Sashe 44
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
_Fateema`s touch_
Sunan wajen kenan, ya had`u sosai, ana gyaran jikin amare, gyaran gashi, wankin qafa da sauransu.
Lokacin da suka je, ana ta yiwa wata amarya gyaran jiki, suna kwa shigowa ma,aikatan wajen suka hau gaida Mama, wacce suke kira da Mommy. Cikin fara,a ta dinga amsawa sannan ta wuce ciki.
Akwai wani d`an office madaidaici wanda yafi kama da palour, nan suka shiga maman ta zauna a kujera, Hafsah ma ta nemi waje ta zauna. K`amshi ne kawai ke tashi, gefe ga _show Glass_ turaruka ne aciki da humra duk na siyarwa.
"Baki tab'a zuwa wajen nan ba koh."?
Mama ta tambayi Hafsah dake faman kalle-kalle. Ita dai wajen ya burgeta sosai.
Tayi murmushi, "Mun taba zuwa da Mamanmu sau biyu, cikin nan ne dai ni ban tab`a shigowa ba."
Suna hirar aka k'wank'wasa kofa, mama, ta bada izini a shigo.
Lemo tazo ta ajye musu, sannan ta fita.
"Kisha lemon kinji Hafsah na ko kina son ki fita kiyi kallo."?
Ta d`aga kanta.
"To kisha sai ki je ki kalla.
"Tom."
Anyiwa mutane biyu gyaran k'afa dana gashi, wato _Saloon_ za,ayi wa ta ukun kenan mama ta sa aka kira mata Hafsah.
Ta miqe ta tafi kiran.
Tanajin dad`in zaman har suna ta hira da ma,aikatan wajen.
"Mama gani."
"Zauna kici abinci." Mama ta nuna mata abincin da ta musu order aka kawo.
Ta fara ci kenan, maman ta miqe ta fita, zagayawa don ganin meke gudana.'
Babu dad'ewa kuma maman ta dawo Hafsah nacin abincin tana janta da hira so take tayi mata wasu tambayoyi masu muhimmanci.
" `Yan mata kinga Yenda ake gyaran jiki koh."?
Hafsah tayi murmushi,
"Ko kina so ayi miki."?
Hafsah na murmushi ta d`aga kai alamar Eh."
"To anqi d`in sai dai anzo bikinki ayi miki yanzu sai dai ayi miki a fuska kawai."
Cewar mama cike da zolaya.
Hafsah ta sinne kai alamun jin kunya.
"Ai kina da saurayi koh."?
Hafsah tayi murmushi jin kunya tana girgiza kai alamar a,a.
"Gidanku!! kina da dashi mana."
"Bani da shi.!!
"Au kikayi magana ko toh kina dashi."
"A,a mama" tayi maganar tana 'yar dariya.
"To wanda ya baki ledar nan fah."?
Ehe."? Inji Hafsah, ta ke yanayinta ya chanja, zuwa damuwa.
"Am um, ba saurayi na bane."
"Hmm, koh."?
Hafsah zaton ta mama ta yarda don haka qara d`aga kai alamar tabbatar wa.
Mamanki tasan da ledar."?
"Aa."
"To meyasa baki nuna mata ba..?
Bata da amsa don haka tayi shuru.
"Kiyi magana mana Hafsah."?
"Babu komai."
Kinga irin laifin da kike koh."?
"Daga yau kada in qaraji kin qara yin laifi me kama da wannan."
"Ta d`aga kai alamar, Toh."
Mama ta d`ora, "Kin ce ba saurayin ki bane, amma meya kaiki amsar kyautar shi, kuma meya sa kika karb`a."?
Hafsah tayi shuru tana tuno amsar da zata bayar.
"Um, am wallah.. hi, ba saurayi na bane."
To menene had`in ki dashi.
"Ni..ni bana kulashi yanzu." ta fad'a cikin in`inah..Fatanta kawai mama ta yarda da zancen ta."
_An kusa zuwa inda mama take son azo don haka tace:_ "To me yasa kika daina kulashi meya had'a ku."?
Ai k'iris ne hafsah bata sa kuka ba.
