Sashe 82
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zainab da mufida har yanzu basu daina sa'insa ba akan zoben yayin da Hafsah ta kulle bakinta kawai taki ta kanta musu bare ta raba gardama.
Mama ta fito daga d'akinta.
Ku lafiya meye haka."?
Mufida ta mayar da jawabi "Maman wai aunty Hafsah ne ta cillar da zoben ta shine na tsinta wai ya Amira sai na bata.
Mama bata bi ta kansu ba sai ta kalli Hafsah da ta jingina kanta jikin kujera. Yaushe kika dawo."?
Ahankali tace yanzu.
Wanne zoben kika yar suke fada akai."?
Mufida tayi zaraf ta nuna mata "Kinganshi wai ya Ukhashatu ne ya bata wani.."
Mama ta kalleta da kyau sai Hafsah taji yar kunya.
Ta zaro zoben a hankali ta dakko box din ta mik'a wa mama. Maman ta amsa tana murmushi wani irin farin ciki takeji. Angode tace sannan ta mik'a mata.
Hafsah ta amsa cike da kunya, bata mayar dashi hannunta ba saboda mama dake wajen.
Mama na shirin zama Bashir ya shigo da fara'a ya nufi mama. A takaice yake mata bayani yadda zai zata fuskanci shi.
Mama ya Ukhasha ne ya ban wannan.
Ya mik'a mata kudin yana k'ara mata bayanin yadda akayi kudin suka zo hanunshi.
Mama tayi murmurshi masha Allah an gode."
Hafsah ta mik'e zumbur ta bar musu palour Bashir ma ya tashi ya bita aka bar mama na zaman shari'ar zobe.
____________________________
Yaya Allah mutumin nan naki akwai kirki.
Inji Bashir.
Hmm tace mishi ta nemi waje cikin drawer tana adana zoben ta.
Allah yaso lokacin muna hutu za'ayi bikin ku da wallahi ko babu hutun sai nazo gida nayi two weeks.
Hafsah ta bishi da kallo kawai.
Kinga 5k ya bani and yace zai had'ani da friend dinshi wani HOD a school din mu.
Sai yanxu tayi magana Okey good.
Bashir ya gyara zama..
Yaya baki fad'a min yadda zanyi da yarinyar nan ta school dinmu ba fa.. Allah ni itace damuwata.
'Ka daina sakar mata fuska!!
Ta fad'a a takaice.
Kuma fa haka za'ayi.
Sannan ya gangaro kan hirar abinda yafi damun shi.
Yaya me da me zamu tsara a bikin naki ne.. nafison ayi shagali sosai wanda ba'a taba yi ba.
Hafsah tayi murmurshin da babu shiri. Wannan wane irin zumudi ne Basheer keji da shi, bama shi kadai ba duka kannen nata haka.
"Hmm.. kai sai kace abin ya zo daf."
Yazo mana Yaya ni tun yanxu zan tsara saboda bana nan xa'ayi tsare tsaren kada yaran can suyi ma shirme.
To ka je kuyi tsare tsarenku da su Zainab ni ku daina sa ni a ciki."
Bashir ya sheke da dariya hmm au na manta fa "Yaya ashe ke amarya ce dole kiji kunya."
Hafsah ta kai mishi duka ya mike da sauri yana cewa bari naje kitchen Zainab nayi min baking cake in taya ta tunda kin koreni.. _Amaryar Ukhasha_
Tayi murmushi taji dadi sosai sunan nan daya kirata da shi.
Fitar shi ya bata damar baje tunanin dake ranta. Menene ma'anar zoben daya bata da kuma wannan takardar mai jaddada soyayyar shi."?
Hakan na nufin babu sauran fushinta a zuciyarshi ko kuma me."?
Ya akayi ma ta kasa fahimtar dashi komai.
Ta tuhumi kanta tare da jin haushin kanta sosai har daga k'arshe ta bige da buda wayar ta ko zataci karo da sak'on k'arin bayani akai.
