Sashe 22
Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har yagama wayar ya jiyo ahasale yana fadin
Malama tundazu me kika tsaya yi dabakiyi wankan ba ko kina jira nazo namaki dakaina ne
Kauda kai tayi tana zunbura baki tace Allah ya kyewta ni wurin wankan ne bangani ba
Dariya ce takusa kwacemasa yadake yamike yana Jan tsaki ya nufota yana fadin banza yar kawye
Matsawa tayi tabasa hanya yashiga tabisa abaya tana zunbura baki tana gunaguni
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na ( Maryam Muhammad jibril)
7⃣0⃣
Yana shiga yadanna wani Abu daga gefe kawai drowowin suka bude Sega hanyar dazata sadaka da bathroom tafito tsakanin drowan kayanshi data Asma'u
Baki bude take kallon ikon allah seda taga ya waigo wurinta sannan tayi sawrin kauda kai tana daure fuska
Hanyar yanuna mata yana fadin dallah zo ki wuce
Gefenshi taraba tashiga tana zunbura baki
Leko kansa yayi cikin bayin ya nuna mata irin abunda yadanna awaje yana fadin idan kin gama wannan zaki danna inbaki iyaba kuma ki kuana aciki
Saurin danna abun tayi kofar tafara rufewa tana hararansa tace to jeka malam naji
Sabon shafin kallon tabude datashiga bayin saboda bayin har yafi dakin girma
Komai nabayin farine tas gawani katon madubi daya mamaye rabin bangon daga gefe anjerishi da duk wasu abun bukata
Sewani katon shower irin natsaye dinnan daga gefe guda gawata drowa daga gefe anjereta dasabulan wanka da shampoo kala kala wani wuri taga anzagayeshi dawasu manyan labulai kalan golden kamar kar taje se kuma takarasa ahankali tayaye labulen
Wani dan faffaden bathtub tagani awurin wanda girmansa kaman dan madaidaicin seeming pool
Daga gefe anjera sabulai da turarukan wanka kala daban daban
Cike da birgewa take kallon wurin jitayi kamar tashi se kuma taba zuciyarta hakuri takoma wurin shower
Seda tashafi kusan awa daya kafin tafito mai kawai tashafa se turare tasaka kayan da sarah takamata
Wata doguwar riga ce milk color mai kama da wedding gown se tayafa gyalen rigar duk da batayi wata kwalliya ba amma tayi kyew sosai seda tajima atsaye kafin ahankali ta turo kofar tafito
atsaye yake yakafe kofar da ido da alama ita yake jira
Yana ganin tafito yayi hanyar fita batare dayace komai ba
Seda yakai bakin kofa ya waigo yaganta atsaye inda take batada niyyar motsawa
Iska ya shaka ya furzar sannan yadawo inda take atsaye
Tana ganin yanufota tafara jadabaya tana fadin me kuma nayi
Baice komai ba yacapko hannunta yayo waje da ita seda yarufo kofa sannan yasaki hannunta yayi gaba yana fadin to yanzu idan kinga dama kizo ko kizauna
Haryayi nisa tayi saurin bin bayansa dan ko za'akasheta batasan hanyar dazata kaita kasa ba
juyowa yayi ita kuma tataho suka kusa cin karo
Saurin cin birki tayi tana daure fuska
Kusanta yamatso fuska ahade cikin murya mai kaman rada yace
Wallahi kinji narantse idan har kika bari grany tafahimci abunda kefaruwa senamiki abunda se kinmutu baki manta dani ba
Kauda kai tayi aranta tana fadin ko yanzu ai kamun
Kina jina ...