Take muryata tayi rauni, har rawa take yi.
"Babu abinda ya had`a mu."
"Hmm, kina wasa dani koh."?
"Aa Mama."
"To ki fada min gaskiya."
Shuru babu magana har wajen wucewar muntuna wajen biyu. Sai Hafsah dake faman kokawa da qwallar dake son zubo mata."
"Kawai na daina kula shi ne saboda mama bata so."
"Mama bata so, to meyasa."?
Mama ta tambayeta da sigar irin tayi mamakin maman ne."
Tasan ba zata sami amsa ba, don haka tayi amfani da damar wajen cewa, "Shine kuka fita dashi ranar bikin abdallah koh."?
Gaban Hafsah yayi wata mummunar fad`uwa, ta k'osa wannan lokacin ( _Moment_) d`in ya shud`e, ta gaji da tambayoyin, don ana neman qureta.
Mama bata jira amsarta ba ta d'ora.
"Kinga dalilin d`aya sa mamanki ba ta so koh.. Meyasa zaki bishi wani waje."? Ke aganinki ya dace kiyi haka."?
Cikin nadama Hafsah ta girgiza kai.
"Duk mutumin da bazai taya ki yiwa iyayenki biyayya ba, ki rabu da shi kinji."
Hafsah ta d'aga kai alamar Toh."
Sai wajen la,asar suka tafi gida wanda a hanya tunanin Hafsah ya kasu kashi-kashi, wanda yafi tsaya mata a rai shine, nasihar mama, sai kuma jin asarar barin Basma, haka taci bulus. Dole ta bata mata rai ita ma kamar yadda tasa ranta dana iyayenta b'aci.
Sunje gida da daddare, mama ta kira fateema d'akinta, so take ta sa Fateeman wani aiki akan Hafsah.
"Fatee, kun tab'a wata hira ne da Hafsah, wacce tayi kama data samari."?
Fatima ta tsorata da tambayar don haka ta bud'e baki, gwara ta fad'awa Maman gaskiya kada taje tayi laifi don da alama akwai babban case wanda yake faruwa.
"A,a mama, saidai ta ari wayata tasa wata number, ta duba a Whatsapp amma bata kira ba kuma batayi magana ba."
"Me yasa baki fad`amin jiya ba."?
Mama ta tambaya da fad`a-fad`a.
"Kiyi hak`uri mama, bayan ta sa number sai ta tsaya kallon profile d`in kuma sai ta fashe da kuka."?
"Kuka kuma."
"Eh Mama."
"Amma duk kika k`i fad`amin koh."?
"Mama kiyi hak'uri."
Kada ki sake boye min abu makamancin wannan, tashi ki d`akko wayarki ki nuna min photon yaron..
Kafin na fad`a miki abinda zaki min..."
Nan Fateema ta miqe ta nufi d`akinsu don d`akko wayar.
Acan D`akin kuma, Hafsah ganin ita kad`ai ce a d'akin sai tayi alwashin kawai aiwatar da abinda zuciyarta ke raya mata, don ta sami dama, tana gudun kada ta wuce ta.
Cikin zafin nama ta d'akko wayar dake gefenta, ta danna wasu numbobi, ringin d`in har ya katse ba,a d`aga ba, ta qara dannawa karo na biyu.
Wannan karon an d`aga.
"Hello."
Aka fad'a daga can b'angaren.
Cikin kaushin murya, Hafsah ta fara magana.
"Hi Master of snatching H. Habeeb Hamid ke magana.!!
"Hmm, I already know it's you _good for nothing.!!_
Kada ki d'auka abinda kika yi kinci bulus, karuwar gida kawai.".. Bata bari ta sami kalmar mayarwa ba ta d`ora.. _"Ashe ke b'arauniya ce ban sani ba, b`arauniya, mai sace samarin mutane, yar iska mara tarbiyya._
"Haha Haha, dariyar basma ta cika kunnen Hafsan,
_"I already know zaki fadi irin haka tun ba yau ba loser.!!_
"Kiji kawai da rashin Yusuf da bazai kara dawo miki ba, idan kuma kina son ki tabbatar gobe k'arfe shida mu had'u _Garden_ idan kin isah.
