← Book details Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 79 OF 84

Sashe 79

Domin Kanwata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Aunty sadiya dake gefe tana sharan kwalla tace wallahi nasan duk aikin matarsa ne da wannan tsohuwar kuma se sunyi nadamar abunda suka aikata yanzu tsakani da allah shikenan aysha tazama matar salim kenan ..yane daukan amarya fa suna kan hanya nidai nafadamusu garama sujuya dan kosunzo ba inda zataje ya'ta ai ba akuya bace ...

Saurin dago kai aysha tayi tana kallonta idonta pa kwalla cikin rawar murya tace Momy zanje...yazama dole naje dan nazama matarsa yanzu amma hakan nayanufin nahakura da abunda akamun ...tunda narasa AK to dolene kowama yarasashi ...wannan alkawarina ne

dayamma akazo daukan amarya kuka Anty sadiya take kamar ranta zaifita da kyar aka banbare aysha ahannunta uncle jamilu dai nadakinsa baifito ba har aka fita da ita tare darakiyar inna ameena se yayar aunty sadiya da kawayanta biyu

daga nesa tahango AK, Ahmad da
Asma'u atsaye suna kallonta cak ta tsaya tana kallonsu itama cike da bakin ciki datakaici idonta sunkada sunyi ja har suntafi sekuma takwace hannunta daga na aunty ameena tanufi inda suke tana share kwallar datazubo mata

Dap da AK ta tsaya tana kallonsa da murmushin mugunta afuskanta tace wow AK kayi kokari....aganinka kayi abun birgewa sedai bakasan cewa ...kakashe maciji ne bakasare kansa ba ...ina mai tabbatar maka dacewa sekayi nadamar abunda kamun...

Murmushi yayi yana kauda kai batare dayace komai ba Ahmad dake gefensa atsaye ya toshe baki yana fadin 🤭 yin shiru shine amasr datafi dacewa da mahaukaci....tana juyowa yayi saurin kauda kai yana daure fuska kamar bashi yayi maganar ba

Dawo dakallonta tayi kan Asma'u tana fadin ke kuma bakar kunama....kinfitar dani daga rayuwar mijinki sekizuba ruwa akasa kisha sedai har yanzu nice dariba saboda Wanda nakeso na aura ...ke kuma sekijira naki sakamon dan bazan taba yafemaki ba...sekinzubar da hawayan bakin ciki da nadama agaban idona Nagani....

Murmushi Asma'u tayi tana girgiza kai tace
Da kin Adana kalamanki maybe suyimaki anfani agidan mijinki ....idan ma kinafadan hakane dan ki tsoratani garama kiyi shiru dan ko agyalena ....nasan kinason salim shiyasa aka auramikishi abunda yakamata kinemi sani shine ..meyasa shiya aureki...wannan kuma ance waka abakin mai ita tafi dadi idan kinje wurinsa se kitambayesa ...kije ke ake jira allah yabada zaman lafiya....

ahmad yakarashe mata maganar dafadin ...dazuri'a tagari ...allah kauda idon makiya da mahassada ...yi nayi bari nabari dai shine zaman aure mazan yanzu hakuri ake dasu..kamusu biyayyar ma yaka kare bare kince zakiyi tsiya seyamaki dan banzan duka yadawo mana dake

Dariya suka sa gaba daya banda aysha da ranta inyayi dubune yabace hawayan datake dannewa tuni suka wankemata fuska murmushi Ahmad yayi yana kallonta yace miye abun kuka amarsu nasiha fah kawai namaki dan natabbata wa'inda yadace sumaki basu samu damar yimaki ba miye laifina dan na'ari bakinsu nacimasu albasa....

juyawa tayi aguje tabar wurin tana rera kukan bakin ciki da takaici tama rasa wani mataki zata dauka akansu dazata huce haushinta

Bayan antafi da amarya kowa ya watse gidan yayi shiru uncle jamilu nazaune apalonsa yajingina kansa da kujera idonsa alumshe yana rike da kwalban mineral ahannunsa yana sha yaji anturo kofa ahankali yadago kai yana kallon AK da Ahmad dake tsaye bakin kofa suna magana kasa kasa Ahmad nakokarin turo AK gaba shikuma yana dojewa suna dago suna hada ido dashi suka natsu wuri guda suna sunkuy dakai ....

