Sashe 63
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Binta yayi dakallo aransa yana fadin tabbas akwai abunda take shirin yi.....I won't forgive u if u did something stupid this time
dasafe sukayi meeting a company inda ahmad ya gabatar da hadadden Zane mai bala'in kyew amatsayin sababbin collections din dazasu shigo
bayan antashi takara jaddada ma uncle jamilu cewa karyamanta yaune ranarshi takarshe idan bai biya kudin ba zaiga sammaci
sedai ga mamkinta murmushi taga yayi yana kallon zanen dake hannun ahmad hakan yasa tayi zargin wani abu sedai takasa gano meyake shirin aikatawa
Sarah duk tagama fita hayyacinta gashi uncle jamilu se barazana yakemata duk inda take tunanin zata samu kudi tanema babu
fadawa tayi kan gado tana fashewa dakuka cike da nadamar abunda ta aikata yanzu gashi bakin halinta yajamata tashin hankali kuma Wanda tayi danshima batasameshi ba
ahaka aysha tashigo tasameta karasowa tayi kusanta tafara lallashinta seda tayi shiru sannan tace tashi inbaki wata shawara amma bansan kozaki iyaba
Saurin tashi zaune tayi tana share hawayenta tace allah zan iya fadamun menene
Kallon kofa aysha tayi sanann tamatso kusanta cikin rada tace naji ance company sun fitarda sabon zane
tsaki tayi tace to miye alakar wannan da matsalata ina ruwana da zanensu ni kiyamun ida zansamu kudin shine damuwata
Dariya ysha tayi tace to ai baki bari kinji karshen zancanba .....kinsan wanann zanen yanada matukar mahimmanci idan har kika sameshi to matsalarki ta kau saboda bakaramin tsada ne dashiba
"Kamar ya banganeba ......taya zansameshi .....kuma waye zai sayi Zane ahannuna har kina maganar wai zaiyi tsada
Duka aysha ta kaimata akafada tana fadin ke yanzu kanki bai kawo wuta ko kadan .....kinsan company dake Lagos suna dan takun saka da su AK saboda sun fisu kwarewa dasanin kan aiki kuma sun lunkasu customers shiyasa basa jittuwa idan har kikayi kokarin samo zanen to inagayamiki da gudu zasu sayeshi ahannunki for just one clap zaki samu 5M dinki cash ....
"Gaskiya aysha bazan iyaba sata fa kenan kuma idan Yaya yasan ni nadauka wallahi kasheni zaiyi
tsaki aysha tayi cike da takaici ganin plan dinsu zai ruguje tayi saurin fadin wane irin sata kuma ko kinmanta cewa yanzufa company bana AK bane na asma'u ne kinga kwa ai rama cuta ga macuci ibada ce
Murmushi sarah tayi cike dafarin ciki tarungume aysha tana fadin nagode aysha gaskiya shawarar nan tayi amma ina zansamu zanen
Murmushi tayi tana mata kallon gara wasai tace Zane yana office din ahmad se kisan yanda zakiyi kisatoshi batare da kowa ya ganki ba
nan take ta shirya tanufi office din ahmad aguje tafada office dinsa tana fadin wayyo Yaya ka taimakeni
Azabure ya mike cike da mamki yanufota yana fadin subhanallahi .....sarah menene dake dawa......
Dafe kujera tayi tana haki tace Yaya .....wa.....wasune suka biyoni suna..... nan waje....