"Qarya kike mayaudariya...
Iya zancen da kunnen Fateema yaji kenan anayi a wayar ta sanda ta shigo d'akin da azama ta warce wayar,
"Wacece..wacece mayaudariya.."??
Wa kika kira a wayata.. Me.. me yasa haka Hafsah."???
_Cikin in'ina fateema ke magana.._
📝
*HAJEEYA KHAREEMERH*
♥️♥️♥️♥️
*ZAZZAFAN SO*
(masoyin k'warai )
*Cigaban littafin Zazzafan so*
*(Guba ne)*
💔💔
*By:*
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah khareemerh)*
*Dedicated to Unique in your love heart group members.*
I DEDICATED THIS PAGE TO YOU _(RUKKY NAILA GROUP 1)_ SURELY YOU ARE A TRUE FAN.. 😊
📄 *41*
*Ki kyaleni..* Ni ki kyaleni.. Wallahi bazan rabu da ita ba, bazan bar mata shi ba.!"
Abinda Hafsah ke fad'a kenan cikin kuka, yayin da Fateema ta riqe ta a tsorace.
"Kiyi hak'uri Hafsah don Allah ki fad`amin me ya faru, wa kika kira.?
Cikin kuka tace "Nidai, kiyi hak'uri na daukar miki waya, amma ki kyale kawai.
Fateema taga bada da lokacin b'atawa don mama na jiranta don haka ta wuce zata fita. Ta kai bakin k`ofa kenan ta jiyo Hafsah na magana.
"Don Allah kada ki fad'awa mama, nayi kira a waya."
"To kawai fatima tace ta fita."
"Me Hafsan keyi."?
Mama ta tambayeta tana zama.
Cikin son rufawa Hafsah asiri fatima har zuwa sanda zataji aikin da maman xata sata don haka tace, "Babu komai tana kwance ne."
"Tom, muga yaron."?
Fateema ta budo profile d`in yusuf ta miqawa mama.
Muntuna uku tana qare wa Yusuf kallo, sannan ta miqo mata tare da jan siririn tsaki.
"Daga ganinshi bashi da cikakkiyar tarbiyya.!!"
Ita dai fateema kallo tabi mama dashi ta mayar da kai k'asa.
"Ki bani hakalinki nan.
Cewar mama, tana zubawa Fateema ido, yayin da ita kuma ta gyara zama ta bada hankalin nata ga Maman.
"Inaso ki dinga janta da hirar samari har ki gano min matsalar ta."
Fatima ta jinjina kai, mama ta d'ora.
"Akwai alamu yaron nan yana hure mata kunne, ada, don (Ameenah/maman su Hafsah) har qarar ta ta kawo min. Amma yanzu naga alamun tana da damuwa, kuma naga kamar yaron ya yaudare ta ne, shine nake son ki hilace ta da hira, ki gano min gaskiyar me ya faru."
"Kingane."?
Fateema ta jinjina kai "Eh, Mama."
Yawwa, ku dinga hirar samari da ita, da kuma hirar makaranta.
"Toh mama."
"Yawwa nasan zaki iya koh."?
Fateema ta d'aga kai alamar Eh." Tana murmushi.
"Yawwa Allah ya taimaka yayi albarka."
Da Fateema taso ta fad'awa mama zancen wayar da ta tarar Hafsah nayi, sai kuma ta fasa, gwara ta kawo mata cikakken bayani gaba-d'aya."
"Ta miqe ta zata fita mama ta kirata."
Kada fa ki matsa mata da tambayoyi ki bari a hankali, zaki bi abin, ba sauri nake ba."
"Okay mama.!
"Yawwa."
Wajen Hafsah ta koma, ta tarar da ita tayi tagumi, ga gumi da ta had`a.
Fateema tazo kusa da ita ta dafa kafad`unta.
"Am sorry my sister, kin sani cikin duhu, kiyi hak'uri ki fad`amin me yake faruwa."?
"Ni yar uwarki ce ko ba komai, zan taya ki da shawara da addu,a."
Hawaye suka qara zubowa, Hafsah, "Kada ki damu, wannan abin ni ta shafa kawai."