Yafada yana daka mata tsawa
Atsorace tadaga kai tana fadin eh eh allah naji
Gaba yayi tana binsa abaya har suka sawko babban palon gidan inda yasha decoration da manyan furanni da balalan masu kyew gawani daddaden sawti natashi ahankali
Wurin acike yake da zalla matasa samari da yanmata yawancinsu duk kawayen sarah ne dana bashir da kuma sauran family
Manyan kuma suna bangaren grany suna tasu walimar
Tunda suka sawko kowa kebinsu da kallo dan sun hadu iya haduwa amma fuskarnan tasu ahade ba alaman far'a
DJ naganin sun iso ya sawya salon kidansa inda yakoma na soyayya nan take aka hau shewa da tapi
Seda suka fara zuwa bangaren grany suka gaida su sunsha tsokana daga wurin kakannin AK
Sedai kawai Suyi murmushi su sadda kai
Sun dan jima awurin kafin suka dawo Babban palon
Sarah da aysha nabakin kofa suna tarban baki amma aysha naganinsu hankalinta duk yakoma Kansu nan take taji wani bakin ciki ya lullubeta
Fa'iz da nusaiba ne suka iso gidan se washe baki suke suna bin gidan da kallo sunci ado sunyi kyew cikin shiga ta ya'yan masu kudi dan abba na kokari wajan saya musu sutura daga su har khadeeja
Takusan su sarah suka wuce amma sam basu gane suba
khadeeja nadaga baya suna gaisawa da yahya datagani aharabar gidan
Tunda tanufo wurin Tagane sarah sadda kai tayi kasa tana fadin badai wannan bace kanwar Ak datake son ahmad
To ko dayan ce dakwa nayi abun kunya amma ai sune basuda gaskiya awaccen ranar
Dawannan tunanin takaraso wurinsu
Sunkuy dakanta tayi zata wuce sarah tace
Ke !!! Tsayawa tayi bata juyoba
Karasowa gabanta tayi tana leken fuskarta
Cak tatsaya tana kallonta tana son tuna inda tataba ganinta
Cikin kakkawsar murya tace
Ke mara kunya uban me kike anan me kika zoyi
Daure fuska khadeeja tayi tace ubanda kowa yake anan shinazo yi
saurin riko sarah aysha tayi tana fadin sarah stop it kanwar amaryan mu cefa tafada tana kefta mata ido
wucewa khadeeja tayi tana jan tsaki
Cike da takaici sarah tace no wonder tunda nafara ganinta naji natsaneta
Khadeeja tana Shiga ta isko asma'u na gaisawa dasu fa'iz da gudu takarasa ta rungumeta
Bayan sungaisa asma'u tace ina Umma
Murmushi khadeeja tayi tace Umma tana gida jiya kuana tayi tana fira cike da farin ciki kamar ba itaba
Fuskan tawsayi asma'u tayi batace komai ba
Dafata khadeeja tayi tace ammah lafiya naganki wani iri ne
Murmushin dole asma'u tayi takauda kai tana fadin kawai ina missing din Umma ne
Kauda zancan khadeeja tayi dafadin meyasa bakiyi make up ba dase kinfi kyew
Fa'iz ne ya zunguri khadeeja yana nuna mata AK dake gefe
Azaune yana waya
Baki tawashe tace laaaaa wallahi kwa shine kai ammah gaskiya kun bala'in dacewa guy dinnan yahadu dayawa Ashe mijin ammah tane
Sadda kai asma'u tayi batace komai ba
Karasawa wurinsa khadeeja tayi tana washe baki
Yana ganinta yadaure fuska hade da kauda kai dan koba'a fadaba yasan tahada wani Abu da asma'u saboda kamar dayagani afuskanta
Tana isa wurinsa tazauna akujerar kusa dashi tana gaidashi
Bayabo ba fallasa ya amshi gaisuwarta
Murmushi tayi tace baka sanni bako?
Girgiza kai yayi alaman a'a
Kanwar matarka ce ..
Tafada tana kokarin gano yanayin fuskarsa
Murmushin yake yayi yakauda kai yace
Sannunki toh ya Umma
lafiya ..