zaunar da ita yayi kan kujera yafita da sauri dan ganin ko suwaye
yana fita tamike tana leken kofa tashiga bubbude drowowi tana Neman zanen sedai duk Wanda tadauka setaga ansa date din akayi zanen haka taci gaba da dubawa har takai ga sabon zanen tayi saurin daukoshi sedai tarasa inda zatashi saboda takardar tanada girma kuma bazata iya nadeta ba
Window takalla taga ba komai awurin se shukeshuke tayi saurin janye glass din ta wurga zanen waje daidai nan ahmad yashigo
saurin juyowa tayi tana kallonsa atsorace sedai murmushin dataga yayi shi yatabbatar mata cewa baiga abunda tayiba
Karasowa yayi wurinta yana fadin sarah kodai gamo kikayi ne naduba ko ina banga kowa ba kuma natambayi securities sunce ke kadai kika shigo
Sosa kai tayi tana murmushin yake tace to ni dai bansaniba amma wasu naga suna bina zasu kamani
Kujera ya nuna mata yana fadin to zauna bari nakira AK se musan abinyi
Zaro ido tayi tana girgiza kai tace a'a Yaya karka kira kowa karma kagayusu nazo nan .....bari kawai natafi sauri nake
Cike da mamaki yace sarah are u alright.... Ko inzo in rakaki gida ne
"a'a kabarshi kawai yi aikinka zan iya tafiya nikadai .....takarashe maganar tana fita daga office din
Dage kafada yayi yana tabe baki ya zauna kan kujerarsa yaci gaba da aikinsa
tana fita tazagaya cikin sanda tadauki zanen batare dakowa yaganta ba har tafita bawanda ya lura da abunda hannunta saboda securities din sun Santa ko kallonta basuyiba har tafita get """""
📚📚📚📚📚📚
📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
1⃣8⃣0⃣
Ahmad yana cikin aiki ya tuna cewa baisa date ajikin zanen ba yajanyo drawer zaidauko yaga wayam bakomai
cike da mamaki yafara duba ko ina amma baigani ba
wasa wasa seda yagama bincike office dinsa kap amma ba zanen nan take hankalinsa yatashi har wata zufa take karyomashi saboda awannan lokacin ya tabbata cewa sace zanen akayi
da gudu gudu yanufi office din AK dan sanar dashi abunda ke faruwa
Yana zuwa ko nocking baiyiba ya tura kofar yashiga
AK yana zaune kan kujerarsa yadora kafafuwansa kan table da goran ruwa ahannunsa yanasha ganin ahmad atsaye yasa yasaki murmushi yana fadin karaso mana friend dama ina nemanka wato wannan karon dan kaga Lady boss ce shine kafito da zanen dabaka taba yin mai kyensa ba .....wato ni karaina ko
Jiki asanyaye ahmad yakaraso yana fadin friend nashiga uku ...... wallahi akwai matsala
Goran ruwan yakai bakinsa yana lumshe ido yace ni ai matsala tazama jinin jikina ......dan haka fadi inji miye ..
"Friend dazu bayan mun gama meeting asma'u tabani zanen tace in ijiye awajena yanzu kuma naduba sama da kasa banganshiba ......
Saurin cire gorar yayi yana hadiye ruwan bakinsa yace what .....?
Kauda kai ahmad yayi yana shafa kai yama rasa mezai ce
sauke kafafuwansa yayi yamike tsaye yana nufo ahmad yace garin ya haka tafaru .....kodai kamanta inda ka ijiye ne ...muje mukara dubawa
Girgiza kai ahmad yayi kamar zaiyi kuka yace bansan ya akayi ba .... naduba ko ina bangani ba kai har dustbin seda naduba amma banganshiba ....yanzu bansan mezan cemata ba ....gashi naganta yau se ahankali...no mutunci
Zaunawa AK yayi akan table din yana zabga tagumi yace badaga nan matsalan take ba.... idan har Wanda yasata saidawa zaiyi to ya kashemu ....saboda anriga antura zanen kuma sunsaya kaga idan sukaji zasuyi tunanin basu kadai muka sayarwa da zanen ba hakan zai iya zama silar rugujewar alakarmu dasu
"To yanzu miye abin yi
"abunyi dayane muje mugayamata komai dan asan yanda za'ayi tunda wuri ...natabbata acikin ma'aikatan nan ne wani ya dauka kaga idan akayi bincike za'aganoshi tun kafin ya sayarda zanen
"Friend wallahi tsoronta nakeji gaskiya bansan ta ina zan fara mata bayani ba ....kuma databani seda jamun kunne kan namai ijiya mai ....ni abunda yake dauremun kai bafa inda naje
Wani dogon tsaki AK yaja yana mai kallon kabada maza yace muje ni zan mata bayani inyaso ta cinyeni danye
Jiki asanyaye ahmad yabi bayanshi har suka isa office dinta cike da gadara AK yayi knocking yana daure fuska wai dan kar taga damarsu daga ciki tabasu izinin shiga Suka sa kai cikin office din ahmad se kokarin boyewa yake abayan AK danji yayi kamar yajuya
Dagowa tayi tana kallonsu fuska adaure tace meke tafe daku
Hannu ahmad yasa yana Jan rigan AK tabaya alamar yayi magana shikuwa AK idonsa ne kawai akanta amma hankalinsa yana wurin tunanin ta ina zai fara mata bayani
kafesu tayi da ido batare datasake cewa komai ba shikuwa ahmad se murmushin yaake yake yana cigaba databo AK ganin yaki motsawa yasa hannayansa biyu ya turasa gaban table dinta yana fadin kamata bayani mana
kara daure fuska tayi tana kallon AK tace idan bakuda abunyi ni inada kufadi abunda yakawoku kufitar mun daga office
Juyowa yayi yakalli ahmad dake bayansa yana mai alamar yayi magana mana
Maida kallonsa kanta cikin rawar murya yace well.....am....dama
"dama me ....
