Sashe 5
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga lokacin halayyar jamila ta d'an so ta chanja Don 'idan Hafsah ta lura jamila ta rage fad'a mata tsakaninta da sir, sannan ya sai wa jamilar waya, kuma xa,a ganta cikin kaya masu kyau, Wanda da Indai ka ganta da suturar arziki to kwancene Hafsah ta ba ta..
Hafsah ankawo wata yarinya ajinmu SS 2 d'innan kanta na hayaki..bata kallon kowa da gashi kinganta kuwa tasha bleaching..Amma ni kuma muna mutunci da ita.
Gata komai taxo dashi sai ta bani kamar dai yanda muke dake..
"Hmm Hafsah tace.
Hafsah wai don felek'e yarinyar nan har tambayata take wai "Ance wancan Malamin saurayinki ne?"
ni ko nace mata ''eh mana"
"Wai keko me kika gani mai xai Baki? "
Niko nace "bansaniba"
shine harda ban hak'uri yanxu ko da ita muke xuwa wajanshi ma?
"Wajanshi kuma?
Eh mana karbar pass questions muke xuwa."
yanxu kuma tace min
"Wallahi bai da aibu musha soyyarmu"
To tun daga ranar jamila bata kuma xuwa gun Hafsah ba yau wata d'aya kenan..
Kiran sallar da ake ne ya dawo da ita daga tunanin da yasa ta jik'e sharkaf da gumi.. Me yasa sai yanxu? Saida jamila ta fara tasawa a sha,anin rayuwa sannan xata b'ata rayuwarta..?
Sai da taci fiye da rabi na gwagwarmayar ta sannan xata b'ata shirinta?
Duk wad'anda suka taimaka mata abaya bata basu kanta ba sai shi??
Ita ko bata ga amfanin soyyayya ba tun da bata da rana.. Ta share hawayen fuskarta ta tashi ta d'akko Diary d'inta ta fara rubutu acikin cikin k'unar xuciya da takaici.
*The day I will never forget*
Haka ta rubuta sannan ta cigaba da rubutun..
Mamansu ta turo k'ofar d'akin "Au na dauka a kwance kike.. To anyi sallar magariba ma ki ajiye shirmen nan.
"To mama"
Ta rufe ta Mik'e ta shiga toilet tayo alwala, tasa hijabi ta tayar da sallah..
Ta da'de tana addu,a bayan ta idar har da hawaye, ta nemi dalilin aikata haka da jamila tayi ta rasa don aganinta 'Talauci ba hujja bane.'
Tana zaunen kuma tana tunane - tunane barkatai bashir ya shigo cikin magana kamar rad'a yace "Yaya Hafsah yanxu xan shigo gida wani d'an gayu yace in kiraki don Allah"
Ta zaro ido ta dafe k'irji "Ni kuma bashir.?
"To waye?
Ya had'u fa gayen, ki fita ki gani tunda abba baya nan..
"Ni irin motarshi cema tamin." Ya fad'a yana dariya..
Ta shige toilet kamar antsikareta ta wanko fuskarta
Ta chanja doguwar rigarta xuwa b'akar after dress mai kauri ta yafa bakin mayafin abayar ta fesa turare..
Tana fita falo ta hango mama acikin kitchen (kitchen en a falon yake)
Kamar mara gaskiya sai ta tsorata da suka had'a ido..
Ina zaki daga yin magariba?
cewar mama da ta d'an hade rai..
*I Need your comments to encourage me!*👏🏼
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
📄 *9*
*"Am* mama gidansu Ummi xani wani littafi zan k'arbo."
"To kiyi sauri ki dawo "
"Tom mama"
Ta fita cike da son ganin wanene wannan yake nemanta da farar magriba..
Tana tura gate ta hango motar a gefen dama na gidansu..
Motar ta had'u kamar yadda bashir ya fad'a mata.
An d'an bude murfin motar. Na ciki ya d'an fito da k'afarshi waje..
B'akin takalmi ne a k'afarshi da farin jeans.
Ahankali take takawa har ta isa kusa da motar.
