Sashe 23
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana gama fadan haka tamike tanufi wurin MC wata magana tamasa akunne naga yayi murmushi
Sannan yanemi kowa Yakoma yazauna
Bayan kowa yazauna sannan ya nemi ganin kannin amarya guda biyu
Kallon kallon aka fara tsakanin fa'iz da khadeeja
Sannan tamai alama dasuje
Tsakiyar filin suka je suka tsaya cike da birgewa kowa ke kallonsu saboda Kansu daya gashi suna yanayi wasuma sunzata yan biyu ne
Bayan sun gaisa dakowa sannan MC yabukaci ganin kannin ango guda biyu
Nan take aka hau tapi da shewa ganin sarah da aysha sun fito cikin shiga tariga da wando sunyi kyew sosai
Juyowa asma'u tayi takalli AK dake gefenta azaune tana fadin wai mezasuyi??
Hannayensa yaware yace ohoo yanda kike da ido biyu nima haka nakedasu to muzubasu muyi kallo
Kauda kai tayi cike dajin haushin kanta dan Sam bata San lokacinda ta tambayesa ba
MC yabukaci kowa ya nutsu yanzu za'a kalli gasan rawa tsakanin kannin ango da amarya
Cike da firgici khadeeja takalli fa'iz
Sedai ga mamakinsa murmushi taga yanayi
Zunguranshi tayi tana fadin kai wai kaji abunda yace Kuwa
Dariya yayi yace haba deeja wani ma yayi rawa bare dan makadi haka kawai ma mun zage mun tiki rawa bare kuma abikin ammah shima kuma wai gasa
Kansu sarah aka fara inda suka zabi wakar dasuke so dakansu
Nan take DJ yasaki kida su sarah da aysha suka fara takawa rawa suke bata wasa ba amma sarah tafi aysha iyawa
Har suka gama su khadeeja nagefe suna kallonsu
Tapi aka hau yi ana shewa kowa nayaba rawansu
Bayan hayaniya talafa MC yabukaci kannin amarya su shigo fili
Fa'iz yakalli khadeeja yana fadin deeja muje mana
Jadabaya tafarayi tana fadin gaskiya fa'iz bazan iyaba mutane sunyi yawa kunya nakeji
Nan take aka hau nunasu dayatsa ana dariya
Juyowa AK yayi yana kallon asma'u yaga fuskanta ta canza tana kallon fa'iz daya sadda kai yakasa motsawa
Sarah da aysha kuma se dariya suke suna tapa hannu (ni kwa nace girma yafadi😏)
Dariya yayi yace inaga kanwarki bakinta kawai ta iya sarrafawa amma banda gangar jiki hahaha
Sadda kanta tayi kasa batace komai ba
Kallonta khadeeja tayi setaji duk bataji dadi ba kamar takoma amma tayaya
Karban microphone din fa'iz yayi cikin dakewa yafara fadin
Hello guys!!! kanwata ba guduwa tayiba kuma batsoro taji ba
Kunsan duk macen da tacika mace ansanta da Jan aji da basarwa
Rawanta Nada tsada so u have to beg for it !!!
nan take aka fara tapi ana kiran deeja!!! Deeja!!! Deeja!!!
Karasowa fa'iz yayi kusa da ita cikin rada yace deeja please u have to this for our sister kalla kiga yanda angonta kemata dariya duk danasan wasa ne amma bazataji dadiba
Murmushi tayi tace ok let's do it
Hannunta yakamo suka dawo filin rawan
nan aka hau tapi ana daukan su photo saboda sunbirge kowa awurin
Karban microphone din MC yayi yana fadin
ok twins which song are u ready to dance on ??