Babu wani text message daya shigo. Data buda data kuma bai online kwata-kwata sai dai wani abu daya dauki hankalinta..wato chanjawar profile dinshi zuwa photon shi da yayi matuk'ar kyau.
Ta bata mintuna tana k'are mishi kallo tare da kissima abubuwa da dama cikin zuciyarta ciki harda tsananin soyayya da jin kishin shi mai zafi ya tsarga a zuciyarta. _Allah ne kadai yasan iya adadin yan matan da yayi soyayya dasu kafin ya iso gareta._
________________
Da komawar Ukhashatu gida ya kara amsa kiran Abban shi.
Ya gurfana gabanshi cikin ladabi, bayan ya gaida shi abba ya fara kwaro jawabi.
Kaga saura kwanaki uku su fara bikin Maryam so nake yi ana gama bikin a fara shirin naka kuma ma'ana ka fara shirin gyaran gida da sauransu.
Nasan dai baka da matsalar masu yi maka aikin haka kayan aikin kasan masu inganci sai dai kada a saka shiririta aciki don Allah idan akayi kammala gyaran kaga anrage aiki sai a fara kuma shirin had'a lefen koh.
Ukhashatu ya gyada kai hakane Abba.
Yawwa Malam zan tura maka kud'i sai a fara shirin.
Ukhashatu ya dago kai Aa Abba za'ayi hidimar biki fa, in sha Allah ina da abinda zai isa.
Take fuskar Abban ta chanja ya fara magana fad'a fad'a, nasan ba zasu ishe ka kayi komai ba nima kuma nasan kana dashi din kuma na baka to ka karba kawai.
To angode Abba Allah ya kara girma Allah ya saka da alkairi."
Yawwa ko kaifa."?
Tashi kaje kayi shawara dai da yayan naka.
"Toh Abba a huta lafiya.
_________________________
Hafsah ta tsumayi kiranshi har zuwa washe gari amma shuru babu ko da text..
Da kanta tayi wa kanta fad'a _ai itace a k'asa kuma itace mai laifi_ don haka ita ya dace ta neme shi ko dan ta nuna mishi jin dadin kyautar shi.
Kiran da ta mishi bai dauka ba sam..sai ta kara shiga damuwa don haka a lokacin ta tura mishi da _"Thnks my luv"_
Cike da zak'uwar ganin reply dinshi amma har bayan awa d'aya shuru..
Sun raka Basheer inda zai hau mota cike da rashin jin dadi musamman ga Hafsah don zata rasa abokin hira. Sannan ga tunanin idan ya sake dawowa basu da wannan damar sosai kamar tayi kuka takeji. Haka ta yini sukuku babu kuzari ga damuwar Ukhasha _anya ba matakin kuntata mata ya dauka ba."_
Tana wannan tunanen tunanen taji k'arar shigowar sms a wayarta
_You deserve more my dear!_
Ta lumshe Idonta tana murmushin jin dadi don gaskiya ya sham shammace ta, sai kuma taji tana son suyi waya dashi amma sai ta share tunda shima bai kirata ba..
Hidima ta yiwa Ukhashatu yawa har takai yau kwana uku kenan bai kira Hafsah a waya ba. Shirye shirye yake na abubuwa da dama kamar su lefen sa, wanda yawanci yayarsu ce dake abuja zata had'o sai kuma shi da duk sanda zai wuce wani shagon sai da kayan mata baya rasa abin shiga ya dakko mata.
Sai kuma hidimar fara aikin gidan da kuma harkokin da suka shiga shida yayanshi ga bikin Maryam wanda shima ya bada tashi gudunmawar shiyasa yake mamakin Abbanshi yadda ya bashi kudi a irin wannan lokacin. Baya samun zama sam sai dare kullum cikin zirga-zirga ga zuwa wajen aiki, lokaci d'aya yayi yar wata 'ra ma' sannan kuma yayi duhu.