Tafada atakaice
Satan kallonsu asma'u keyi tana tsoron kada khadeeja tagano halin da ake ciki
Sadda kai khadeeja tayi cikin sanyin murya tace i hop u like my sister
Saurin kallonta yayi Da mamaki yace meyasa kika ce haka
Saboda ban hango farinciki atattare daku ba nasan inada kananun shekaru amma daga kallon kwayar idon yayata nakan tantance halin datake ciki
Nasan yanda aurenku ya kasance kunyishi batare da kun fahimci juna ba
Amma yayata tanada sawkin kai kuma tanada hali mai kyew idan kabata hadin kai dan lokaci kankani ya isa kafahimci wacece ita
She has a golden heart please don't break it
Takarashe maganar muryanta narawa
Maida kallonsa yayi kan asma'u yaganta tana Gyara ma nusaiba dawrin dan kwali suna dariya
Yajima yana kallonta sannan ya jiyo ya kalli khadeeja yana murmushi yace
Bana so nakaiga zuciyar bare har nakaryata
Murmushi tayi amma badan tagane meyake nufi ba
Tashi yazo yi tayi saurin rikoshi tana fadin tsaya mana ai bamu gama ba
Zaunawa yayi yana girgiza kai sedai baisan meyasa ba Sam bayajin haushinta
Dariya tayi tace sorry ni haka nke sedai kayi hakuri amma har yanzu baka gayamun ya kaga yayata ba
Kallonta yayi yace what is ur name
Dariya tayi tace khadeeja.....
Juyowa yayi suka fuskanci juna sannan yace
Deeja I've found ur sister like a very big book look interesting but very boring
Bude baki tayi dashirin magana yayi saurin katseta da fadin ohhh khadeeja ina fatan kizama yar jarida nan gaba Zakiyi ma kasa anfani
Tabe baki tayi tace kana nufin inada surutu kome
Dariya yayi baice komai ba
Itama dariyar tayi tamatso kusa dashi cikin rada tace wai acikin yan matan nan biyu nawaje wacece kanwarka
Mai kama dani...yafada atakaice
To dayan fa wacece
My girlfr.....
baikarasa ba yayi saurin fadin no she is my cousin
Zatayi magana kenan kiran ahmad yashigo wayarsa
Tashi tayi tabashi wuri takoma wurinsu asma'u sukaci gaba da fira
Daga wayar AK yayi tare da sallama
Tadayan bangaren ahmad ya amsa sallamar yana fadin friend nifa na iso yanzu haka ina company
OK yafada atakaice
Shiru ahmad yayi nadan lokaci yana mamakin haryanzu AK yana fushi dashi jin karan music na tashi yasa yayi kasa da murya yana fadin kana ina ne naji hayaniya
Ina gida mana..
Ok kuna wani shagali ne
Nayi aure friend ...
Dip nunfashin ahmad ya tsaya cike da mamaki yace aure fah kace AK
Eh... jiya kuma ....
Cikin sassanyar murya ahmad yace
Aysha... ka aura ne??
a'a... watace daban
Wakenan ??
Idan kazo zaka ganta I know u will be shock
Ok ..
Ahmad yafada yana ajiye wayar da mamakin wacece AK ya aura kuma meyasa bai auri aysha ba
AK yana gama wayar ya juya baiga khadeeja ba girgiza kai yayi yana murmushi sannan yama sarah alama tazo
tana zuwa yace sarah munyi waya da ahmad ya iso yanzu kuma yana hanyar zuwa nan gidan
Murmushi tayi cike da farin ciki tace wow!!! Kai amma naji dadi har nakosa yazo dan naga ya zai yi idan yaga budurwarsa amatsayin matarka
Kauda kai yayi da damuwa afuskarsa dan karfin hali kawai yake amma bayason ganin bacin ran ahmad
MC ne yafara sanarwa na kowa yasamu wuri yazauna zasu fara shirye shiryensu
Dariya fa'iz yayi ya kalli khadeeja yana fadin deeja yau zamu rakashe ...
Dariya tayi tabashi hannu suka kashe
Sarah dake kallonsu tawuce wurin aysha tana murmushin da bansan kona miye ba
Bayan kowa ya zauna
MC yabukaci kowa yashigo fili yataka dan taya ango da amarya murna
Haka kowa yatashi yafara rawa fa'iz da khadeeja nadaga zaune banda dariya ba abunda suke
Cike da takaici sarah ke kallonsu
Tana fadin wallahi yaran nan haushi Duke bani ni Sam banga lokacinda suka wuce ba da ban barsu sunshigo ba
Dariya aysha tayi meyasa bazamu dan buga wasa ba
Tsaki sarah tayi tace wasa dawa?
Dasu man badai kin iya rawa ba ?