Kallon mutanen wurin khadeeja tayi tana fadin mun basu zabi
Tapi aka haw yi ana shewa kowa nafadan wakan dayakeso
Nan dai DJ yasakar musu wakar humma song suka fara rawa
Haba ai nan take kowa yamike akafara daukansu video saboda yanda suke bin kidan suke rawa kuma komai tare suke yinshi gwanin sha'awa
Shi kanshi AK sunbirgeshi
Tun kafin sugama kowa yafara tafa musu ana basu winning
Haushi ne Yakama sarah cike da takaici taja aysha suka bar wurin
Har suka gaji amma anki bari su sauka daga wannan wakar takare se asaka wannan se da kyer suka kwace kansu
Dariya asma'u tayi tamike tsaye tana kallon AK tace
Inafata kanada isashshen jinin da za'adiba akarama kanninka dan naga sunada bukatarsa
Zai yi magana kenan ya hango ahmad atsaye agabansu kaman gunki yana kallonsu
Murmushi yayi ya mike yanufosa yana fadin ohhh welcome back Friend
Shuru ahmad yayi yakasa magana yana mamakin me kuma yayar khadeeja take anan
Asma'u kuma data basu baya Sam bataga ahmad ba
Hannu AK yasa yajanyota yana fadin meet my wife
Cike da masifa ta jiyo da nufin magana amma cak tatsaya ganin ahmad agabanta
Sadda kanta tayi kasa bawanda yace komai
Wani malalacin murmushi AK yayi daya hango mamaki karara afuskar Ahmad
Jadabaya AK yayi yana murmushi yace bari nadan Baku waje kuyi magana sannan ya juya yanufi wurin da yahango aysha atsaye
Yana tafiya ahmad yakalli asma'u cike da mamaki yace wai dama kece AK ya aura garin Yaya dama kunsan juna ne
Dagowa tayi ta kallesa cikin rawar murya tace yanzu ba lokacin magana bane Ahmad khadeeja tana nan wurin ga sarah
dan Allah katafi banaso sugane akwai wani Abu atsakaninku
Tana kainan ta juya tanufi bangaren grany tana boye kwallar data cika mata ido
Da kallon tawsayi yabita ahankali ya furta something is fishy
Sarah ce tazo kusa dashi tana murmushin mugunta tana girgiza kai
tace ohhh so sad !!!
Kayi mamakin ganin budurwanka anan gidan ko sannan ta langwabar dakanta tacigaba dafadin
to ya na iya naso nafita hanyarka amma nakasa shiyasa nadauki wannan matakin
Wani kallo mai cike da tsana yawatsa mata yaraba tagefenta zai wuce tayi saurin riko hannunshi tace tsaya mana Yaya baka tambayeni ya akayi yarinyar dakake ikrarin tana sonka tayi saurin amincewa auran wani batare da saninka ba
Daidai nan khadeeja tazo wucewa tahangosu kamar ance yadaga kansa kawai ya hangota tana barin wurin da sauri har tana hadawa da gudu
Cike da takaici yabige hannun sarah yana fadin kirike tatsuniyarki bana bukatarta
Sannan yabi bayan khadeeja yana kiran sunanta
Ahasale sarah tanufi bangarenta tana fashewa da kuka
Tafiya kawai khadeeja take bata Masan inda tanufa ba sedai kawai taganta a garden shakan wani iska mai dadi tayi ta lumshe ido sannan tazauna adaya daga kujerun wurin tana kallon katon seeming pool din dake gabanta
Kusa da ita ahmad yazo yazauna
Sunjima ahaka bawanda yace kala
Secan tasauke ajiyar zuciya batare data kalleshiba tace yaushe kadawo??
Dazu....
Yafada atakaice batare daya kalleta ba shima
Meyasa baka gayamun ba
Nakiraki wayanki akashe
Daganan kuma suka kara yin shiru nadan lokaci kana cikin cikin sassanyar murya ahmad yace
I am sorry...
Se alokacin tajuyo takalleshi tana murmushi tace no I'm sorry
Kallonta yayi yana murmushi baice komai ba
Sadda kanta tayi kasa ahankali tafurta I missed u
Missed u more yafada cikin jin fadin maganarta
dagowa yayi yana kallonta yace meyasa baki gayamun AK yana son yayarki ba
Fuskar tawsayi tayi tace nima kaina bansan AK ne zai aureta ba sedaga baya
damamaki yace kamarya ??