Suna hirar Hafsah da hajiyarshi idan ya shigo wajen Hajiyar. Ya nuna mata ita kuma tayi fatan alkhairi sai dai shima tayi mishi magana kan idan sunyi aure yayi k'okarin chanja mata wajen aiki, ya gyada kai to hajiya in sha Allah.
Yawwa kaga hakan zai fi ko."?
Hakane Hajiya in sha Allah za'ayi hakan.
Hafsah ta kissima abubuwa da yawa a ranta na yadda Ukhashatu yayi watsi da ita har kwana uku, zuciyarta har ta fara inkarin soyayyar da yake cewa yana mata sannan dad'in dad'awa ta gano wato ramuwa yake. _"Shi kalar tashi ramuwar kenan."_ Ta fad'a a zuciyarta cike da neman abinyi. Bata jin zata kirashi dai amma zata k'ara mishi kwanaki.
Har dare sannan wani abin mamaki ya faru...
_Sanda take zaune tana sak'e-sak'en ta wani yaro da yake musu yan aikace- aikace ya shigo ga mamakin ta yace mata aunty ana kiranki bata tambayi ko wanene ba ta kimtsa fuskarta ta fita._
Bata ga kowa ba a harabar gidan, ta d'an tsaya waige-waige sai ga yaron ya fito daga cikin gida da plask d'in abincin shi a hannu.
"Jamil Ina yake ne."?
Ta tambaye shi.
Yana waje aunty bai shigo ciki ba ai."
Ta d'anyi jimm kafin ta fara tafiya.
_Wato bashi da niyyar shigowa ciki ma kenan."_
Mota ce mai matuk'ar kyau a 'fa ke' a kofar gidan..akwai haske ta ciki n kwayayen da sukayi wa bangon gidan ado a tsakanin fulawowi da kuma bangon sun haska wajen yayi kyau yadda zaka iya ganin mutum sosai.
Motar mai bak'in glass ce Hafsah bata iya gano na ciki ba sai dai ta tsargu da bata lokacin da yayi bai sauke glass din motar ba.
Shiko dama ya samu ya k'are mata kallon kewa cike da wani irin shauk'i tare da tuno abubuwan baya masu yawa ji yake yi kamar ya maida hannun agogo baya.
Tunawa da yayi zata iya juyawa ta barshi, yasa shi cikin sauri ya dan zuge glass din motar sannan ya bude da sauri ya fito.
Lokacin Hafsah ta fara waige-waige tana son gane ko dai ba shi ya aika kiranta ba.
Sanye cikin K'ananan kaya ya k'ara k'iba kadan da haske gami da k'aruwar goge wa.
Juyowar Hafsah kenan idonta ya gane mata shi ta d'an so tsorata kad'an.
Yana ida fitowa daga motar ya nufe ta kai tsaye ya tsaya daf da ita ita kuma ta d'an matsa.
Ya d'an kalleta na seconni cikin muryarshi mai bayyana matuk'ar rauni daga k'asan zuciya yace.
Assalamu alaikum."
Bakinta ya kulle gam ta ma kasa motsa shi bare ta amsa sai ma kallon gefe da tayi taga idan da hanyar wucewa.
Ya d'an fahimci manufar ta don haka ya buda baki ya fara magana da muryarshi wacce ba zata tab'a mantawa ba _har yanzu Hausar shi a juye take."_
Hafsah please help me and forgive me Don Allah wallahi na rantse I regretted all what I did to you..shedan ne yasani..plz"
Cikin sauri ta motsa da niyyar barin wajen ya maraice yace.
Don Allah karki tafi ki tsaya badon ni ba."
Ta kuwa tsaya d'in aranta babu dad'i tanajin zafin shi amma kuma tana mamakin yadda abin ke faruwa kamar a mafarki duk wani wanda ya gujeta ma yanzu suke dawowa me yasa."? Sam bata so ya riske kamar da ba ( _babu aure_) gani take kamar zaiga zaman jiranshi ne yasa.