"dama ahmad ne ya....
Saurin karasowa ahmad yayi yana fadin dama nine nayi me .....
"kunga idan baku yanke shawarar abunda zaku fadamun ba Ku koma anjima kudawo kuna bata mun lokaci
runtse ido ahmad yayi yana sadda kai yace dama zanen dakika bani ne dazu aka sace nadu....
azabure ta mike tsaye tana fadin what.....garin ya kabari haka tafaru ....seda nagayamaka ka tabbatar ka anadashi saboda irin haka ....shine yanzu zaka zo kana gayamun wai ansace
Karasowa tayi wurinsu tana kallon AK cike da damuwa tace AK idan wasa kuke kudaina wannan ba abun wasa bane kunfini sanin haka ya za'ayi ace ansace zane abunda ba'ataba yiba
Dafa kafadanta yayi cikin sigar lallashi yace lady boss ki kuantar da hankalinki zamu binciki kowa mugani insha allah zamu sameshi
Nan take takira securities tasanar dasu kar subar kowa yafita sannan tafita daga office din afusace tanufi office din uncle jamilu tana fadin nasan Wanda ya dauki zanen nan kuma wallahi bazan barshiba
saurin bin bayanta sukayi har sukaje office din tana masifa tura kofar tayi dakarfi tashiga yana tsaye jikin window suna waya da aysha yana mata bayanin yanda zata taimaka ma sarah su saida zanen
Saurin katse kiran yayi ya juyo afusace dan ganin kowaye ganin asma'u atsaye yasa ya daure fuska yana fadin dan ina kasa dake baya nufin zaki iya shigomun office batare da izinina ba
aguje tanufi wurinsa tacakume kwalarsa tahadasa da window idonta jajir cikin kakkausar murya tace wallahi yau bazan barka ba seka fitomun da zanena azzalimi kawai .....sena kasheka jamilu wallahi na tsaneka
kokarin kuace kansa yake amma yakasa idanuwansa sun fito waje zuru zuru saboda tsabar shakar da yasha aguje AK ya karaso wunrinsu yana Jan asma'u amma taki sakinshi
janyo jacket din yayi tasakemasa ita segata daga dogon wando se shirt taci stoking zaro ido yayi yana kallonta sannan ya juya yana kallon ahmad dayayi saurin kauda kai yana murmushi
janyota yayi dakarfi yariketa gam ajikinsa sannan jamilu ya kwace yana tarin wahala se zare ido yake yana dura mata ashar
Fizge jacket dinta tayi ahannun AK tamaida sannan tajuya tana kallon jamilu fuska ahade tace jamilu tun muna mu biyu ka fito mun da ....