Shiko hankalinshi na kan wannan wayarshi yana latsawa..
Ta d'an tsaya na kamar minti 1,sannan cikin sassanyar murya tace
"Assalamu alaykum"
Hakanne ya sa shi d'agowa ya kallo gefen da take..
Farin kyakykyawan saurayi,mai manyan idanuwa, dogon hanci gami da bak'in gashi sid'ik..
Ahankali ya dago fararen idanuwanshi kamar madara masu zara-zaran adon gashin ido (eye lashes) Ya mata sanyayayyen murmushi da jan leb'enshi madaidaita.
"Wa alaykissalaam"
Ya amsa sallamar. wanda muryarshi tasa Hafsah fad'uwar gaba.
Ahankali ya amsa kuma cikin nutsuwa yadda ita kada'i sautinshi ya jiyar.
Ya mik'o k'afafunshi gami da fitowa gaba d'aya daga cikin motar..
Ta danja gefe daf da bango ta tsaya. mamaki ne cike da xuciyarta to shikuma 'daga ina'?
Takowa yayi zuwa inda take ahankali cikin nutsuwa ya na fuskantarta har ya isa kusa da ita ya tsaya.
Ya hard'e hannayenshi a k'irji. wani tsadadden agogone a hannunshi gami da wani zobe na azurfa. a d'an yatsanshi na tsakiya.
Murmushi ya kuma mata, sannan ya lumshe idanunshi ya bud'e.
"Hafsah nah"!!
Gabanta ya fad'i taso ta tuno mai irin muryar nan a wani waje..
Ya kuma kallonta
"Am back to you again!
"Ina tunanin "This is the right time to you to accept me!
Kinga kene kika bani wannan lokacin..pls kada ki k'i karb'ana."
Ya fad'a yana had'e hannayenshi biyu alamar rok'o.
Ya k'ara cewa "kinji..? "pls..
Tayi shiru na wasu lokuta wato shine tabbas, saurayinta na 'Seven months'
Ita abinda ya bata mamaki shine: 'Meyasa a wancan lokacin bata lura da kyau da had'uwarshi ba?
Wannan ma ai yafita kyau..
Sai ta tuno da maganar jamila wancan lokacin.
"Hafsah wannan fa ba kalar wukak'anta wa bane"!!
Tabbas jamila taga abinda ita bata gani ba a lokacin.
"Baby kinyi min shiru "
"hum.. Tayi murmushi "AI nayi tunanine sai yanxu na gane ka"
Murmushi yayi na yin dad'i "da biki gano ni ba koh"?
"Yes."
"Yanxun fah?
Na gane ka, sai dai baka fad'amin sunanka ba wancan time en"
Ya d'an daga kai ya rufe ido sannan ya bud'e.ya naushi iska
"Oh shut!
Ya kama leb'enshi na k'asa ya d'an matsa..
"Lefin baki nane, amma ai kene u didn't even listen to me.!
Ta rufe bakinta da hannunta "No a lokacin islamiyya zamu ne.
"Ok so my name is Yusuf".
Ya fad'a kamar rad'a.
"Ok Nice name" tace.
Am mu shiga mota "mana koh?
Kamar ta musa sai kuma ta kasa don gaba d'aya salonshi da komai nashi ya tafi da ita..
Motar kuwa suka shiga duk da ad'an tsorace take.
Abba yayi tafiya amma tace wa mama baxata dad'e ba.
Nayi long waiting fa anan, since 5:55pm nake. Ya fad'a yana kallon agogon hannunshi. sannan yace 6:15pm.
Ta zaro ido "Sannu gaskiya,may be ina shiga gida daga islamiyya kazo. 5:50pm na dawo.
"No, don't worry , all this is because of you"
Ya fad'a yana kashe mata ido da'ya.
Kan tace wani abu taga ya dakko wata led'a.
Ya bude ledar kwalin wayoyi ta gani guda biyu.