"A,a wallahi nima ya shafe ni, don Allah ki fad'a min."
Shuru babu alamun, Hafsah zata ce komai, sai ajiyar zuciya da take tayi tana cije leb`e.
Sunan wajen kenan, ya had`u sosai, ana gyaran jikin amare, gyaran gashi, wankin qafa da sauransu.
Lokacin da suka je, ana ta yiwa wata amarya gyaran jiki, suna kwa shigowa ma,aikatan wajen suka hau gaida Mama, wacce suke kira da Mommy. Cikin fara,a ta dinga amsawa sannan ta wuce ciki.
Akwai wani d`an office madaidaici wanda yafi kama da palour, nan suka shiga maman ta zauna a kujera, Hafsah ma ta nemi waje ta zauna. K`amshi ne kawai ke tashi, gefe ga _show Glass_ turaruka ne aciki da humra duk na siyarwa.
"Baki tab'a zuwa wajen nan ba koh."?
Mama ta tambayi Hafsah dake faman kalle-kalle. Ita dai wajen ya burgeta sosai.
Tayi murmushi, "Mun taba zuwa da Mamanmu sau biyu, cikin nan ne dai ni ban tab`a shigowa ba."
Suna hirar aka k'wank'wasa kofa, mama, ta bada izini a shigo.
Lemo tazo ta ajye musu, sannan ta fita.
"Kisha lemon kinji Hafsah na ko kina son ki fita kiyi kallo."?
Ta d`aga kanta.
"To kisha sai ki je ki kalla.
"Tom."
Anyiwa mutane biyu gyaran k'afa dana gashi, wato _Saloon_ za,ayi wa ta ukun kenan mama ta sa aka kira mata Hafsah.
Ta miqe ta tafi kiran.
Tanajin dad`in zaman har suna ta hira da ma,aikatan wajen.
"Mama gani."
"Zauna kici abinci." Mama ta nuna mata abincin da ta musu order aka kawo.
Ta fara ci kenan, maman ta miqe ta fita, zagayawa don ganin meke gudana.'
Babu dad'ewa kuma maman ta dawo Hafsah nacin abincin tana janta da hira so take tayi mata wasu tambayoyi masu muhimmanci.
" `Yan mata kinga Yenda ake gyaran jiki koh."?
Hafsah tayi murmushi,
"Ko kina so ayi miki."?
Hafsah na murmushi ta d`aga kai alamar Eh."
"To anqi d`in sai dai anzo bikinki ayi miki yanzu sai dai ayi miki a fuska kawai."
Cewar mama cike da zolaya.
Hafsah ta sinne kai alamun jin kunya.
"Ai kina da saurayi koh."?
Hafsah tayi murmushi jin kunya tana girgiza kai alamar a,a.
"Gidanku!! kina da dashi mana."
"Bani da shi.!!
"Au kikayi magana ko toh kina dashi."
"A,a mama" tayi maganar tana 'yar dariya.
"To wanda ya baki ledar nan fah."?
Ehe."? Inji Hafsah, ta ke yanayinta ya chanja, zuwa damuwa.
"Am um, ba saurayi na bane."
"Hmm, koh."?
Hafsah zaton ta mama ta yarda don haka qara d`aga kai alamar tabbatar wa.
Mamanki tasan da ledar."?
"Aa."
"To meyasa baki nuna mata ba..?
Bata da amsa don haka tayi shuru.
"Kiyi magana mana Hafsah."?
"Babu komai."
Kinga irin laifin da kike koh."?
"Daga yau kada in qaraji kin qara yin laifi me kama da wannan."
"Ta d`aga kai alamar, Toh."
Mama ta d`ora, "Kin ce ba saurayin ki bane, amma meya kaiki amsar kyautar shi, kuma meya sa kika karb`a."?
Hafsah tayi shuru tana tuno amsar da zata bayar.
"Um, am wallah.. hi, ba saurayi na bane."
To menene had`in ki dashi.
"Ni..ni bana kulashi yanzu." ta fad'a cikin in`inah..Fatanta kawai mama ta yarda da zancen ta."