Katseta AK yayi dafadin wannan wace irin magana ce asma'u .....duk cikin ma'aikatanki kirasa Wanda zaki zarga se shi
Juyowa tayi tana kallonsa tace ba ruwanka tsakanina dashine ni nasan dalilin dayasa nazargeshi
Cike da takaici jamilu yace eh ai dama dole kizargeni wato gani makiyinki to ba gaki acikin office dina kiduba mana
dasafe sukayi meeting a company inda ahmad ya gabatar da hadadden Zane mai bala'in kyew amatsayin sababbin collections din dazasu shigo
bayan antashi takara jaddada ma uncle jamilu cewa karyamanta yaune ranarshi takarshe idan bai biya kudin ba zaiga sammaci
sedai ga mamkinta murmushi taga yayi yana kallon zanen dake hannun ahmad hakan yasa tayi zargin wani abu sedai takasa gano meyake shirin aikatawa
Sarah duk tagama fita hayyacinta gashi uncle jamilu se barazana yakemata duk inda take tunanin zata samu kudi tanema babu
fadawa tayi kan gado tana fashewa dakuka cike da nadamar abunda ta aikata yanzu gashi bakin halinta yajamata tashin hankali kuma Wanda tayi danshima batasameshi ba
ahaka aysha tashigo tasameta karasowa tayi kusanta tafara lallashinta seda tayi shiru sannan tace tashi inbaki wata shawara amma bansan kozaki iyaba
Saurin tashi zaune tayi tana share hawayenta tace allah zan iya fadamun menene
Kallon kofa aysha tayi sanann tamatso kusanta cikin rada tace naji ance company sun fitarda sabon zane
tsaki tayi tace to miye alakar wannan da matsalata ina ruwana da zanensu ni kiyamun ida zansamu kudin shine damuwata
Dariya ysha tayi tace to ai baki bari kinji karshen zancanba .....kinsan wanann zanen yanada matukar mahimmanci idan har kika sameshi to matsalarki ta kau saboda bakaramin tsada ne dashiba
"Kamar ya banganeba ......taya zansameshi .....kuma waye zai sayi Zane ahannuna har kina maganar wai zaiyi tsada
Duka aysha ta kaimata akafada tana fadin ke yanzu kanki bai kawo wuta ko kadan .....kinsan company dake Lagos suna dan takun saka da su AK saboda sun fisu kwarewa dasanin kan aiki kuma sun lunkasu customers shiyasa basa jittuwa idan har kikayi kokarin samo zanen to inagayamiki da gudu zasu sayeshi ahannunki for just one clap zaki samu 5M dinki cash ....
"Gaskiya aysha bazan iyaba sata fa kenan kuma idan Yaya yasan ni nadauka wallahi kasheni zaiyi
tsaki aysha tayi cike da takaici ganin plan dinsu zai ruguje tayi saurin fadin wane irin sata kuma ko kinmanta cewa yanzufa company bana AK bane na asma'u ne kinga kwa ai rama cuta ga macuci ibada ce
Murmushi sarah tayi cike dafarin ciki tarungume aysha tana fadin nagode aysha gaskiya shawarar nan tayi amma ina zansamu zanen
Murmushi tayi tana mata kallon gara wasai tace Zane yana office din ahmad se kisan yanda zakiyi kisatoshi batare da kowa ya ganki ba
nan take ta shirya tanufi office din ahmad aguje tafada office dinsa tana fadin wayyo Yaya ka taimakeni
Azabure ya mike cike da mamki yanufota yana fadin subhanallahi .....sarah menene dake dawa......
Dafe kujera tayi tana haki tace Yaya .....wa.....wasune suka biyoni suna..... nan waje....