Ya bud'e ta farko "I phone ce"
Ya mik'a mata wayar yana cewa "I missed you over" ko waya bakya dashi bare mu d'anyi hira Koh?.. To ki amsa wannan to"
Ta girgiza kai cike da tsoro.
Ya kalleta, ya Kalli wayar
"why baby?
"Ka.. Ka barshi abbanmu zai bban wayya..ai"kuma wanna tayi girma.."
"No ni sai na baki"
Ya fad'a cike da shagwaba.
Ta girgiza kai
"Thank u"
"Bakya so na Koh?
Ya fad'a yana nuna kanshi da d'an yatsa.
Ta girgiza kai kawai.
Ji take kamar tayi kuka, wacce kaddarar ce ta sata shiga ma cikin motar?
"Ok"
Ya fad'a yana cije lebenshi.
Ya Mayar da wayar tayi dakko d'aya karamar ko bude ta baiyi ba ya mik'a mata ita ya had'e rai sannan yace.
"You should accept this one"!
"Just for receiving my call."
Sai kuma ya sassauta murya cikin muryar bayyana damuwa yace.
"Don Allah"..
Kinga bamu da way of communicating.. Kuma fa nasha wuya da bana nigeria saboda Kefa!
Ta sa Hannu ta karb'a.
"Thank you"
Ta fad'a
"U deserve more my baby"! Ya fad'a Yana murmushi gami da lumshe idanunshi saboda jin dad'i.
Pls anjima xan kira wayar ki kunna ta.
'OK'
"Bari na shiga gida Koh?
Ta fad'a tana kallon shi.
"Uhum Uhum yana girgiza mata Kai"
Kamar yaro.
Hankalinta a d'an tashe saboda kada mama ta gane tace.
"Pls kaga mama bata san na fito ba"
Ya zubo mata manyan idanunshi
I won't let u go wallahi until..
A k'age tace" until what?
"U say u luv me!!
Ya fad'a cikin rad'a
To fa..
"I can't"
"U can't and I won't".
Ya fad'a ya na kashe mata ido da'ya.
Ta Kalli glass d'in motar ta ciki ta gane duhu yayi sosai.
Zatai magana kenan ta hango bashir yana tahowa ta dafe k'irji.
Ta kalleshi k'ok'arin kunna musu wak'a ma shi yake.
Bashir ya karaso ta b'angarenta yace yaya kizo inji mama"
Ta "kalleshi mama fa na kirana."
Shima yaji.
ya kalleta "U are lucky."
Ya bude mata motar ta fita.
Ya d'ago mata hannu "Bye bye."
"Na shiga uku bashir mama ta gane Koh?
Ya girgiza kai "a,a,
Yaya meye wannan"?
"Waya ya bani"
"Waya kuma??
Eh.. Bashir bannsan ya xanyi ba cewa yayi dole sai na karb'a dafa iPhone ce." ta fad'a tana zaro ido.
"Kaii yanxu fa?
Samsung ce k'arama.
To ki bo'ye.
"Yanxu mama tana ina?
Da xata aiko ni dai tana falonta kuma naga kamar wanka xata shiga.
Hafsah tayi ajiyar xuciya "Alhamdulillah"
B'oye wayar nan xan.
"Kema aunty mai yasa kika karba?
Daidai lokacin kuma sun shigo cikin gida, cikin sa,a kuma mama bata falon.
Tayi sauri ta shige daki ta yiwa wayar kyakykyawan b'oyo.
Sannan ta dawo falo cikin k'annenta suna kallo.
Can mama ta fito.
Me yasa kika dad'e.?
"Um wanka takene danaje" ta fad'a cike da rashin gaskiya.
Wai wanne littafine ma keda ba makarantarku d'aya ba..
"Um English ne wani assignment xan duba"
"Ki Fad'awa abbanku ya sai miki bana son are - are"
"Tom."
Mama ta kuma kallonta kamar wata ce wani abu xai kuma tayi shiru.