Mama ta fito daga d'akinta.
Ku lafiya meye haka."?
Mufida ta mayar da jawabi "Maman wai aunty Hafsah ne ta cillar da zoben ta shine na tsinta wai ya Amira sai na bata.
Mama bata bi ta kansu ba sai ta kalli Hafsah da ta jingina kanta jikin kujera. Yaushe kika dawo."?
Ahankali tace yanzu.
Wanne zoben kika yar suke fada akai."?
Mufida tayi zaraf ta nuna mata "Kinganshi wai ya Ukhashatu ne ya bata wani.."
Mama ta kalleta da kyau sai Hafsah taji yar kunya.
Ta zaro zoben a hankali ta dakko box din ta mik'a wa mama. Maman ta amsa tana murmushi wani irin farin ciki takeji. Angode tace sannan ta mik'a mata.
Hafsah ta amsa cike da kunya, bata mayar dashi hannunta ba saboda mama dake wajen.
Mama na shirin zama Bashir ya shigo da fara'a ya nufi mama. A takaice yake mata bayani yadda zai zata fuskanci shi.
Mama ya Ukhasha ne ya ban wannan.
Ya mik'a mata kudin yana k'ara mata bayanin yadda akayi kudin suka zo hanunshi.
Mama tayi murmurshi masha Allah an gode."
Hafsah ta mik'e zumbur ta bar musu palour Bashir ma ya tashi ya bita aka bar mama na zaman shari'ar zobe.
____________________________
Yaya Allah mutumin nan naki akwai kirki.
Inji Bashir.
Hmm tace mishi ta nemi waje cikin drawer tana adana zoben ta.
Allah yaso lokacin muna hutu za'ayi bikin ku da wallahi ko babu hutun sai nazo gida nayi two weeks.
Hafsah ta bishi da kallo kawai.
Kinga 5k ya bani and yace zai had'ani da friend dinshi wani HOD a school din mu.
Sai yanxu tayi magana Okey good.
Bashir ya gyara zama..
Yaya baki fad'a min yadda zanyi da yarinyar nan ta school dinmu ba fa.. Allah ni itace damuwata.
'Ka daina sakar mata fuska!!
Ta fad'a a takaice.
Kuma fa haka za'ayi.
Sannan ya gangaro kan hirar abinda yafi damun shi.
Yaya me da me zamu tsara a bikin naki ne.. nafison ayi shagali sosai wanda ba'a taba yi ba.
Hafsah tayi murmurshin da babu shiri. Wannan wane irin zumudi ne Basheer keji da shi, bama shi kadai ba duka kannen nata haka.
"Hmm.. kai sai kace abin ya zo daf."
Yazo mana Yaya ni tun yanxu zan tsara saboda bana nan xa'ayi tsare tsaren kada yaran can suyi ma shirme.
To ka je kuyi tsare tsarenku da su Zainab ni ku daina sa ni a ciki."
Bashir ya sheke da dariya hmm au na manta fa "Yaya ashe ke amarya ce dole kiji kunya."
Hafsah ta kai mishi duka ya mike da sauri yana cewa bari naje kitchen Zainab nayi min baking cake in taya ta tunda kin koreni.. _Amaryar Ukhasha_
Tayi murmushi taji dadi sosai sunan nan daya kirata da shi.
Fitar shi ya bata damar baje tunanin dake ranta. Menene ma'anar zoben daya bata da kuma wannan takardar mai jaddada soyayyar shi."?
Hakan na nufin babu sauran fushinta a zuciyarshi ko kuma me."?
Ya akayi ma ta kasa fahimtar dashi komai.
Ta tuhumi kanta tare da jin haushin kanta sosai har daga k'arshe ta bige da buda wayar ta ko zataci karo da sak'on k'arin bayani akai.