Nan tabashi labarin abunda yafaru
Ajiyar zuciya ya sawke Dayagama jin bayaninta sannan yadago yakalleta da damuwa afuskarsa yace deeja ni inada shakku akan wannan auren
Meyasa kace haka
Ranarda asma'u tazo office dina sarah taganta kuma aranar nake gayamata bazan aureta ba inada wacce nakeso to setayi tunanin asma'u ce wacce nakeso din
Shakan iska yayi ya furzar sannan yacigaba da fadin
Deeja nasan wacece sarah tana kokarin ganin tasamu duk wani abunda takeso
Shikuma AK zai iya yin komai dan farincikin ta
Ni bansan meyake faruwa ba amma hankalina yakasa kuanciya da aurenan
Cike da damuwa khadeeja tace nima nayi wannan tunanin saboda dazu nazo wucewa naga AK tare dawannan cousin din tasa aysha kuma ayanda nagansu hankalina bai kuanta ba shiyasa nazo inaso na tambayi ammah
Sekuma naganka da sarah
Ahankali ta furta meyake faruwa ne
ki kuantar da hankalinki balalle ne abunda muke zargi yazamo gaskiya ba
Saurin barin wurin tayi tana fadin bari naje naga ammah
Asma'u ce tashigo bangarensu azaune taga AK apalo yadafe kai
tsaye tayi tana kallonsa aranta tana fadin to shikuma wannan meke damunsa
Dagowa yayi ya kalleta cikin kakkawsar murya yace kallon me kike mun bayan duk ke kika sakani awannan halin
Shiru tayi tasadda kanta kasa batace komai ba
Tasowa yayi yakaraso wurinta yana fadin duk lokacinda abokina yayi tafiya idan zai dawo ni nake Zuwa natarboshi na rungumeshi nakawoshi gida muci abinci tare muyi fita tare amma yanzu ta dalilinki ko sannu dazuwa mai kyew nakasa yimai
Kin ruguza mun rayuwata kin rusa mun farin cikina kin cutar da aminina bazan taba yafemaki ba
Yana kainan ya tureta daga bakin kofar seda tafadi ahasale yabanke kofar yafita
Cak yatsaya yana kallon khadeeja dake tsaye abakin kofar fuskarta sharkap da hawaye tana jifanshi dawani kallo mai cike da tsana
tagefenta yaraba ya wuce batare dayasake kallonta ba
Kamar kartashiga har ta juya sekuma tasa kai cikin dakin
asma'u naganinta ta tashi azaunen datake akasa tana share hawayen fuskarta
Rungumeta khadeeja tayi tafashe dawani irin kuka mai ban tausayi
Dafa kanta asma'u tayi cikin rawar murya tace khady menene lafiya meyafaru
Cikin kuka khadeeja tace ammah meyasa !!! Meyasa!!! Kika boyemun halin da kike ciki
Mutuwar tsaye asma'u tayi dan Sam bataso khadeeja tasan halin datake ciki ba
Dagota tayi tafara Share mata hawaye cikin rawar murya take fadin
Ni ba abunda yake damuna khady I like the house ...
the family was nice..
And I like my husband he is good man ...
And grany was taken care of me ..
Kuma kince Umma tana farin ciki
Wannan kadaima.. ya isheni...
Katseta khadeeja tayi dafadin
a'a ammah bazai yuwu ba mutanen nan basa sonki kawai yaudarar ki sukayi Sam baki dace dasuba
Jan hannun asma'u tanafadin kizo mukoma gida kawai
Rikota asma'u tayi cikin muryan kuka tace no khady please bazan iya tafiya ba kiyi tunanin kuana daya da bikina aganni agida me mutane zasuce za'ama su abba dariya wane hali Umma da inna zasu shiga kinsan basuda cikakkiyar lafiya idan abba yaji kanshi zai dorawa laifi zaice shi yajamun bazai yafema kansaba
Kuma narabu dasu kanki zasu koma bazasu kyaleki ba
Sulalewa kasa khadeeja tayi tana wani irin kuka mai cin rai dogowa tayi takalli Asma'u data safe kai saboda bata iya jurar kukan khadeeja
Cikin muryan kuka khadeeja tace ammah
Tun ina Karama kike wahala akaina yanzu na girma ma amma baki huta ba zaki kara fuskantar wata rayuwar akaina wallahi hakan yasa natsani kaina ...