*Hajeeyah Kareemerh ce*
_I Need ur comments to encourage me!!_ 👏🏼👏🏼
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
*GODIYA TA MUSAMMAMAN GAREKI BABBAR YAYA Bilkisu Tijjani Mansur THANKS FOR YOUR LUV AND SUPPORT*👏🏼😘
*Wannan page naki ne sai wanda kika ba*😜
📄 *10*
Hafsah ankawo wata yarinya ajinmu SS 2 d'innan kanta na hayaki..bata kallon kowa da gashi kinganta kuwa tasha bleaching..Amma ni kuma muna mutunci da ita.
Gata komai taxo dashi sai ta bani kamar dai yanda muke dake..
"Hmm Hafsah tace.
Hafsah wai don felek'e yarinyar nan har tambayata take wai "Ance wancan Malamin saurayinki ne?"
ni ko nace mata ''eh mana"
"Wai keko me kika gani mai xai Baki? "
Niko nace "bansaniba"
shine harda ban hak'uri yanxu ko da ita muke xuwa wajanshi ma?
"Wajanshi kuma?
Eh mana karbar pass questions muke xuwa."
yanxu kuma tace min
"Wallahi bai da aibu musha soyyarmu"
To tun daga ranar jamila bata kuma xuwa gun Hafsah ba yau wata d'aya kenan..
Kiran sallar da ake ne ya dawo da ita daga tunanin da yasa ta jik'e sharkaf da gumi.. Me yasa sai yanxu? Saida jamila ta fara tasawa a sha,anin rayuwa sannan xata b'ata rayuwarta..?
Sai da taci fiye da rabi na gwagwarmayar ta sannan xata b'ata shirinta?
Duk wad'anda suka taimaka mata abaya bata basu kanta ba sai shi??
Ita ko bata ga amfanin soyyayya ba tun da bata da rana.. Ta share hawayen fuskarta ta tashi ta d'akko Diary d'inta ta fara rubutu acikin cikin k'unar xuciya da takaici.
*The day I will never forget*
Haka ta rubuta sannan ta cigaba da rubutun..
Mamansu ta turo k'ofar d'akin "Au na dauka a kwance kike.. To anyi sallar magariba ma ki ajiye shirmen nan.
"To mama"
Ta rufe ta Mik'e ta shiga toilet tayo alwala, tasa hijabi ta tayar da sallah..
Ta da'de tana addu,a bayan ta idar har da hawaye, ta nemi dalilin aikata haka da jamila tayi ta rasa don aganinta 'Talauci ba hujja bane.'
Tana zaunen kuma tana tunane - tunane barkatai bashir ya shigo cikin magana kamar rad'a yace "Yaya Hafsah yanxu xan shigo gida wani d'an gayu yace in kiraki don Allah"
Ta zaro ido ta dafe k'irji "Ni kuma bashir.?
"To waye?
Ya had'u fa gayen, ki fita ki gani tunda abba baya nan..
"Ni irin motarshi cema tamin." Ya fad'a yana dariya..
Ta shige toilet kamar antsikareta ta wanko fuskarta
Ta chanja doguwar rigarta xuwa b'akar after dress mai kauri ta yafa bakin mayafin abayar ta fesa turare..
Tana fita falo ta hango mama acikin kitchen (kitchen en a falon yake)
Kamar mara gaskiya sai ta tsorata da suka had'a ido..
Ina zaki daga yin magariba?
cewar mama da ta d'an hade rai..
*I Need your comments to encourage me!*👏🏼
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
📄 *9*
*"Am* mama gidansu Ummi xani wani littafi zan k'arbo."
"To kiyi sauri ki dawo "
"Tom mama"
Ta fita cike da son ganin wanene wannan yake nemanta da farar magriba..
Tana tura gate ta hango motar a gefen dama na gidansu..
Motar ta had'u kamar yadda bashir ya fad'a mata.
An d'an bude murfin motar. Na ciki ya d'an fito da k'afarshi waje..
B'akin takalmi ne a k'afarshi da farin jeans.
Ahankali take takawa har ta isa kusa da motar.
Shiko hankalinshi na kan wannan wayarshi yana latsawa..
