Sashe 10
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
Tayi zumbur ta mik'e sai gata atsaye, ta k'wace hannunta.
"Please stop it"
"Hmm ok"
"Am sorry I don't mean to hurt you"
Ta gyara tsayawarta ta Kalli zoben yai mata kyau sosai.
"Thank you"
Tace dashi.
"U deserve it"
"Baby kada dare ya min fa..
(Har yanzu a tsaye suke.)
Ya nuna kanshi
"ok kina korana ne koh?
"No, you know, Wanan plan ne koh, kaga mama bata bani time da yawaba."
"OK you're right"
Tare suka fito ita da shi..
"Baby kije kuyi kuyi sallama ki mu tafi"
No, ka bari sai next haduwar mu.
"Bakya so Koh?
A,a ba haka bane.
"Ok"
"Muje na raka ka koh.. ?
Suka jera har wajen motar shi.
Ya shiga ya zauna.
Ta rik'e murfin motar..
"Baby sai yaushe?
"Zamuyi, waya.
"Ok bye bye, I love you"
"Cool story dear"
Ya mata wani murmushi ya d'aga mata Hannu
"Bye Bye.
Sai da taga tafiyar shi sannan ta juyo.
A falo ta tarar da Basma tana danna waya.
Ta d'ago ta kalleta tayi dariya "woo Hafsah Hamid kina wuta.. Irin wannan azababben guy haka??
Wallahi wannan mai zafi ne, gaskiya fa kin faso gari.!!
Murmushi kawai Hafsah tayi, "Hmm, Basma kenan akwai tsokana.
"Kinga"
Hannunta ta nuna mata.
"Kaii, wow.
Gaskiya yai kyau.
Am kinga bari nazo na wuce..
Ok kina shiga bed room ki chanja kayan.
Bayan ta fito ne tace
"To basma nagode, fa sosai, zan tafi ki gaida mamanku"
OK zataji.
Har waje ta rakota
Suna tafiya suna hira.
"Saura 2 weeks a koma school koh?"
"Inji Hafsah.
"Eh, yanzu sai yaushe to?"
"Inaga sai an koma schl gaskiya"
"Ok shikenan munyi waya."
Sai da tahau napep sannan ta dawo.
Hafsah na isa gida
ta tarar da dukka k'annenta da mamanta a falo. A tsarge take da kanta.. don haka ta kasa sakin jiki.
Ta nemi waje ta zauna.
"Mama, na dawo.
Ok, ya jikin nata.
"Da sauk'i"
Make damunta ne
"Ulcer ne."
"Allah ya sawwaqe"
"Amin"
Dai dai lokacin idon mama yakai kan, hannunta. Ahankali ta kirata cikin dakakkiyar murya.
"Hafsah?
A d'an razane ta d'ago wanda maman ma ta ga hakan.
"Zoben wane a hannunki"?
Tayi saurin d'ago hannun da zoben ke jiki,
"Am na Basma ne mantawa nayi ta taho da sh.
Hum Gold d'in kika taho mata dashi?
"Meya kawo shi hannunki."
"Um nunamin tayi wai mamansu ce ta taho mata dashi daga Dubai, shine muka manta na tawo da shi."
"Hmm to kawoshi kada ki b'atar mata "
Kamar ta rusa ihu haka taji,
jin wani son zoben take...
Tunda Yusuf d'in ya saka mata taji babu abinda zata bari ya raba hannunta da shi.
Mama zan sa mata fa a drawer, wallahi bazan b'atar mata ba fa"
Ta fad'a da 'yar shagwaba.
Mama ta d'an tsare gida.
"Ki kawoshi nace"
Ahankali take ciro zoben, tana tuno lokacin da yusuf d'in yake sa mata zoben, sai kawai ta yi murmushi.
"Mama ta kalleta da mamaki.
Ta mik'a mata.
Dai dai lokacin kuma wayarta tayi k'ara.
(Tunda ta je gidansu Basma ta cire wayar daga silent, don kada yusuf ya kira basu ji ba.)
Mama ta bita da kallon tuhuma.
Ita ma fargabar wayake kiranta take.
Bashir kuma tsorone ya kamashi, bai san maman tasan da zaman wayar ba.
Amira ce tace
"Laa Yaya waya sai miki waya.?..
Dai dai lokacin tana cikin yin maganar abbansu yayi sallama a falon ita ko wayar sai k'ara take...
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
*Khareemerh Naji daku:*👏🏼
🌷Sumayya hadi(tauraruwar mace group)
🌷Zulaihart (kundin novel group )
🌷Khadeejah (kundin novel group)
🌷Umme marafa (sirrin mijinki..grp)
🌷Fateemah (jidda Tijjani novel)
🌷Maman afnan (zazzazan so nvl grp)
🌷ZEE Aliyu (Zazzafan so nvl grp)
🌷Aeeshart Umar (zazzafan so nvl grp)
*Am proud of you Masoya sune komai* 👏🏼👏🏼
📄 *14*
*"Sannu* da zuwa"
Mama tareshi dashi ta mik'e ta karb'i jakar shi.
Baiyi Magana ba akan wayar duk da yanajin ringing kuma yasan bana wayar Mamansu bane. Yaran ma sannu da zuwa duka yaran suka mishi.
"Abba Sannu da dawowa"
Cikin sakin fuska yace musu
"Yawwa sannunku koh"
Suka shige falon Mama.
Yaso yace mata wacce waya ce take ringing a 'Main parlour'? domin baiga alamar anyi bak'i ba.