Saurin toshe mata baki cikin rawar murya tace a'a khady kidaina fadan haka wannan nadaukeshi amtsayin jarabawa ne daga Allah kuma nakarbeta hannu biyu inafata Allah yabani ikon cin jarabawar
Sannan yanemi kowa Yakoma yazauna
Bayan kowa yazauna sannan ya nemi ganin kannin amarya guda biyu
Kallon kallon aka fara tsakanin fa'iz da khadeeja
Sannan tamai alama dasuje
Tsakiyar filin suka je suka tsaya cike da birgewa kowa ke kallonsu saboda Kansu daya gashi suna yanayi wasuma sunzata yan biyu ne
Bayan sun gaisa dakowa sannan MC yabukaci ganin kannin ango guda biyu
Nan take aka hau tapi da shewa ganin sarah da aysha sun fito cikin shiga tariga da wando sunyi kyew sosai
Juyowa asma'u tayi takalli AK dake gefenta azaune tana fadin wai mezasuyi??
Hannayensa yaware yace ohoo yanda kike da ido biyu nima haka nakedasu to muzubasu muyi kallo
Kauda kai tayi cike dajin haushin kanta dan Sam bata San lokacinda ta tambayesa ba
MC yabukaci kowa ya nutsu yanzu za'a kalli gasan rawa tsakanin kannin ango da amarya
Cike da firgici khadeeja takalli fa'iz
Sedai ga mamakinsa murmushi taga yanayi
Zunguranshi tayi tana fadin kai wai kaji abunda yace Kuwa
Dariya yayi yace haba deeja wani ma yayi rawa bare dan makadi haka kawai ma mun zage mun tiki rawa bare kuma abikin ammah shima kuma wai gasa
Kansu sarah aka fara inda suka zabi wakar dasuke so dakansu
Nan take DJ yasaki kida su sarah da aysha suka fara takawa rawa suke bata wasa ba amma sarah tafi aysha iyawa
Har suka gama su khadeeja nagefe suna kallonsu
Tapi aka hau yi ana shewa kowa nayaba rawansu
Bayan hayaniya talafa MC yabukaci kannin amarya su shigo fili
Fa'iz yakalli khadeeja yana fadin deeja muje mana
Jadabaya tafarayi tana fadin gaskiya fa'iz bazan iyaba mutane sunyi yawa kunya nakeji
Nan take aka hau nunasu dayatsa ana dariya
Juyowa AK yayi yana kallon asma'u yaga fuskanta ta canza tana kallon fa'iz daya sadda kai yakasa motsawa
Sarah da aysha kuma se dariya suke suna tapa hannu (ni kwa nace girma yafadi😏)
Dariya yayi yace inaga kanwarki bakinta kawai ta iya sarrafawa amma banda gangar jiki hahaha
Sadda kanta tayi kasa batace komai ba
Kallonta khadeeja tayi setaji duk bataji dadi ba kamar takoma amma tayaya
Karban microphone din fa'iz yayi cikin dakewa yafara fadin
Hello guys!!! kanwata ba guduwa tayiba kuma batsoro taji ba
Kunsan duk macen da tacika mace ansanta da Jan aji da basarwa
Rawanta Nada tsada so u have to beg for it !!!
nan take aka fara tapi ana kiran deeja!!! Deeja!!! Deeja!!!
Karasowa fa'iz yayi kusa da ita cikin rada yace deeja please u have to this for our sister kalla kiga yanda angonta kemata dariya duk danasan wasa ne amma bazataji dadiba
Murmushi tayi tace ok let's do it
Hannunta yakamo suka dawo filin rawan
nan aka hau tapi ana daukan su photo saboda sunbirge kowa awurin
Karban microphone din MC yayi yana fadin
ok twins which song are u ready to dance on ??