To bari kiga
Malama tundazu me kika tsaya yi dabakiyi wankan ba ko kina jira nazo namaki dakaina ne
Kauda kai tayi tana zunbura baki tace Allah ya kyewta ni wurin wankan ne bangani ba
Dariya ce takusa kwacemasa yadake yamike yana Jan tsaki ya nufota yana fadin banza yar kawye
Matsawa tayi tabasa hanya yashiga tabisa abaya tana zunbura baki tana gunaguni
[18/07, 15:04] Hubbey Frd Ameena Kn: 📚📚📚📚📚📚
👨👧 _DOMUN KANWATA_ 👩👧
Na ( Maryam Muhammad jibril)
7⃣0⃣
Yana shiga yadanna wani Abu daga gefe kawai drowowin suka bude Sega hanyar dazata sadaka da bathroom tafito tsakanin drowan kayanshi data Asma'u
Baki bude take kallon ikon allah seda taga ya waigo wurinta sannan tayi sawrin kauda kai tana daure fuska
Hanyar yanuna mata yana fadin dallah zo ki wuce
Gefenshi taraba tashiga tana zunbura baki
Leko kansa yayi cikin bayin ya nuna mata irin abunda yadanna awaje yana fadin idan kin gama wannan zaki danna inbaki iyaba kuma ki kuana aciki
Saurin danna abun tayi kofar tafara rufewa tana hararansa tace to jeka malam naji
Sabon shafin kallon tabude datashiga bayin saboda bayin har yafi dakin girma
Komai nabayin farine tas gawani katon madubi daya mamaye rabin bangon daga gefe anjerishi da duk wasu abun bukata
Sewani katon shower irin natsaye dinnan daga gefe guda gawata drowa daga gefe anjereta dasabulan wanka da shampoo kala kala wani wuri taga anzagayeshi dawasu manyan labulai kalan golden kamar kar taje se kuma takarasa ahankali tayaye labulen
Wani dan faffaden bathtub tagani awurin wanda girmansa kaman dan madaidaicin seeming pool
Daga gefe anjera sabulai da turarukan wanka kala daban daban
Cike da birgewa take kallon wurin jitayi kamar tashi se kuma taba zuciyarta hakuri takoma wurin shower
Seda tashafi kusan awa daya kafin tafito mai kawai tashafa se turare tasaka kayan da sarah takamata
Wata doguwar riga ce milk color mai kama da wedding gown se tayafa gyalen rigar duk da batayi wata kwalliya ba amma tayi kyew sosai seda tajima atsaye kafin ahankali ta turo kofar tafito
atsaye yake yakafe kofar da ido da alama ita yake jira
Yana ganin tafito yayi hanyar fita batare dayace komai ba
Seda yakai bakin kofa ya waigo yaganta atsaye inda take batada niyyar motsawa
Iska ya shaka ya furzar sannan yadawo inda take atsaye
Tana ganin yanufota tafara jadabaya tana fadin me kuma nayi
Baice komai ba yacapko hannunta yayo waje da ita seda yarufo kofa sannan yasaki hannunta yayi gaba yana fadin to yanzu idan kinga dama kizo ko kizauna
Haryayi nisa tayi saurin bin bayansa dan ko za'akasheta batasan hanyar dazata kaita kasa ba
juyowa yayi ita kuma tataho suka kusa cin karo
Saurin cin birki tayi tana daure fuska
Kusanta yamatso fuska ahade cikin murya mai kaman rada yace
Wallahi kinji narantse idan har kika bari grany tafahimci abunda kefaruwa senamiki abunda se kinmutu baki manta dani ba
Kauda kai tayi aranta tana fadin ko yanzu ai kamun
Kina jina ...