zaunar da ita yayi kan kujera yafita da sauri dan ganin ko suwaye
yana fita tamike tana leken kofa tashiga bubbude drowowi tana Neman zanen sedai duk Wanda tadauka setaga ansa date din akayi zanen haka taci gaba da dubawa har takai ga sabon zanen tayi saurin daukoshi sedai tarasa inda zatashi saboda takardar tanada girma kuma bazata iya nadeta ba
Window takalla taga ba komai awurin se shukeshuke tayi saurin janye glass din ta wurga zanen waje daidai nan ahmad yashigo
saurin juyowa tayi tana kallonsa atsorace sedai murmushin dataga yayi shi yatabbatar mata cewa baiga abunda tayiba
Karasowa yayi wurinta yana fadin sarah kodai gamo kikayi ne naduba ko ina banga kowa ba kuma natambayi securities sunce ke kadai kika shigo
Sosa kai tayi tana murmushin yake tace to ni dai bansaniba amma wasu naga suna bina zasu kamani
Kujera ya nuna mata yana fadin to zauna bari nakira AK se musan abinyi
Zaro ido tayi tana girgiza kai tace a'a Yaya karka kira kowa karma kagayusu nazo nan .....bari kawai natafi sauri nake
Cike da mamaki yace sarah are u alright.... Ko inzo in rakaki gida ne
"a'a kabarshi kawai yi aikinka zan iya tafiya nikadai .....takarashe maganar tana fita daga office din
Dage kafada yayi yana tabe baki ya zauna kan kujerarsa yaci gaba da aikinsa
tana fita tazagaya cikin sanda tadauki zanen batare dakowa yaganta ba har tafita bawanda ya lura da abunda hannunta saboda securities din sun Santa ko kallonta basuyiba har tafita get """""
📚📚📚📚📚📚
📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
1⃣8⃣0⃣
Ahmad yana cikin aiki ya tuna cewa baisa date ajikin zanen ba yajanyo drawer zaidauko yaga wayam bakomai
cike da mamaki yafara duba ko ina amma baigani ba
wasa wasa seda yagama bincike office dinsa kap amma ba zanen nan take hankalinsa yatashi har wata zufa take karyomashi saboda awannan lokacin ya tabbata cewa sace zanen akayi
da gudu gudu yanufi office din AK dan sanar dashi abunda ke faruwa
Yana zuwa ko nocking baiyiba ya tura kofar yashiga
AK yana zaune kan kujerarsa yadora kafafuwansa kan table da goran ruwa ahannunsa yanasha ganin ahmad atsaye yasa yasaki murmushi yana fadin karaso mana friend dama ina nemanka wato wannan karon dan kaga Lady boss ce shine kafito da zanen dabaka taba yin mai kyensa ba .....wato ni karaina ko
Jiki asanyaye ahmad yakaraso yana fadin friend nashiga uku ...... wallahi akwai matsala
Goran ruwan yakai bakinsa yana lumshe ido yace ni ai matsala tazama jinin jikina ......dan haka fadi inji miye ..
"Friend dazu bayan mun gama meeting asma'u tabani zanen tace in ijiye awajena yanzu kuma naduba sama da kasa banganshiba ......
Saurin cire gorar yayi yana hadiye ruwan bakinsa yace what .....?
Kauda kai ahmad yayi yana shafa kai yama rasa mezai ce
sauke kafafuwansa yayi yamike tsaye yana nufo ahmad yace garin ya haka tafaru .....kodai kamanta inda ka ijiye ne ...muje mukara dubawa
Girgiza kai ahmad yayi kamar zaiyi kuka yace bansan ya akayi ba .... naduba ko ina bangani ba kai har dustbin seda naduba amma banganshiba ....yanzu bansan mezan cemata ba ....gashi naganta yau se ahankali...no mutunci
Zaunawa AK yayi akan table din yana zabga tagumi yace badaga nan matsalan take ba.... idan har Wanda yasata saidawa zaiyi to ya kashemu ....saboda anriga antura zanen kuma sunsaya kaga idan sukaji zasuyi tunanin basu kadai muka sayarwa da zanen ba hakan zai iya zama silar rugujewar alakarmu dasu
"To yanzu miye abin yi
"abunyi dayane muje mugayamata komai dan asan yanda za'ayi tunda wuri ...natabbata acikin ma'aikatan nan ne wani ya dauka kaga idan akayi bincike za'aganoshi tun kafin ya sayarda zanen
"Friend wallahi tsoronta nakeji gaskiya bansan ta ina zan fara mata bayani ba ....kuma databani seda jamun kunne kan namai ijiya mai ....ni abunda yake dauremun kai bafa inda naje
Wani dogon tsaki AK yaja yana mai kallon kabada maza yace muje ni zan mata bayani inyaso ta cinyeni danye
Jiki asanyaye ahmad yabi bayanshi har suka isa office dinta cike da gadara AK yayi knocking yana daure fuska wai dan kar taga damarsu daga ciki tabasu izinin shiga Suka sa kai cikin office din ahmad se kokarin boyewa yake abayan AK danji yayi kamar yajuya
Dagowa tayi tana kallonsu fuska adaure tace meke tafe daku
Hannu ahmad yasa yana Jan rigan AK tabaya alamar yayi magana shikuwa AK idonsa ne kawai akanta amma hankalinsa yana wurin tunanin ta ina zai fara mata bayani
kafesu tayi da ido batare datasake cewa komai ba shikuwa ahmad se murmushin yaake yake yana cigaba databo AK ganin yaki motsawa yasa hannayansa biyu ya turasa gaban table dinta yana fadin kamata bayani mana
kara daure fuska tayi tana kallon AK tace idan bakuda abunyi ni inada kufadi abunda yakawoku kufitar mun daga office
Juyowa yayi yakalli ahmad dake bayansa yana mai alamar yayi magana mana
Maida kallonsa kanta cikin rawar murya yace well.....am....dama
"dama me ....