Yajima ahaka yana kallonsu kafin da kyar yayi controlling kansa yana kakkalo murmushi yace a'ahh yakuma kuka tsaya daga can sekace wasu baki Ku karaso mana ...

Jiki asanyaye suka karaso wurinsa daga kasa suka zauna bayan sun gaisa AK yadago kai yakallesa sannan yamaida Kansas kasa yana fadin

Uncle dama zuwa nayi nabaka hakuri akan abunda yafaru nasan ban kyautaba amma hakan shine yafi dacewa....aysha da salim suna kaunar junansu kokadan bani takesoba shiyasa naga yafi dacewa da ta'aureshi ...kuskurena daya rashin sanardakai danayi tunda auri amma nayi hakan ne dan nasan idan har kasani to bazakabari nayanke wannan hukuncinba ...kayi hakuri uncle ban aurar da aysha ba seda nayi bincike mai zurfi tundaga kan salim har iyayansa da abokanansa kuma bayada wata matsala abunda yashiga tsakaninsu ma kaddara ce dan bahalinsa bane ....kuma yana kaunarta iyayansa ma sunyi na'am dazancan aurensu insha allahu zatayi rayuwar farin ciki agidansa da albarkarku kawai take bukata ...nikuma kayi hakuri kayafemun ....

Shiru yayi yana kallonsu fuska adaure yanaji kamar yarufesu da duka jin baitankasu ba Ahmad yadago kai ahankali yana murmushin yake yace uncle amana hakuri kasan abun harda yarinta....suna hada ido yawatsamai wata mahaukaciyar harara bashiri yayi kasa da kai yana mamakin bakar zuciya irin ta uncle jamilu

Sunjima ahaka bawanda yace kala secan jamilu yasaki wata nannauyar ajiyar zuciyar daseda tasa suka dago kai atare suna kallonsa yasakar musu murmushi yace bakomai AK nidama baka batamun raiba ...nashiga damuwa ne saboda rashin sanin halin da aysha zata Shiga agidan salim amma yanzu danaji bayaninka na gamsu kuma hankalina ya kuanta dama can aysha kanwarka ce kanada damar dazaka zabamata mijin aure kuma dole ta amince koda bataso bari kuma Wanda dama can saurayinta ne ...fatana dai allah yabasu zaman lafiya ....

Ameen ....suka amsa atare suna mikewa suka fita daga Palin cikin damamakin tarbar dasuka samu daga garesa

suna fita yamike tsaye afusace yabuga kwalbar hannunsa dabango yana huci yayi wurgi daragowar nahannunsa yana dafe kai yace ina bazai yiwu ba....bazan taba yafemaka ba AK ...bazan barka baaaaaa

Suna fita bangaren grany suka nufa acan suka isko Asma'u zaune suna fira

Kusan grany Ahmad yazauna shikuma AK yazauna kusada da Asma'u ahankali yakai hannunsa bayan qugunta tayi saurin bige masa hannu tana hararansa grany tayi murmushi tana girgiza kai tace ya kukayi da kawun naku ne nasan kunsha masifa ko ....

sabanin haka.....AK yafada yana gyara zama yashiga basu labarin yanda sukayi dashi cike da mamaki Asma'u tace what....abunda mamaki anya kwa ba abunda yake boyewa uncle nefa....

Kafin AK yayi magana Ahmad yarigasa dafadin allah yakaiki maka ko akan jakine....nima nayi wannan tunanin ....uncle ba irin mutanen da ake game yanayinsu tafuska bane ....sema kinga kallon danaga yana jefama AK daganan natabbatar da zargina akansa

Tabe baki grany tayi tana mikewa tsaye tace allah dai yafeshi kuma addu'ata bazata fadin kasa ba dayardar allah yanzu dai naga auran wannan ja'irar saura na khadeeja da Sarah kuma ....takarashe maganar tana nufar dakinta

Dakallo suka bita Ahmad nafadin shima kinkusa ganinsa grany kwanan nan dayardar allah

Dariya suka samasa yadaure fuska yana fadin nifa dagaske nake idan Baku shirya ba to mu munshirya koso kike semunfito maku da asalin rashin kunyarmu kunganine ....