Ta d'an tsaya na kamar minti 1,sannan cikin sassanyar murya tace
"Assalamu alaykum"
Hakanne ya sa shi d'agowa ya kallo gefen da take..
Farin kyakykyawan saurayi,mai manyan idanuwa, dogon hanci gami da bak'in gashi sid'ik..
Ahankali ya dago fararen idanuwanshi kamar madara masu zara-zaran adon gashin ido (eye lashes) Ya mata sanyayayyen murmushi da jan leb'enshi madaidaita.
"Wa alaykissalaam"
Ya amsa sallamar. wanda muryarshi tasa Hafsah fad'uwar gaba.
Ahankali ya amsa kuma cikin nutsuwa yadda ita kada'i sautinshi ya jiyar.
Ya mik'o k'afafunshi gami da fitowa gaba d'aya daga cikin motar..
Ta danja gefe daf da bango ta tsaya. mamaki ne cike da xuciyarta to shikuma 'daga ina'?
Takowa yayi zuwa inda take ahankali cikin nutsuwa ya na fuskantarta har ya isa kusa da ita ya tsaya.
Ya hard'e hannayenshi a k'irji. wani tsadadden agogone a hannunshi gami da wani zobe na azurfa. a d'an yatsanshi na tsakiya.
Murmushi ya kuma mata, sannan ya lumshe idanunshi ya bud'e.
"Hafsah nah"!!
Gabanta ya fad'i taso ta tuno mai irin muryar nan a wani waje..
Ya kuma kallonta
"Am back to you again!
"Ina tunanin "This is the right time to you to accept me!
Kinga kene kika bani wannan lokacin..pls kada ki k'i karb'ana."
Ya fad'a yana had'e hannayenshi biyu alamar rok'o.
Ya k'ara cewa "kinji..? "pls..
Tayi shiru na wasu lokuta wato shine tabbas, saurayinta na 'Seven months'
Ita abinda ya bata mamaki shine: 'Meyasa a wancan lokacin bata lura da kyau da had'uwarshi ba?
Wannan ma ai yafita kyau..
Sai ta tuno da maganar jamila wancan lokacin.
"Hafsah wannan fa ba kalar wukak'anta wa bane"!!
Tabbas jamila taga abinda ita bata gani ba a lokacin.
"Baby kinyi min shiru "
"hum.. Tayi murmushi "AI nayi tunanine sai yanxu na gane ka"
Murmushi yayi na yin dad'i "da biki gano ni ba koh"?
"Yes."
"Yanxun fah?
Na gane ka, sai dai baka fad'amin sunanka ba wancan time en"
Ya d'an daga kai ya rufe ido sannan ya bud'e.ya naushi iska
"Oh shut!
Ya kama leb'enshi na k'asa ya d'an matsa..
"Lefin baki nane, amma ai kene u didn't even listen to me.!
Ta rufe bakinta da hannunta "No a lokacin islamiyya zamu ne.
"Ok so my name is Yusuf".
Ya fad'a kamar rad'a.
"Ok Nice name" tace.
Am mu shiga mota "mana koh?
Kamar ta musa sai kuma ta kasa don gaba d'aya salonshi da komai nashi ya tafi da ita..
Motar kuwa suka shiga duk da ad'an tsorace take.
Abba yayi tafiya amma tace wa mama baxata dad'e ba.
Nayi long waiting fa anan, since 5:55pm nake. Ya fad'a yana kallon agogon hannunshi. sannan yace 6:15pm.
Ta zaro ido "Sannu gaskiya,may be ina shiga gida daga islamiyya kazo. 5:50pm na dawo.
"No, don't worry , all this is because of you"
Ya fad'a yana kashe mata ido da'ya.
Kan tace wani abu taga ya dakko wata led'a.
Ya bude ledar kwalin wayoyi ta gani guda biyu.
Ya bud'e ta farko "I phone ce"
Ya mik'a mata wayar yana cewa "I missed you over" ko waya bakya dashi bare mu d'anyi hira Koh?.. To ki amsa wannan to"
Ta girgiza kai cike da tsoro.
Ya kalleta, ya Kalli wayar
"why baby?