Yafada yana daka mata tsawa
Atsorace tadaga kai tana fadin eh eh allah naji
Gaba yayi tana binsa abaya har suka sawko babban palon gidan inda yasha decoration da manyan furanni da balalan masu kyew gawani daddaden sawti natashi ahankali
Wurin acike yake da zalla matasa samari da yanmata yawancinsu duk kawayen sarah ne dana bashir da kuma sauran family
Manyan kuma suna bangaren grany suna tasu walimar
Tunda suka sawko kowa kebinsu da kallo dan sun hadu iya haduwa amma fuskarnan tasu ahade ba alaman far'a
DJ naganin sun iso ya sawya salon kidansa inda yakoma na soyayya nan take aka hau shewa da tapi
Seda suka fara zuwa bangaren grany suka gaida su sunsha tsokana daga wurin kakannin AK
Sedai kawai Suyi murmushi su sadda kai
Sun dan jima awurin kafin suka dawo Babban palon
Sarah da aysha nabakin kofa suna tarban baki amma aysha naganinsu hankalinta duk yakoma Kansu nan take taji wani bakin ciki ya lullubeta
Fa'iz da nusaiba ne suka iso gidan se washe baki suke suna bin gidan da kallo sunci ado sunyi kyew cikin shiga ta ya'yan masu kudi dan abba na kokari wajan saya musu sutura daga su har khadeeja
Takusan su sarah suka wuce amma sam basu gane suba
khadeeja nadaga baya suna gaisawa da yahya datagani aharabar gidan
Tunda tanufo wurin Tagane sarah sadda kai tayi kasa tana fadin badai wannan bace kanwar Ak datake son ahmad
To ko dayan ce dakwa nayi abun kunya amma ai sune basuda gaskiya awaccen ranar
Dawannan tunanin takaraso wurinsu
Sunkuy dakanta tayi zata wuce sarah tace
Ke !!! Tsayawa tayi bata juyoba
Karasowa gabanta tayi tana leken fuskarta
Cak tatsaya tana kallonta tana son tuna inda tataba ganinta
Cikin kakkawsar murya tace
Ke mara kunya uban me kike anan me kika zoyi
Daure fuska khadeeja tayi tace ubanda kowa yake anan shinazo yi
saurin riko sarah aysha tayi tana fadin sarah stop it kanwar amaryan mu cefa tafada tana kefta mata ido
wucewa khadeeja tayi tana jan tsaki
Cike da takaici sarah tace no wonder tunda nafara ganinta naji natsaneta
Khadeeja tana Shiga ta isko asma'u na gaisawa dasu fa'iz da gudu takarasa ta rungumeta
Bayan sungaisa asma'u tace ina Umma
Murmushi khadeeja tayi tace Umma tana gida jiya kuana tayi tana fira cike da farin ciki kamar ba itaba
Fuskan tawsayi asma'u tayi batace komai ba
Dafata khadeeja tayi tace ammah lafiya naganki wani iri ne
Murmushin dole asma'u tayi takauda kai tana fadin kawai ina missing din Umma ne
Kauda zancan khadeeja tayi dafadin meyasa bakiyi make up ba dase kinfi kyew
Fa'iz ne ya zunguri khadeeja yana nuna mata AK dake gefe
Azaune yana waya
Baki tawashe tace laaaaa wallahi kwa shine kai ammah gaskiya kun bala'in dacewa guy dinnan yahadu dayawa Ashe mijin ammah tane
Sadda kai asma'u tayi batace komai ba
Karasawa wurinsa khadeeja tayi tana washe baki
Yana ganinta yadaure fuska hade da kauda kai dan koba'a fadaba yasan tahada wani Abu da asma'u saboda kamar dayagani afuskanta
Tana isa wurinsa tazauna akujerar kusa dashi tana gaidashi
Bayabo ba fallasa ya amshi gaisuwarta
Murmushi tayi tace baka sanni bako?
Girgiza kai yayi alaman a'a
Kanwar matarka ce ..
Tafada tana kokarin gano yanayin fuskarsa
Murmushin yake yayi yakauda kai yace
Sannunki toh ya Umma
lafiya ..