_An kusa zuwa inda mama take son azo don haka tace:_ "To me yasa kika daina kulashi meya had'a ku."?
Ai k'iris ne hafsah bata sa kuka ba.
Take muryata tayi rauni, har rawa take yi.
"Babu abinda ya had`a mu."
"Hmm, kina wasa dani koh."?
"Aa Mama."
"To ki fada min gaskiya."
Shuru babu magana har wajen wucewar muntuna wajen biyu. Sai Hafsah dake faman kokawa da qwallar dake son zubo mata."
"Kawai na daina kula shi ne saboda mama bata so."
"Mama bata so, to meyasa."?
Mama ta tambayeta da sigar irin tayi mamakin maman ne."
Tasan ba zata sami amsa ba, don haka tayi amfani da damar wajen cewa, "Shine kuka fita dashi ranar bikin abdallah koh."?
Gaban Hafsah yayi wata mummunar fad`uwa, ta k'osa wannan lokacin ( _Moment_) d`in ya shud`e, ta gaji da tambayoyin, don ana neman qureta.
Mama bata jira amsarta ba ta d'ora.
"Kinga dalilin d`aya sa mamanki ba ta so koh.. Meyasa zaki bishi wani waje."? Ke aganinki ya dace kiyi haka."?
Cikin nadama Hafsah ta girgiza kai.
"Duk mutumin da bazai taya ki yiwa iyayenki biyayya ba, ki rabu da shi kinji."
Hafsah ta d'aga kai alamar Toh."
Sai wajen la,asar suka tafi gida wanda a hanya tunanin Hafsah ya kasu kashi-kashi, wanda yafi tsaya mata a rai shine, nasihar mama, sai kuma jin asarar barin Basma, haka taci bulus. Dole ta bata mata rai ita ma kamar yadda tasa ranta dana iyayenta b'aci.
Sunje gida da daddare, mama ta kira fateema d'akinta, so take ta sa Fateeman wani aiki akan Hafsah.
"Fatee, kun tab'a wata hira ne da Hafsah, wacce tayi kama data samari."?
Fatima ta tsorata da tambayar don haka ta bud'e baki, gwara ta fad'awa Maman gaskiya kada taje tayi laifi don da alama akwai babban case wanda yake faruwa.
"A,a mama, saidai ta ari wayata tasa wata number, ta duba a Whatsapp amma bata kira ba kuma batayi magana ba."
"Me yasa baki fad`amin jiya ba."?
Mama ta tambaya da fad`a-fad`a.
"Kiyi hak`uri mama, bayan ta sa number sai ta tsaya kallon profile d`in kuma sai ta fashe da kuka."?
"Kuka kuma."
"Eh Mama."
"Amma duk kika k`i fad`amin koh."?
"Mama kiyi hak'uri."
Kada ki sake boye min abu makamancin wannan, tashi ki d`akko wayarki ki nuna min photon yaron..
Kafin na fad`a miki abinda zaki min..."
Nan Fateema ta miqe ta nufi d`akinsu don d`akko wayar.
Acan D`akin kuma, Hafsah ganin ita kad`ai ce a d'akin sai tayi alwashin kawai aiwatar da abinda zuciyarta ke raya mata, don ta sami dama, tana gudun kada ta wuce ta.
Cikin zafin nama ta d'akko wayar dake gefenta, ta danna wasu numbobi, ringin d`in har ya katse ba,a d`aga ba, ta qara dannawa karo na biyu.
Wannan karon an d`aga.
"Hello."
Aka fad'a daga can b'angaren.
Cikin kaushin murya, Hafsah ta fara magana.
"Hi Master of snatching H. Habeeb Hamid ke magana.!!
"Hmm, I already know it's you _good for nothing.!!_
Kada ki d'auka abinda kika yi kinci bulus, karuwar gida kawai.".. Bata bari ta sami kalmar mayarwa ba ta d`ora.. _"Ashe ke b'arauniya ce ban sani ba, b`arauniya, mai sace samarin mutane, yar iska mara tarbiyya._
"Haha Haha, dariyar basma ta cika kunnen Hafsan,
_"I already know zaki fadi irin haka tun ba yau ba loser.!!_
"Kiji kawai da rashin Yusuf da bazai kara dawo miki ba, idan kuma kina son ki tabbatar gobe k'arfe shida mu had'u _Garden_ idan kin isah.