"Ka.. Ka barshi abbanmu zai bban wayya..ai"kuma wanna tayi girma.."
"No ni sai na baki"
Ya fad'a cike da shagwaba.
Ta girgiza kai
"Thank u"
"Bakya so na Koh?
Ya fad'a yana nuna kanshi da d'an yatsa.
Ta girgiza kai kawai.
Ji take kamar tayi kuka, wacce kaddarar ce ta sata shiga ma cikin motar?
"Ok"
Ya fad'a yana cije lebenshi.
Ya Mayar da wayar tayi dakko d'aya karamar ko bude ta baiyi ba ya mik'a mata ita ya had'e rai sannan yace.
"You should accept this one"!
"Just for receiving my call."
Sai kuma ya sassauta murya cikin muryar bayyana damuwa yace.
"Don Allah"..
Kinga bamu da way of communicating.. Kuma fa nasha wuya da bana nigeria saboda Kefa!
Ta sa Hannu ta karb'a.
"Thank you"
Ta fad'a
"U deserve more my baby"! Ya fad'a Yana murmushi gami da lumshe idanunshi saboda jin dad'i.
Pls anjima xan kira wayar ki kunna ta.
'OK'
"Bari na shiga gida Koh?
Ta fad'a tana kallon shi.
"Uhum Uhum yana girgiza mata Kai"
Kamar yaro.
Hankalinta a d'an tashe saboda kada mama ta gane tace.
"Pls kaga mama bata san na fito ba"
Ya zubo mata manyan idanunshi
I won't let u go wallahi until..
A k'age tace" until what?
"U say u luv me!!
Ya fad'a cikin rad'a
To fa..
"I can't"
"U can't and I won't".
Ya fad'a ya na kashe mata ido da'ya.
Ta Kalli glass d'in motar ta ciki ta gane duhu yayi sosai.
Zatai magana kenan ta hango bashir yana tahowa ta dafe k'irji.
Ta kalleshi k'ok'arin kunna musu wak'a ma shi yake.
Bashir ya karaso ta b'angarenta yace yaya kizo inji mama"
Ta "kalleshi mama fa na kirana."
Shima yaji.
ya kalleta "U are lucky."
Ya bude mata motar ta fita.
Ya d'ago mata hannu "Bye bye."
"Na shiga uku bashir mama ta gane Koh?
Ya girgiza kai "a,a,
Yaya meye wannan"?
"Waya ya bani"
"Waya kuma??
Eh.. Bashir bannsan ya xanyi ba cewa yayi dole sai na karb'a dafa iPhone ce." ta fad'a tana zaro ido.
"Kaii yanxu fa?
Samsung ce k'arama.
To ki bo'ye.
"Yanxu mama tana ina?
Da xata aiko ni dai tana falonta kuma naga kamar wanka xata shiga.
Hafsah tayi ajiyar xuciya "Alhamdulillah"
B'oye wayar nan xan.
"Kema aunty mai yasa kika karba?
Daidai lokacin kuma sun shigo cikin gida, cikin sa,a kuma mama bata falon.
Tayi sauri ta shige daki ta yiwa wayar kyakykyawan b'oyo.
Sannan ta dawo falo cikin k'annenta suna kallo.
Can mama ta fito.
Me yasa kika dad'e.?
"Um wanka takene danaje" ta fad'a cike da rashin gaskiya.
Wai wanne littafine ma keda ba makarantarku d'aya ba..
"Um English ne wani assignment xan duba"
"Ki Fad'awa abbanku ya sai miki bana son are - are"
"Tom."
Mama ta kuma kallonta kamar wata ce wani abu xai kuma tayi shiru.
*Hajeeyah Kareemerh ce*
_I Need ur comments to encourage me!!_ 👏🏼👏🏼
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
*GODIYA TA MUSAMMAMAN GAREKI BABBAR YAYA Bilkisu Tijjani Mansur THANKS FOR YOUR LUV AND SUPPORT*👏🏼😘
*Wannan page naki ne sai wanda kika ba*😜
📄 *10*