Sashe 62
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
________________
Yau ne rana ta farko da ya fara yi mata magana a chat. Ya mata sallama da wata number, ta amsar sallamar tare da cewa "wa yake mgna."?
"Hmm yace, tare da tura mata murmushi.
"Okey you don't chat with strangers ko?
"Hmm" tace mishi kawai."
Ta duba user name dinshi _UK_ kawai taga an rubuta.
"Kina magana da ukhasha "
Rasa reaction d'in da zatayi tayi, bata da wannan number d`in, shi kuma yaga ta gani kuma yana jiran amsarta.
"Ok you're welcome!
Tayi saurin lalubo abin cewa.
"Thank you yace mata."
"Ya kike ya gida"?
"Lpia lau"
"Ya ayyuka naki ya fans"?
Sai ya dan bata dariya tayi murmushi.
"Hmm suna lpia."
"Masha Allah.
"Hafsah.!
"Yes."
"Please ina son inzo wajenki Allah.!
"Taji gabanta ya fad'i."
"Hmm tace don ta rasa abin ce mishi."
Plz nasn kina da uzuri.. Amma ki taimaka min da Friday."
"Friday?
Ta tambaya
"Yes plz."
"Ina son had'uwar mu dake"
Hmm Okey diz coming Friday?
Eh ina da lkc sosai ranar kene dai bansaniba ko kina dashi.
"Okay zan duba."
"Oh my God yaushe?
"Soon!
"Plz help mee!!
"Hah, tace.
"Hmm da gske ina son ganinki.
"Koo ?
"Allah.
Okay Gud."
"Plz wallahi n damu dake fiye da tunani."
Okay thank u.
"Kin yanke shawarar."?
"No, Ina duba free time ne."
"Hafsah manya a taimaka dai."
Okay
"Sai dai sat day.
"Oh!
"What?
"Nthng en mata, nagode zan katse uzuri na domin ke!
"Hmm..
"Yes kin isa ai"Ngode hakan ma.
"Amma plz ki brni nazo da yamma kinji"?
Yamma.."?
"Eh plz.
Why.."?
Shine nke da time kuma inason ki ganni sosai.
"Hmm!
"Am sorry plz!!
"For..?
"Da nace _ki ganni,_ bansaniba ko bkya buk'atar hkan."
"Hmm,
"Yes but ni ina so."
"Kna so me?
"Inganki mana Hafsah en mata."
Ya dan b'ata kunyar kalmar.
"Hmm"
okey bye.
"Kin gaji ne ko?
"Bacci znyi.
"Ok ki huta have nice sleep!
"Thank u!
"My Dear Hafsah!
Gud Night!!
'Ta kashe Data ta tayi shirin bacci da tunanin hirarsu ko ba komai ya d'ebe mata kewa, ta rufe idanunta tana tunanin ya had'uwar tasu zata kasance."?
📝
*HAJEEYA*
*KHAREEMERH*
♥️♥️♥️♥️
*ZAZZAFAN SO*
(masoyin k'warai)
*Cigaban littafin Zazzafan so*
*(Guba ne)*
💔💔
*By:*
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah khareemerh )*
*Dedicated to Unique in your love heart group members.*
📄 *51*
*Tana* kwance take tuno abubuwan da suke faruwa.
Wato tun bayan wayar da sukayi da mamanta har take ce mata zata yiwa Abban nata magana. To maman ta sameshi amma kuma had'uwar tasu ba tayi dad'i ba.
Gashi saura kwana kad'an lokacin da daddynta ya d'ibar mata su cika..
Wato da daddare maman tata, tazo gidan, dake ba wani gaisuwar arziki suke yi da matar gidan ba, sai ta wuce d'akin 'yar tata kai tsaye ta zauna.
Basman na kwance tana danna wayar ta maman ta shigo, ta mike tare da rungume ta cikin farin ciki. sukayi murmushi, mama you're welcome,
Basma tace, cikin jin murna, sannan ta sake ta.
"Yawwa baby na ya kike."? Ta fada yayin da ta nemi guri ta zauna. Sannan ta fara kallon ko ina na dak'in, an tsara d'akin sosai yadda har ta gama kallon k'urillah d'in ta bata gano abin yin k'orafi ba.
Basma ce tayi mata magana.
Mama menene"?
Tayi murmushi babu komai, ya ake ciki."?