Kallon mutanen wurin khadeeja tayi tana fadin mun basu zabi
Tapi aka haw yi ana shewa kowa nafadan wakan dayakeso
Nan dai DJ yasakar musu wakar humma song suka fara rawa
Haba ai nan take kowa yamike akafara daukansu video saboda yanda suke bin kidan suke rawa kuma komai tare suke yinshi gwanin sha'awa
Shi kanshi AK sunbirgeshi
Tun kafin sugama kowa yafara tafa musu ana basu winning
Haushi ne Yakama sarah cike da takaici taja aysha suka bar wurin
Har suka gaji amma anki bari su sauka daga wannan wakar takare se asaka wannan se da kyer suka kwace kansu
Dariya asma'u tayi tamike tsaye tana kallon AK tace
Inafata kanada isashshen jinin da za'adiba akarama kanninka dan naga sunada bukatarsa
Zai yi magana kenan ya hango ahmad atsaye agabansu kaman gunki yana kallonsu
Murmushi yayi ya mike yanufosa yana fadin ohhh welcome back Friend
Shuru ahmad yayi yakasa magana yana mamakin me kuma yayar khadeeja take anan
Asma'u kuma data basu baya Sam bataga ahmad ba
Hannu AK yasa yajanyota yana fadin meet my wife
Cike da masifa ta jiyo da nufin magana amma cak tatsaya ganin ahmad agabanta
Sadda kanta tayi kasa bawanda yace komai
Wani malalacin murmushi AK yayi daya hango mamaki karara afuskar Ahmad
Jadabaya AK yayi yana murmushi yace bari nadan Baku waje kuyi magana sannan ya juya yanufi wurin da yahango aysha atsaye
Yana tafiya ahmad yakalli asma'u cike da mamaki yace wai dama kece AK ya aura garin Yaya dama kunsan juna ne
Dagowa tayi ta kallesa cikin rawar murya tace yanzu ba lokacin magana bane Ahmad khadeeja tana nan wurin ga sarah
dan Allah katafi banaso sugane akwai wani Abu atsakaninku
Tana kainan ta juya tanufi bangaren grany tana boye kwallar data cika mata ido
Da kallon tawsayi yabita ahankali ya furta something is fishy
Sarah ce tazo kusa dashi tana murmushin mugunta tana girgiza kai
tace ohhh so sad !!!
Kayi mamakin ganin budurwanka anan gidan ko sannan ta langwabar dakanta tacigaba dafadin
to ya na iya naso nafita hanyarka amma nakasa shiyasa nadauki wannan matakin
Wani kallo mai cike da tsana yawatsa mata yaraba tagefenta zai wuce tayi saurin riko hannunshi tace tsaya mana Yaya baka tambayeni ya akayi yarinyar dakake ikrarin tana sonka tayi saurin amincewa auran wani batare da saninka ba
Daidai nan khadeeja tazo wucewa tahangosu kamar ance yadaga kansa kawai ya hangota tana barin wurin da sauri har tana hadawa da gudu
Cike da takaici yabige hannun sarah yana fadin kirike tatsuniyarki bana bukatarta
Sannan yabi bayan khadeeja yana kiran sunanta
Ahasale sarah tanufi bangarenta tana fashewa da kuka
Tafiya kawai khadeeja take bata Masan inda tanufa ba sedai kawai taganta a garden shakan wani iska mai dadi tayi ta lumshe ido sannan tazauna adaya daga kujerun wurin tana kallon katon seeming pool din dake gabanta
Kusa da ita ahmad yazo yazauna
Sunjima ahaka bawanda yace kala
Secan tasauke ajiyar zuciya batare data kalleshiba tace yaushe kadawo??
Dazu....
Yafada atakaice batare daya kalleta ba shima
Meyasa baka gayamun ba
Nakiraki wayanki akashe
Daganan kuma suka kara yin shiru nadan lokaci kana cikin cikin sassanyar murya ahmad yace
I am sorry...
Se alokacin tajuyo takalleshi tana murmushi tace no I'm sorry
Kallonta yayi yana murmushi baice komai ba
Sadda kanta tayi kasa ahankali tafurta I missed u
Missed u more yafada cikin jin fadin maganarta
dagowa yayi yana kallonta yace meyasa baki gayamun AK yana son yayarki ba
Fuskar tawsayi tayi tace nima kaina bansan AK ne zai aureta ba sedaga baya
damamaki yace kamarya ??