Babu wani text message daya shigo. Data buda data kuma bai online kwata-kwata sai dai wani abu daya dauki hankalinta..wato chanjawar profile dinshi zuwa photon shi da yayi matuk'ar kyau.
Ta bata mintuna tana k'are mishi kallo tare da kissima abubuwa da dama cikin zuciyarta ciki harda tsananin soyayya da jin kishin shi mai zafi ya tsarga a zuciyarta. _Allah ne kadai yasan iya adadin yan matan da yayi soyayya dasu kafin ya iso gareta._
________________
Da komawar Ukhashatu gida ya kara amsa kiran Abban shi.
Ya gurfana gabanshi cikin ladabi, bayan ya gaida shi abba ya fara kwaro jawabi.
Kaga saura kwanaki uku su fara bikin Maryam so nake yi ana gama bikin a fara shirin naka kuma ma'ana ka fara shirin gyaran gida da sauransu.
Nasan dai baka da matsalar masu yi maka aikin haka kayan aikin kasan masu inganci sai dai kada a saka shiririta aciki don Allah idan akayi kammala gyaran kaga anrage aiki sai a fara kuma shirin had'a lefen koh.
Ukhashatu ya gyada kai hakane Abba.
Yawwa Malam zan tura maka kud'i sai a fara shirin.
Ukhashatu ya dago kai Aa Abba za'ayi hidimar biki fa, in sha Allah ina da abinda zai isa.
Take fuskar Abban ta chanja ya fara magana fad'a fad'a, nasan ba zasu ishe ka kayi komai ba nima kuma nasan kana dashi din kuma na baka to ka karba kawai.
To angode Abba Allah ya kara girma Allah ya saka da alkairi."
Yawwa ko kaifa."?
Tashi kaje kayi shawara dai da yayan naka.
"Toh Abba a huta lafiya.
_________________________
Hafsah ta tsumayi kiranshi har zuwa washe gari amma shuru babu ko da text..
Da kanta tayi wa kanta fad'a _ai itace a k'asa kuma itace mai laifi_ don haka ita ya dace ta neme shi ko dan ta nuna mishi jin dadin kyautar shi.
Kiran da ta mishi bai dauka ba sam..sai ta kara shiga damuwa don haka a lokacin ta tura mishi da _"Thnks my luv"_
Cike da zak'uwar ganin reply dinshi amma har bayan awa d'aya shuru..
Sun raka Basheer inda zai hau mota cike da rashin jin dadi musamman ga Hafsah don zata rasa abokin hira. Sannan ga tunanin idan ya sake dawowa basu da wannan damar sosai kamar tayi kuka takeji. Haka ta yini sukuku babu kuzari ga damuwar Ukhasha _anya ba matakin kuntata mata ya dauka ba."_
Tana wannan tunanen tunanen taji k'arar shigowar sms a wayarta
_You deserve more my dear!_
Ta lumshe Idonta tana murmushin jin dadi don gaskiya ya sham shammace ta, sai kuma taji tana son suyi waya dashi amma sai ta share tunda shima bai kirata ba..
Hidima ta yiwa Ukhashatu yawa har takai yau kwana uku kenan bai kira Hafsah a waya ba. Shirye shirye yake na abubuwa da dama kamar su lefen sa, wanda yawanci yayarsu ce dake abuja zata had'o sai kuma shi da duk sanda zai wuce wani shagon sai da kayan mata baya rasa abin shiga ya dakko mata.
Sai kuma hidimar fara aikin gidan da kuma harkokin da suka shiga shida yayanshi ga bikin Maryam wanda shima ya bada tashi gudunmawar shiyasa yake mamakin Abbanshi yadda ya bashi kudi a irin wannan lokacin. Baya samun zama sam sai dare kullum cikin zirga-zirga ga zuwa wajen aiki, lokaci d'aya yayi yar wata 'ra ma' sannan kuma yayi duhu.