Basma ta shagwab'e murya kamar zatayi kuka.
mama, wallahi Daddy yace bazai chanja ra,ayinshi ba, yace min wai one week ya bani.
Sai ta k'arashen zancen da kuka.
Maman tata ta rungumo ta tana rarrashi.
"Sorry my Baby kiyi hak'uri na fad'a miki ki daina damuwa kinji babu wanda zai miki abinda bakya so."
Mama baki ga yadda Abba yake ba wallahi bana tunanin zai chanja.
Basma, ki k'yale komai a hannuna nace ki daina damuwa kinji, tashi ma kije ki fad'a mishi nazo."
Ta mike ta fita, bata jin zuwan maman nata zai yi amfani, yadda Abban nata ya kafe akan lamarin.
"Abba Mama tazo."
Afusace yace, "Tana ina."?
"Tana room d'ina."
"Okey ina jiranta."
Ya mayar da hankalinshi kan abinda yake.
Cikin takun k'asaita ta iso cikin falon nashi, ta nemi wajen da yai mata ta zauna.
"Ina yini."?
Tace dashi fuska babu walwala sai shan kamshi take.
Ya zuba mata ido, har yanzu, tana burgeshi sai dai bazai iya sake zama da ita ba, saboda halayenta, sam bata son zaman lafiya, shi kam bashi da burin raba matanshi.
"Lafiya lau"
"Ya amsa."
Ta shak'i iska sannan ta fara magana.
"Basma ce tazo min da wani bahagon zancen da nake tunanin k'aryarta ce ta shirya."
"Ya d'an tsare gida sannan yace, wanne zance fa."?
"Am naji tace wai kace ta fito da mijin aure."
Ya jingina mata kai.
"Eh hka nace kuma sati d'aya na bata."
"Hmm, akan wanne dalili ne yasa hakan.. yarinyar nawa take to ina ma mijin da zata fito dashi."?
Ya kafe ta da ido.
"Dalili kike tambaya ko."?
To ra,ayi nayi nayin hakan.!! Sannan kince yarinyar nawa take, to bata kai ayi mata aure ba amma take gantalin da kika gaji dashi ko."?
Mijin da kike tambaya kuma ki tambayeta ita."
Ya kake neman ka dinga fad'a min magana ne ehe."?
Su sauran yaran naka aure kayi musu."?
"Ita naga dacewar inyiwa."
_Dai dai lokacin Hajiya Salma ta kawo kai cikin d'akin, sam bata san da zuwan Maman Basman ba sai jiyo muryarta tayi tana cewa,_ "Saboda ka kaji da zama da ita ko, an zuga ka yarinya a gidan ubanta amma kamar yar rik'o, shekara nawa Meenat ta bata amma ita bakace ta isheka ba sai ita ko."?
Tana rufe baki ya mayar mata, "Kamar yadda kema ta isheki ba..."
Hajiya Salma tayi sallama ta iso cikin shiga ta alfarma, tasha kwalliya ga sarka da awarwaraye a hannanyenta.
Ta nemi guri kusa da mijinta ta zauna batayi wa maman Basma magana ba saboda, bata son abinda zai had'asu har ta kaisu ga ce-ce ku-ce.
Hajiya Halima (Maman Basma) ta watso mata wani kallo sannan ta tab'e baki.
Ta kalli alhaji Yunus.
"Idan ina tattauna game da 'yata bana buk'atar wani yaji bare ya tsomo min baki."
Yayi murmushin mai sauti, "Halima kenan."
"Waye bare anan."?
Ta tab'e baki sannan tace "Kafini sanin koma waye."?
Ita dai hajiya Salma bata tanka ba, ko kallon ta ma batayi ba, tana so ta nuna mata cewa bata isheta kallo bama bare ta sami damar yi mata rashin kunya."
Halima, Abu d'aya zangaya miki shine, "Wallahi Billahi bazan sauya akan hukuncin dana yanke ba, dole k'arshen watan nan Basma tana da ranar ta aka, in sha Allah."
"Tabd'i jan wai alhaji meye haka ne ina mutumin da zata aura yake d'in an fad'a maka yaron baya k'asarnan a,a..? kada fa ka jawo abinda bazai wa kowa dad'i ba ni da kai."
"Hm, Halima! bana son maimaita magana kije ki tuntub'eta ai ita ta sani muddin banga yaron da kuke min wak'ar akwaishi ba cikin satinnan to wallahi babu d'agin k'afa."