"dama ahmad ne ya....
Saurin karasowa ahmad yayi yana fadin dama nine nayi me .....
"kunga idan baku yanke shawarar abunda zaku fadamun ba Ku koma anjima kudawo kuna bata mun lokaci
runtse ido ahmad yayi yana sadda kai yace dama zanen dakika bani ne dazu aka sace nadu....
azabure ta mike tsaye tana fadin what.....garin ya kabari haka tafaru ....seda nagayamaka ka tabbatar ka anadashi saboda irin haka ....shine yanzu zaka zo kana gayamun wai ansace
Karasowa tayi wurinsu tana kallon AK cike da damuwa tace AK idan wasa kuke kudaina wannan ba abun wasa bane kunfini sanin haka ya za'ayi ace ansace zane abunda ba'ataba yiba
Dafa kafadanta yayi cikin sigar lallashi yace lady boss ki kuantar da hankalinki zamu binciki kowa mugani insha allah zamu sameshi
Nan take takira securities tasanar dasu kar subar kowa yafita sannan tafita daga office din afusace tanufi office din uncle jamilu tana fadin nasan Wanda ya dauki zanen nan kuma wallahi bazan barshiba
saurin bin bayanta sukayi har sukaje office din tana masifa tura kofar tayi dakarfi tashiga yana tsaye jikin window suna waya da aysha yana mata bayanin yanda zata taimaka ma sarah su saida zanen
Saurin katse kiran yayi ya juyo afusace dan ganin kowaye ganin asma'u atsaye yasa ya daure fuska yana fadin dan ina kasa dake baya nufin zaki iya shigomun office batare da izinina ba
aguje tanufi wurinsa tacakume kwalarsa tahadasa da window idonta jajir cikin kakkausar murya tace wallahi yau bazan barka ba seka fitomun da zanena azzalimi kawai .....sena kasheka jamilu wallahi na tsaneka
kokarin kuace kansa yake amma yakasa idanuwansa sun fito waje zuru zuru saboda tsabar shakar da yasha aguje AK ya karaso wunrinsu yana Jan asma'u amma taki sakinshi
janyo jacket din yayi tasakemasa ita segata daga dogon wando se shirt taci stoking zaro ido yayi yana kallonta sannan ya juya yana kallon ahmad dayayi saurin kauda kai yana murmushi
janyota yayi dakarfi yariketa gam ajikinsa sannan jamilu ya kwace yana tarin wahala se zare ido yake yana dura mata ashar
Fizge jacket dinta tayi ahannun AK tamaida sannan tajuya tana kallon jamilu fuska ahade tace jamilu tun muna mu biyu ka fito mun da ....
Katseta AK yayi dafadin wannan wace irin magana ce asma'u .....duk cikin ma'aikatanki kirasa Wanda zaki zarga se shi
Juyowa tayi tana kallonsa tace ba ruwanka tsakanina dashine ni nasan dalilin dayasa nazargeshi
Cike da takaici jamilu yace eh ai dama dole kizargeni wato gani makiyinki to ba gaki acikin office dina kiduba mana