Tafada atakaice
Satan kallonsu asma'u keyi tana tsoron kada khadeeja tagano halin da ake ciki
Sadda kai khadeeja tayi cikin sanyin murya tace i hop u like my sister
Saurin kallonta yayi Da mamaki yace meyasa kika ce haka
Saboda ban hango farinciki atattare daku ba nasan inada kananun shekaru amma daga kallon kwayar idon yayata nakan tantance halin datake ciki
Nasan yanda aurenku ya kasance kunyishi batare da kun fahimci juna ba
Amma yayata tanada sawkin kai kuma tanada hali mai kyew idan kabata hadin kai dan lokaci kankani ya isa kafahimci wacece ita
She has a golden heart please don't break it
Takarashe maganar muryanta narawa
Maida kallonsa yayi kan asma'u yaganta tana Gyara ma nusaiba dawrin dan kwali suna dariya
Yajima yana kallonta sannan ya jiyo ya kalli khadeeja yana murmushi yace
Bana so nakaiga zuciyar bare har nakaryata
Murmushi tayi amma badan tagane meyake nufi ba
Tashi yazo yi tayi saurin rikoshi tana fadin tsaya mana ai bamu gama ba
Zaunawa yayi yana girgiza kai sedai baisan meyasa ba Sam bayajin haushinta
Dariya tayi tace sorry ni haka nke sedai kayi hakuri amma har yanzu baka gayamun ya kaga yayata ba
Kallonta yayi yace what is ur name
Dariya tayi tace khadeeja.....
Juyowa yayi suka fuskanci juna sannan yace
Deeja I've found ur sister like a very big book look interesting but very boring
Bude baki tayi dashirin magana yayi saurin katseta da fadin ohhh khadeeja ina fatan kizama yar jarida nan gaba Zakiyi ma kasa anfani
Tabe baki tayi tace kana nufin inada surutu kome
Dariya yayi baice komai ba
Itama dariyar tayi tamatso kusa dashi cikin rada tace wai acikin yan matan nan biyu nawaje wacece kanwarka
Mai kama dani...yafada atakaice
To dayan fa wacece
My girlfr.....
baikarasa ba yayi saurin fadin no she is my cousin
Zatayi magana kenan kiran ahmad yashigo wayarsa
Tashi tayi tabashi wuri takoma wurinsu asma'u sukaci gaba da fira
Daga wayar AK yayi tare da sallama
Tadayan bangaren ahmad ya amsa sallamar yana fadin friend nifa na iso yanzu haka ina company
OK yafada atakaice
Shiru ahmad yayi nadan lokaci yana mamakin haryanzu AK yana fushi dashi jin karan music na tashi yasa yayi kasa da murya yana fadin kana ina ne naji hayaniya
Ina gida mana..
Ok kuna wani shagali ne
Nayi aure friend ...
Dip nunfashin ahmad ya tsaya cike da mamaki yace aure fah kace AK
Eh... jiya kuma ....
Cikin sassanyar murya ahmad yace
Aysha... ka aura ne??
a'a... watace daban
Wakenan ??
Idan kazo zaka ganta I know u will be shock
Ok ..
Ahmad yafada yana ajiye wayar da mamakin wacece AK ya aura kuma meyasa bai auri aysha ba
AK yana gama wayar ya juya baiga khadeeja ba girgiza kai yayi yana murmushi sannan yama sarah alama tazo
tana zuwa yace sarah munyi waya da ahmad ya iso yanzu kuma yana hanyar zuwa nan gidan
Murmushi tayi cike da farin ciki tace wow!!! Kai amma naji dadi har nakosa yazo dan naga ya zai yi idan yaga budurwarsa amatsayin matarka
Kauda kai yayi da damuwa afuskarsa dan karfin hali kawai yake amma bayason ganin bacin ran ahmad
MC ne yafara sanarwa na kowa yasamu wuri yazauna zasu fara shirye shiryensu
Dariya fa'iz yayi ya kalli khadeeja yana fadin deeja yau zamu rakashe ...
Dariya tayi tabashi hannu suka kashe
Sarah dake kallonsu tawuce wurin aysha tana murmushin da bansan kona miye ba
Bayan kowa ya zauna
MC yabukaci kowa yashigo fili yataka dan taya ango da amarya murna
Haka kowa yatashi yafara rawa fa'iz da khadeeja nadaga zaune banda dariya ba abunda suke
Cike da takaici sarah ke kallonsu
Tana fadin wallahi yaran nan haushi Duke bani ni Sam banga lokacinda suka wuce ba da ban barsu sunshigo ba
Dariya aysha tayi meyasa bazamu dan buga wasa ba
Tsaki sarah tayi tace wasa dawa?
Dasu man badai kin iya rawa ba ?
To bari kiga