"tabd'ijan, lallai ma Alhaji Yunus!!"
Abinda ya fito daga bakin ta kenan.
Domin tama rasa me zatace mishi, ga haushin tunda Hajiya Salma ta zauna bata kulata ba, taso tayi mata magana taga tsan tsar rashin mutunci.
"Kinji dai abinda nace."
"Ya k'ara maimaita mata."
"Hmm k'al"
"Tayi k'wafa.
"Ya bita da wani kallo kawai."
Sai kuma ta juya kan Hajiya Salma,
"Kada ki d'auka kinyi nasara ne, don munafirci kinzo kin zauna kina kallo na."
Hajiya Salma ta bi ta da wani murmushin _"Kiji da abinda ke damunki."_
Alhajin ne ya d'aga mata hannu tare da cewa, "Halima zancen mu ya tsaya iya mu bana son kina sako Salma ciki."
"Hmmm"
Tace kawai, don tasan tunda ya tanka, zai iya yarfa ta agaban matar shi.
"Idan baki da abincewa zaki iya tafiya.
Ta watsa mishi wani kallo sannan ta gyara zama, _alamar bata da niyyar tafiya._
Abin ya bashi dariya ma.
Sai ya mik'e k'afarshi yana jijjigawa.
Sunfi mintuna biyar cikin shiru sai k'arar AC dake falon.
Sannan akaji sautin kwafar, Hajiya Halima, "K'al"
Sannan ta mike ta fice fuu kamar wucewar iska.
Sai bayan ta fita alhaji ya kalli Hajiya Salma, ya girgiza kai, "Kiyi hakuri fa kinsan ta sai ahankali."
Tayi murmushi, "Haba alhaji meye abin hak'uri kuma."?
Yai ajiyar zuciya,
"Halima sai ahankali, tana d'aukar zance na wasa.."
Ya d'an tsaya, sannan ya d'ora.
"Hmm, mu zuba ni da ita."!!
Ta kwantar da murya, "Don Allah alhaji kabi komai a hankali dai."
Ya kalle ta da kyau, "Kin fini sanin halin da yarinyar take ciki dai."
"Nasani amma, ayi komai ba tare da b'acin ran kowa ba ai yafi ko."?
"Haka ne Nagode, amma aure babu fashi."
Hajiya tayi dariya kawai.
"Allah ya zab'a na gari." tace dashi.
"Amiin". Ya amsa.
Sannan ta mike don kawo mishi abinci, bata son su tsawaita zance akan maganar, don babu ruwanta cikin lamarin.
Hajiya Halima na fita, d'akin Basma ta nufa a fusace, ta tarar Basman na kwance.
Ta d'a ka mata duka.
"Tashi maza kwanciya bai sameki ba."
Zumbur, ta mike a razane "Mama, me yace."?
"Hmm" tace, mai makon ta bata amsa sai ta hau tambayarta.
"Ina Yusuf yake yanzu."?
"Baya nan Mama."
"Dole ki nemo shi."
"Basma ta zaro ido."?
"Tayaya Mama."?
"Ubanki yace aure babu fashi matukar ya wuce satinnan bai ga Yusuf ba kinga ya rage ruwanki."
Basma ta rushe da kuka, "Mama bansan ya zanyi ba munyi waya dashi baki ga wulakancin daya min ba, bashi da niyyar aure yanzu."
"Bansan ya zan miki ba Basma, ke ya dace ki tashi ki kwatar wa kanki hak'k'i kodai a wajen Yusuf ko kuma a wajen mahaifinki, ya rage naki don babu yanda zanyi da Alhaji, sai dai idan naga abin ya wuce gona da iri kotu zan kaishi"!!
Basma ta waro ido cikin tsoro, "Kotu kuma. Gidan tonon asiri, kamar ita akace iyayenta na kotu akanta ai an gama yayatata a duniya.
"Mama, ya zanyi yanzu."?? Ta fad'a cikin kuka.
"Kiyi hakuri, baki da lokacin kuka yanzu, dole ki san abinyi."
Ta matso kusa da ita, cikin rarrashi take ce mata, "Kiyi hak'uri kinji baby na, kiyi dabarar da zakiyi Yusuf yazo k'asar nan kinji."??
Basma ta d'aga kai alamar toh."
Yawwa 'yata nasan kina da wayo ai ko."?
