mai dakin yake arikece haka komai nasa yake ahargitse
ahankali tabude kofar ta leko kanta dan ganin ko suna nan AK kawai ta hango azaune yana waya
tsaye tayi tana kallonsa tana wasa dayatsunta