'To sai kuma wani abu ya d'auke hankalinshi gaba d'aya..'
♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥
"Please stop it"
"Hmm ok"
"Am sorry I don't mean to hurt you"
Ta gyara tsayawarta ta Kalli zoben yai mata kyau sosai.
"Thank you"
Tace dashi.
"U deserve it"
"Baby kada dare ya min fa..
(Har yanzu a tsaye suke.)
Ya nuna kanshi
"ok kina korana ne koh?
"No, you know, Wanan plan ne koh, kaga mama bata bani time da yawaba."
"OK you're right"
Tare suka fito ita da shi..
"Baby kije kuyi kuyi sallama ki mu tafi"
No, ka bari sai next haduwar mu.
"Bakya so Koh?
A,a ba haka bane.
"Ok"
"Muje na raka ka koh.. ?
Suka jera har wajen motar shi.
Ya shiga ya zauna.
Ta rik'e murfin motar..
"Baby sai yaushe?
"Zamuyi, waya.
"Ok bye bye, I love you"
"Cool story dear"
Ya mata wani murmushi ya d'aga mata Hannu
"Bye Bye.
Sai da taga tafiyar shi sannan ta juyo.
A falo ta tarar da Basma tana danna waya.
Ta d'ago ta kalleta tayi dariya "woo Hafsah Hamid kina wuta.. Irin wannan azababben guy haka??
Wallahi wannan mai zafi ne, gaskiya fa kin faso gari.!!
Murmushi kawai Hafsah tayi, "Hmm, Basma kenan akwai tsokana.
"Kinga"
Hannunta ta nuna mata.
"Kaii, wow.
Gaskiya yai kyau.
Am kinga bari nazo na wuce..
Ok kina shiga bed room ki chanja kayan.
Bayan ta fito ne tace
"To basma nagode, fa sosai, zan tafi ki gaida mamanku"
OK zataji.
Har waje ta rakota
Suna tafiya suna hira.
"Saura 2 weeks a koma school koh?"
"Inji Hafsah.
"Eh, yanzu sai yaushe to?"
"Inaga sai an koma schl gaskiya"
"Ok shikenan munyi waya."
Sai da tahau napep sannan ta dawo.
Hafsah na isa gida
ta tarar da dukka k'annenta da mamanta a falo. A tsarge take da kanta.. don haka ta kasa sakin jiki.
Ta nemi waje ta zauna.
"Mama, na dawo.
Ok, ya jikin nata.
"Da sauk'i"
Make damunta ne
"Ulcer ne."
"Allah ya sawwaqe"
"Amin"
Dai dai lokacin idon mama yakai kan, hannunta. Ahankali ta kirata cikin dakakkiyar murya.
"Hafsah?
A d'an razane ta d'ago wanda maman ma ta ga hakan.
"Zoben wane a hannunki"?
Tayi saurin d'ago hannun da zoben ke jiki,
"Am na Basma ne mantawa nayi ta taho da sh.
Hum Gold d'in kika taho mata dashi?
"Meya kawo shi hannunki."
"Um nunamin tayi wai mamansu ce ta taho mata dashi daga Dubai, shine muka manta na tawo da shi."
"Hmm to kawoshi kada ki b'atar mata "
Kamar ta rusa ihu haka taji,
jin wani son zoben take...
Tunda Yusuf d'in ya saka mata taji babu abinda zata bari ya raba hannunta da shi.
Mama zan sa mata fa a drawer, wallahi bazan b'atar mata ba fa"
Ta fad'a da 'yar shagwaba.
Mama ta d'an tsare gida.
"Ki kawoshi nace"
Ahankali take ciro zoben, tana tuno lokacin da yusuf d'in yake sa mata zoben, sai kawai ta yi murmushi.
"Mama ta kalleta da mamaki.
Ta mik'a mata.
Dai dai lokacin kuma wayarta tayi k'ara.
(Tunda ta je gidansu Basma ta cire wayar daga silent, don kada yusuf ya kira basu ji ba.)
Mama ta bita da kallon tuhuma.
Ita ma fargabar wayake kiranta take.
Bashir kuma tsorone ya kamashi, bai san maman tasan da zaman wayar ba.
Amira ce tace
"Laa Yaya waya sai miki waya.?..
Dai dai lokacin tana cikin yin maganar abbansu yayi sallama a falon ita ko wayar sai k'ara take...
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
*Khareemerh Naji daku:*👏🏼
🌷Sumayya hadi(tauraruwar mace group)
🌷Zulaihart (kundin novel group )
🌷Khadeejah (kundin novel group)
🌷Umme marafa (sirrin mijinki..grp)
🌷Fateemah (jidda Tijjani novel)
🌷Maman afnan (zazzazan so nvl grp)
🌷ZEE Aliyu (Zazzafan so nvl grp)
🌷Aeeshart Umar (zazzafan so nvl grp)
*Am proud of you Masoya sune komai* 👏🏼👏🏼
📄 *14*
*"Sannu* da zuwa"
Mama tareshi dashi ta mik'e ta karb'i jakar shi.
Baiyi Magana ba akan wayar duk da yanajin ringing kuma yasan bana wayar Mamansu bane. Yaran ma sannu da zuwa duka yaran suka mishi.
"Abba Sannu da dawowa"
Cikin sakin fuska yace musu
"Yawwa sannunku koh"
Suka shige falon Mama.
Yaso yace mata wacce waya ce take ringing a 'Main parlour'? domin baiga alamar anyi bak'i ba.
'To sai kuma wani abu ya d'auke hankalinshi gaba d'aya..'
♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