Yau ne rana ta farko da ya fara yi mata magana a chat. Ya mata sallama da wata number, ta amsar sallamar tare da cewa "wa yake mgna."?
"Hmm yace, tare da tura mata murmushi.
"Okey you don't chat with strangers ko?
"Hmm" tace mishi kawai."
Ta duba user name dinshi _UK_ kawai taga an rubuta.
"Kina magana da ukhasha "
Rasa reaction d'in da zatayi tayi, bata da wannan number d`in, shi kuma yaga ta gani kuma yana jiran amsarta.
"Ok you're welcome!
Tayi saurin lalubo abin cewa.
"Thank you yace mata."
"Ya kike ya gida"?
"Lpia lau"
"Ya ayyuka naki ya fans"?
Sai ya dan bata dariya tayi murmushi.
"Hmm suna lpia."
"Masha Allah.
"Hafsah.!
"Yes."
"Please ina son inzo wajenki Allah.!
"Taji gabanta ya fad'i."
"Hmm tace don ta rasa abin ce mishi."
Plz nasn kina da uzuri.. Amma ki taimaka min da Friday."
"Friday?
Ta tambaya
"Yes plz."
"Ina son had'uwar mu dake"
Hmm Okey diz coming Friday?
Eh ina da lkc sosai ranar kene dai bansaniba ko kina dashi.
"Okay zan duba."
"Oh my God yaushe?
"Soon!
"Plz help mee!!
"Hah, tace.
"Hmm da gske ina son ganinki.
"Koo ?
"Allah.
Okay Gud."
"Plz wallahi n damu dake fiye da tunani."
Okay thank u.
"Kin yanke shawarar."?
"No, Ina duba free time ne."
"Hafsah manya a taimaka dai."
Okay
"Sai dai sat day.
"Oh!
"What?
"Nthng en mata, nagode zan katse uzuri na domin ke!
"Hmm..
"Yes kin isa ai"Ngode hakan ma.
"Amma plz ki brni nazo da yamma kinji"?
Yamma.."?
"Eh plz.
Why.."?
Shine nke da time kuma inason ki ganni sosai.
"Hmm!
"Am sorry plz!!
"For..?
"Da nace _ki ganni,_ bansaniba ko bkya buk'atar hkan."
"Hmm,
"Yes but ni ina so."
"Kna so me?
"Inganki mana Hafsah en mata."
Ya dan b'ata kunyar kalmar.
"Hmm"
okey bye.
"Kin gaji ne ko?
"Bacci znyi.
"Ok ki huta have nice sleep!
"Thank u!
"My Dear Hafsah!
Gud Night!!
'Ta kashe Data ta tayi shirin bacci da tunanin hirarsu ko ba komai ya d'ebe mata kewa, ta rufe idanunta tana tunanin ya had'uwar tasu zata kasance."?
📝
*HAJEEYA*
*KHAREEMERH*
♥️♥️♥️♥️
*ZAZZAFAN SO*
(masoyin k'warai)
*Cigaban littafin Zazzafan so*
*(Guba ne)*
💔💔
*By:*
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah khareemerh )*
*Dedicated to Unique in your love heart group members.*
📄 *51*
*Tana* kwance take tuno abubuwan da suke faruwa.
Wato tun bayan wayar da sukayi da mamanta har take ce mata zata yiwa Abban nata magana. To maman ta sameshi amma kuma had'uwar tasu ba tayi dad'i ba.
Gashi saura kwana kad'an lokacin da daddynta ya d'ibar mata su cika..
Wato da daddare maman tata, tazo gidan, dake ba wani gaisuwar arziki suke yi da matar gidan ba, sai ta wuce d'akin 'yar tata kai tsaye ta zauna.
Basman na kwance tana danna wayar ta maman ta shigo, ta mike tare da rungume ta cikin farin ciki. sukayi murmushi, mama you're welcome,
Basma tace, cikin jin murna, sannan ta sake ta.
"Yawwa baby na ya kike."? Ta fada yayin da ta nemi guri ta zauna. Sannan ta fara kallon ko ina na dak'in, an tsara d'akin sosai yadda har ta gama kallon k'urillah d'in ta bata gano abin yin k'orafi ba.
Basma ce tayi mata magana.
Mama menene"?
Tayi murmushi babu komai, ya ake ciki."?