Nan tabashi labarin abunda yafaru
Ajiyar zuciya ya sawke Dayagama jin bayaninta sannan yadago yakalleta da damuwa afuskarsa yace deeja ni inada shakku akan wannan auren
Meyasa kace haka
Ranarda asma'u tazo office dina sarah taganta kuma aranar nake gayamata bazan aureta ba inada wacce nakeso to setayi tunanin asma'u ce wacce nakeso din
Shakan iska yayi ya furzar sannan yacigaba da fadin
Deeja nasan wacece sarah tana kokarin ganin tasamu duk wani abunda takeso
Shikuma AK zai iya yin komai dan farincikin ta
Ni bansan meyake faruwa ba amma hankalina yakasa kuanciya da aurenan
Cike da damuwa khadeeja tace nima nayi wannan tunanin saboda dazu nazo wucewa naga AK tare dawannan cousin din tasa aysha kuma ayanda nagansu hankalina bai kuanta ba shiyasa nazo inaso na tambayi ammah
Sekuma naganka da sarah
Ahankali ta furta meyake faruwa ne
ki kuantar da hankalinki balalle ne abunda muke zargi yazamo gaskiya ba
Saurin barin wurin tayi tana fadin bari naje naga ammah
Asma'u ce tashigo bangarensu azaune taga AK apalo yadafe kai
tsaye tayi tana kallonsa aranta tana fadin to shikuma wannan meke damunsa
Dagowa yayi ya kalleta cikin kakkawsar murya yace kallon me kike mun bayan duk ke kika sakani awannan halin
Shiru tayi tasadda kanta kasa batace komai ba
Tasowa yayi yakaraso wurinta yana fadin duk lokacinda abokina yayi tafiya idan zai dawo ni nake Zuwa natarboshi na rungumeshi nakawoshi gida muci abinci tare muyi fita tare amma yanzu ta dalilinki ko sannu dazuwa mai kyew nakasa yimai
Kin ruguza mun rayuwata kin rusa mun farin cikina kin cutar da aminina bazan taba yafemaki ba
Yana kainan ya tureta daga bakin kofar seda tafadi ahasale yabanke kofar yafita
Cak yatsaya yana kallon khadeeja dake tsaye abakin kofar fuskarta sharkap da hawaye tana jifanshi dawani kallo mai cike da tsana
tagefenta yaraba ya wuce batare dayasake kallonta ba
Kamar kartashiga har ta juya sekuma tasa kai cikin dakin
asma'u naganinta ta tashi azaunen datake akasa tana share hawayen fuskarta
Rungumeta khadeeja tayi tafashe dawani irin kuka mai ban tausayi
Dafa kanta asma'u tayi cikin rawar murya tace khady menene lafiya meyafaru
Cikin kuka khadeeja tace ammah meyasa !!! Meyasa!!! Kika boyemun halin da kike ciki
Mutuwar tsaye asma'u tayi dan Sam bataso khadeeja tasan halin datake ciki ba
Dagota tayi tafara Share mata hawaye cikin rawar murya take fadin
Ni ba abunda yake damuna khady I like the house ...
the family was nice..
And I like my husband he is good man ...
And grany was taken care of me ..
Kuma kince Umma tana farin ciki
Wannan kadaima.. ya isheni...
Katseta khadeeja tayi dafadin
a'a ammah bazai yuwu ba mutanen nan basa sonki kawai yaudarar ki sukayi Sam baki dace dasuba
Jan hannun asma'u tanafadin kizo mukoma gida kawai
Rikota asma'u tayi cikin muryan kuka tace no khady please bazan iya tafiya ba kiyi tunanin kuana daya da bikina aganni agida me mutane zasuce za'ama su abba dariya wane hali Umma da inna zasu shiga kinsan basuda cikakkiyar lafiya idan abba yaji kanshi zai dorawa laifi zaice shi yajamun bazai yafema kansaba
Kuma narabu dasu kanki zasu koma bazasu kyaleki ba
Sulalewa kasa khadeeja tayi tana wani irin kuka mai cin rai dogowa tayi takalli Asma'u data safe kai saboda bata iya jurar kukan khadeeja
Cikin muryan kuka khadeeja tace ammah
Tun ina Karama kike wahala akaina yanzu na girma ma amma baki huta ba zaki kara fuskantar wata rayuwar akaina wallahi hakan yasa natsani kaina ...
Saurin toshe mata baki cikin rawar murya tace a'a khady kidaina fadan haka wannan nadaukeshi amtsayin jarabawa ne daga Allah kuma nakarbeta hannu biyu inafata Allah yabani ikon cin jarabawar