Suna hirar Hafsah da hajiyarshi idan ya shigo wajen Hajiyar. Ya nuna mata ita kuma tayi fatan alkhairi sai dai shima tayi mishi magana kan idan sunyi aure yayi k'okarin chanja mata wajen aiki, ya gyada kai to hajiya in sha Allah.
Yawwa kaga hakan zai fi ko."?
Hakane Hajiya in sha Allah za'ayi hakan.
Hafsah ta kissima abubuwa da yawa a ranta na yadda Ukhashatu yayi watsi da ita har kwana uku, zuciyarta har ta fara inkarin soyayyar da yake cewa yana mata sannan dad'in dad'awa ta gano wato ramuwa yake. _"Shi kalar tashi ramuwar kenan."_ Ta fad'a a zuciyarta cike da neman abinyi. Bata jin zata kirashi dai amma zata k'ara mishi kwanaki.
Har dare sannan wani abin mamaki ya faru...
_Sanda take zaune tana sak'e-sak'en ta wani yaro da yake musu yan aikace- aikace ya shigo ga mamakin ta yace mata aunty ana kiranki bata tambayi ko wanene ba ta kimtsa fuskarta ta fita._
Bata ga kowa ba a harabar gidan, ta d'an tsaya waige-waige sai ga yaron ya fito daga cikin gida da plask d'in abincin shi a hannu.
"Jamil Ina yake ne."?
Ta tambaye shi.
Yana waje aunty bai shigo ciki ba ai."
Ta d'anyi jimm kafin ta fara tafiya.
_Wato bashi da niyyar shigowa ciki ma kenan."_
Mota ce mai matuk'ar kyau a 'fa ke' a kofar gidan..akwai haske ta ciki n kwayayen da sukayi wa bangon gidan ado a tsakanin fulawowi da kuma bangon sun haska wajen yayi kyau yadda zaka iya ganin mutum sosai.
Motar mai bak'in glass ce Hafsah bata iya gano na ciki ba sai dai ta tsargu da bata lokacin da yayi bai sauke glass din motar ba.
Shiko dama ya samu ya k'are mata kallon kewa cike da wani irin shauk'i tare da tuno abubuwan baya masu yawa ji yake yi kamar ya maida hannun agogo baya.
Tunawa da yayi zata iya juyawa ta barshi, yasa shi cikin sauri ya dan zuge glass din motar sannan ya bude da sauri ya fito.
Lokacin Hafsah ta fara waige-waige tana son gane ko dai ba shi ya aika kiranta ba.
Sanye cikin K'ananan kaya ya k'ara k'iba kadan da haske gami da k'aruwar goge wa.
Juyowar Hafsah kenan idonta ya gane mata shi ta d'an so tsorata kad'an.
Yana ida fitowa daga motar ya nufe ta kai tsaye ya tsaya daf da ita ita kuma ta d'an matsa.
Ya d'an kalleta na seconni cikin muryarshi mai bayyana matuk'ar rauni daga k'asan zuciya yace.
Assalamu alaikum."
Bakinta ya kulle gam ta ma kasa motsa shi bare ta amsa sai ma kallon gefe da tayi taga idan da hanyar wucewa.
Ya d'an fahimci manufar ta don haka ya buda baki ya fara magana da muryarshi wacce ba zata tab'a mantawa ba _har yanzu Hausar shi a juye take."_
Hafsah please help me and forgive me Don Allah wallahi na rantse I regretted all what I did to you..shedan ne yasani..plz"
Cikin sauri ta motsa da niyyar barin wajen ya maraice yace.
Don Allah karki tafi ki tsaya badon ni ba."
Ta kuwa tsaya d'in aranta babu dad'i tanajin zafin shi amma kuma tana mamakin yadda abin ke faruwa kamar a mafarki duk wani wanda ya gujeta ma yanzu suke dawowa me yasa."? Sam bata so ya riske kamar da ba ( _babu aure_) gani take kamar zaiga zaman jiranshi ne yasa.