dariya Asma'u tayi tana fadin maida wukar surikina ai tunda mungama dawannan matsalar komai yazo karshe insha allah amma ni gaskiya haryanzu magamar uncle jamilu ta tsayamun arai

haka daisukaci gaba da firansu sunkafe akan uncle jamilu baihakura ba shikuma AK yadage akan bawani abu duk dashima aransa yana zargin wani Abu amma bayaso asma'u tasake Shiga wata damuwar shiyasa yanuna rashin yarda dazancan su sedai yayi niyyar saka ido sosai akan duk wani motsin uncle jamilu idan kuma zarginsu yakasance gaskiya to bayajin zai iya yafemasa dole yadau mummunan mataki akansa
[15/08, 18:05] Hassan Atk: 👨‍👧 _DOMUN KANWATA_ 👩‍👧

2⃣1⃣5⃣
akuana atashi bawuya wurin allah yau takasance asabar kuma itace ranar daurin auren AK da aysha gidan yacika makil da yan uwa anata hidimar biki amarya taci ado cikin wata doguwar riga tayi kyew matuka ga kawayanta azagaye da ita suna yaba irin kyan datayi .....

khadeeja tazo shiga gidan taci karo da Sarah zasu fita itada bashir cike dafarin ciki Sarah tarungumota tana murmushi tace deeja se yanzu zakizo dafa gidanku zamuje ....

tureta khadeeja tayi tana zunbura baki tace dallah can matsa tundazu fa kenake jira kinbarni acan kinzo kina soyewarki anan ....ina ammah ne itama ina kiran wayarta akashe ....

kallon bashir Sarah tayi sannan takalli khadeeja tace nikaina nemansu nake dazu dasafe naje Yaya yakoroni wai tana bacci kuma kinga yanzu bashir yake gayamun antaru amasallaci shi ake jira ...

dariya bashir yayi yana Sosa kai yace nidai nakosa adaura aurennan naga dramar daza'akwasa mudai zamusha kallo ...

dariya sukasa gaba daya khadeeja taja hannun Sarah suka Shiga ciki shikuma bashir yanufi wurin Ahmad dake dago mai hannu daga nesa ....

AK nazaune abakin gado yana faman rubutu ajikin wata takarda se murmushi yake kana ganinsa kasan yana cikin farin ciki yayi fari yakara kyew sekara zama yaro yake kamar baya kara shekaru

jin anturo kofar yayi saurin kifa takardar akan ciyarsa yana kallon Asma'u datashifo dakin cikin shirinta tsab tayi kyew bakadan ba tasha sarka yan kunne da warwaro ga light make up afuskanta daya kara fito da asalin kyanta dinkin doguwar riga ne ajikinta yakamata tsab kamar kadauketa kagudu

tana murmushi takaraso wurinsa tana fadin wai mekake jira har yanzu baka shirya ba kaifa akejira ....takarashe maganar tana kai hannu kan takardar yayi saurin boyeta abayansa yana fadin ...yanzu zan shirya kenake jira kihadamun ruwan wanka ...

damamaki take kallonsa tace meyi atakardar ...dabakason ingani ...

nothing .... yafada yana kokarin mikewa tsaye datakardar ahannunsa tayi saurin sa hannayanta biyu ta turasa baya yazauna sannan tazauna akan cinyoyinsa tana zagayo da hannayanta bayan wuyansa cikin murya mai kaman rada tace zaka kabani takardar cikin ruwan sanyi kose nasa karfina nakwata ....

dariya yayi yana kara jimke takardar ahannunsa yazagayo da dayan hannunsa a qugunta yana kafeta da ido yace dazaki sa karfinki ki kuata zanfi kowa farin ciki dan nine dariba coz ur touch was adorable.....

saurin mikewa tayi tana dariya tanufi bayi dan hada masa ruwan wanka har tagama tafito yana zaune inda tabarsa datakardar ahannunsa yana juyawa

janyo hannunta yayi yazaunar da ita kusa dashi yana mikamata takardar yace

chitti duba kiga sunayan ya'yanmu nake fitarwa daga cikin namu ....nasamu suna biyu ABISMA da Maubid ....yakiga idea na ...

kallon talardar tayi tana murmushi tace ABI...suna yana bukatar ma'ana ....miye kuma abisma....inama laifin ABAS ...takarashe maganar tana mikewa tsaye tare kamo hannunsa tamikar dashi

janyota yayi jikinsa yana murmushi yace ohhhh....sunan ne kawai baimiki ba amma kinshirya samun baby kenan....
Chapter 79 · 0% Book details