Basma ta shagwab'e murya kamar zatayi kuka.
mama, wallahi Daddy yace bazai chanja ra,ayinshi ba, yace min wai one week ya bani.
Sai ta k'arashen zancen da kuka.
Maman tata ta rungumo ta tana rarrashi.
"Sorry my Baby kiyi hak'uri na fad'a miki ki daina damuwa kinji babu wanda zai miki abinda bakya so."
Mama baki ga yadda Abba yake ba wallahi bana tunanin zai chanja.
Basma, ki k'yale komai a hannuna nace ki daina damuwa kinji, tashi ma kije ki fad'a mishi nazo."
Ta mike ta fita, bata jin zuwan maman nata zai yi amfani, yadda Abban nata ya kafe akan lamarin.
"Abba Mama tazo."
Afusace yace, "Tana ina."?
"Tana room d'ina."
"Okey ina jiranta."
Ya mayar da hankalinshi kan abinda yake.
Cikin takun k'asaita ta iso cikin falon nashi, ta nemi wajen da yai mata ta zauna.
"Ina yini."?
Tace dashi fuska babu walwala sai shan kamshi take.
Ya zuba mata ido, har yanzu, tana burgeshi sai dai bazai iya sake zama da ita ba, saboda halayenta, sam bata son zaman lafiya, shi kam bashi da burin raba matanshi.
"Lafiya lau"
"Ya amsa."
Ta shak'i iska sannan ta fara magana.
"Basma ce tazo min da wani bahagon zancen da nake tunanin k'aryarta ce ta shirya."
"Ya d'an tsare gida sannan yace, wanne zance fa."?
"Am naji tace wai kace ta fito da mijin aure."
Ya jingina mata kai.
"Eh hka nace kuma sati d'aya na bata."
"Hmm, akan wanne dalili ne yasa hakan.. yarinyar nawa take to ina ma mijin da zata fito dashi."?
Ya kafe ta da ido.
"Dalili kike tambaya ko."?
To ra,ayi nayi nayin hakan.!! Sannan kince yarinyar nawa take, to bata kai ayi mata aure ba amma take gantalin da kika gaji dashi ko."?
Mijin da kike tambaya kuma ki tambayeta ita."
Ya kake neman ka dinga fad'a min magana ne ehe."?
Su sauran yaran naka aure kayi musu."?
"Ita naga dacewar inyiwa."
_Dai dai lokacin Hajiya Salma ta kawo kai cikin d'akin, sam bata san da zuwan Maman Basman ba sai jiyo muryarta tayi tana cewa,_ "Saboda ka kaji da zama da ita ko, an zuga ka yarinya a gidan ubanta amma kamar yar rik'o, shekara nawa Meenat ta bata amma ita bakace ta isheka ba sai ita ko."?
Tana rufe baki ya mayar mata, "Kamar yadda kema ta isheki ba..."
Hajiya Salma tayi sallama ta iso cikin shiga ta alfarma, tasha kwalliya ga sarka da awarwaraye a hannanyenta.
Ta nemi guri kusa da mijinta ta zauna batayi wa maman Basma magana ba saboda, bata son abinda zai had'asu har ta kaisu ga ce-ce ku-ce.
Hajiya Halima (Maman Basma) ta watso mata wani kallo sannan ta tab'e baki.
Ta kalli alhaji Yunus.
"Idan ina tattauna game da 'yata bana buk'atar wani yaji bare ya tsomo min baki."
Yayi murmushin mai sauti, "Halima kenan."
"Waye bare anan."?
Ta tab'e baki sannan tace "Kafini sanin koma waye."?
Ita dai hajiya Salma bata tanka ba, ko kallon ta ma batayi ba, tana so ta nuna mata cewa bata isheta kallo bama bare ta sami damar yi mata rashin kunya."
Halima, Abu d'aya zangaya miki shine, "Wallahi Billahi bazan sauya akan hukuncin dana yanke ba, dole k'arshen watan nan Basma tana da ranar ta aka, in sha Allah."
"Tabd'i jan wai alhaji meye haka ne ina mutumin da zata aura yake d'in an fad'a maka yaron baya k'asarnan a,a..? kada fa ka jawo abinda bazai wa kowa dad'i ba ni da kai."
"Hm, Halima! bana son maimaita magana kije ki tuntub'eta ai ita ta sani muddin banga yaron da kuke min wak'ar akwaishi ba cikin satinnan to wallahi babu d'agin k'afa."
"tabd'ijan, lallai ma Alhaji Yunus!!"
Abinda ya fito daga bakin ta kenan.
Domin tama rasa me zatace mishi, ga haushin tunda Hajiya Salma ta zauna bata kulata ba, taso tayi mata magana taga tsan tsar rashin mutunci.
"Kinji dai abinda nace."
"Ya k'ara maimaita mata."
"Hmm k'al"
"Tayi k'wafa.
"Ya bita da wani kallo kawai."
Sai kuma ta juya kan Hajiya Salma,
"Kada ki d'auka kinyi nasara ne, don munafirci kinzo kin zauna kina kallo na."
Hajiya Salma ta bi ta da wani murmushin _"Kiji da abinda ke damunki."_
Alhajin ne ya d'aga mata hannu tare da cewa, "Halima zancen mu ya tsaya iya mu bana son kina sako Salma ciki."
"Hmmm"
Tace kawai, don tasan tunda ya tanka, zai iya yarfa ta agaban matar shi.
"Idan baki da abincewa zaki iya tafiya.
Ta watsa mishi wani kallo sannan ta gyara zama, _alamar bata da niyyar tafiya._
Abin ya bashi dariya ma.
Sai ya mik'e k'afarshi yana jijjigawa.
Sunfi mintuna biyar cikin shiru sai k'arar AC dake falon.
Sannan akaji sautin kwafar, Hajiya Halima, "K'al"
Sannan ta mike ta fice fuu kamar wucewar iska.
Sai bayan ta fita alhaji ya kalli Hajiya Salma, ya girgiza kai, "Kiyi hakuri fa kinsan ta sai ahankali."
Tayi murmushi, "Haba alhaji meye abin hak'uri kuma."?
Yai ajiyar zuciya,
"Halima sai ahankali, tana d'aukar zance na wasa.."
Ya d'an tsaya, sannan ya d'ora.
"Hmm, mu zuba ni da ita."!!
Ta kwantar da murya, "Don Allah alhaji kabi komai a hankali dai."
Ya kalle ta da kyau, "Kin fini sanin halin da yarinyar take ciki dai."
"Nasani amma, ayi komai ba tare da b'acin ran kowa ba ai yafi ko."?
"Haka ne Nagode, amma aure babu fashi."
Hajiya tayi dariya kawai.
"Allah ya zab'a na gari." tace dashi.
"Amiin". Ya amsa.
Sannan ta mike don kawo mishi abinci, bata son su tsawaita zance akan maganar, don babu ruwanta cikin lamarin.
Hajiya Halima na fita, d'akin Basma ta nufa a fusace, ta tarar Basman na kwance.
Ta d'a ka mata duka.
"Tashi maza kwanciya bai sameki ba."
Zumbur, ta mike a razane "Mama, me yace."?
"Hmm" tace, mai makon ta bata amsa sai ta hau tambayarta.
"Ina Yusuf yake yanzu."?
"Baya nan Mama."
"Dole ki nemo shi."
"Basma ta zaro ido."?
"Tayaya Mama."?
"Ubanki yace aure babu fashi matukar ya wuce satinnan bai ga Yusuf ba kinga ya rage ruwanki."
Basma ta rushe da kuka, "Mama bansan ya zanyi ba munyi waya dashi baki ga wulakancin daya min ba, bashi da niyyar aure yanzu."
"Bansan ya zan miki ba Basma, ke ya dace ki tashi ki kwatar wa kanki hak'k'i kodai a wajen Yusuf ko kuma a wajen mahaifinki, ya rage naki don babu yanda zanyi da Alhaji, sai dai idan naga abin ya wuce gona da iri kotu zan kaishi"!!
Basma ta waro ido cikin tsoro, "Kotu kuma. Gidan tonon asiri, kamar ita akace iyayenta na kotu akanta ai an gama yayatata a duniya.
"Mama, ya zanyi yanzu."?? Ta fad'a cikin kuka.
"Kiyi hakuri, baki da lokacin kuka yanzu, dole ki san abinyi."
Ta matso kusa da ita, cikin rarrashi take ce mata, "Kiyi hak'uri kinji baby na, kiyi dabarar da zakiyi Yusuf yazo k'asar nan kinji."??
Basma ta d'aga kai alamar toh."
Yawwa 'yata nasan kina da wayo ai ko."?