"Qarya kike mayaudariya...
Iya zancen da kunnen Fateema yaji kenan anayi a wayar ta sanda ta shigo d'akin da azama ta warce wayar,
"Wacece..wacece mayaudariya.."??
Wa kika kira a wayata.. Me.. me yasa haka Hafsah."???
_Cikin in'ina fateema ke magana.._
📝
*HAJEEYA KHAREEMERH*
♥️♥️♥️♥️
*ZAZZAFAN SO*
(masoyin k'warai )
*Cigaban littafin Zazzafan so*
*(Guba ne)*
💔💔
*By:*
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah khareemerh)*
*Dedicated to Unique in your love heart group members.*
I DEDICATED THIS PAGE TO YOU _(RUKKY NAILA GROUP 1)_ SURELY YOU ARE A TRUE FAN.. 😊
📄 *41*
*Ki kyaleni..* Ni ki kyaleni.. Wallahi bazan rabu da ita ba, bazan bar mata shi ba.!"
Abinda Hafsah ke fad'a kenan cikin kuka, yayin da Fateema ta riqe ta a tsorace.
"Kiyi hak'uri Hafsah don Allah ki fad`amin me ya faru, wa kika kira.?
Cikin kuka tace "Nidai, kiyi hak'uri na daukar miki waya, amma ki kyale kawai.
Fateema taga bada da lokacin b'atawa don mama na jiranta don haka ta wuce zata fita. Ta kai bakin k`ofa kenan ta jiyo Hafsah na magana.
"Don Allah kada ki fad'awa mama, nayi kira a waya."
"To kawai fatima tace ta fita."
"Me Hafsan keyi."?
Mama ta tambayeta tana zama.
Cikin son rufawa Hafsah asiri fatima har zuwa sanda zataji aikin da maman xata sata don haka tace, "Babu komai tana kwance ne."
"Tom, muga yaron."?
Fateema ta budo profile d`in yusuf ta miqawa mama.
Muntuna uku tana qare wa Yusuf kallo, sannan ta miqo mata tare da jan siririn tsaki.
"Daga ganinshi bashi da cikakkiyar tarbiyya.!!"
Ita dai fateema kallo tabi mama dashi ta mayar da kai k'asa.
"Ki bani hakalinki nan.
Cewar mama, tana zubawa Fateema ido, yayin da ita kuma ta gyara zama ta bada hankalin nata ga Maman.
"Inaso ki dinga janta da hirar samari har ki gano min matsalar ta."
Fatima ta jinjina kai, mama ta d'ora.
"Akwai alamu yaron nan yana hure mata kunne, ada, don (Ameenah/maman su Hafsah) har qarar ta ta kawo min. Amma yanzu naga alamun tana da damuwa, kuma naga kamar yaron ya yaudare ta ne, shine nake son ki hilace ta da hira, ki gano min gaskiyar me ya faru."
"Kingane."?
Fateema ta jinjina kai "Eh, Mama."
Yawwa, ku dinga hirar samari da ita, da kuma hirar makaranta.
"Toh mama."
"Yawwa nasan zaki iya koh."?
Fateema ta d'aga kai alamar Eh." Tana murmushi.
"Yawwa Allah ya taimaka yayi albarka."
Da Fateema taso ta fad'awa mama zancen wayar da ta tarar Hafsah nayi, sai kuma ta fasa, gwara ta kawo mata cikakken bayani gaba-d'aya."
"Ta miqe ta zata fita mama ta kirata."
Kada fa ki matsa mata da tambayoyi ki bari a hankali, zaki bi abin, ba sauri nake ba."
"Okay mama.!
"Yawwa."
Wajen Hafsah ta koma, ta tarar da ita tayi tagumi, ga gumi da ta had`a.
Fateema tazo kusa da ita ta dafa kafad`unta.
"Am sorry my sister, kin sani cikin duhu, kiyi hak'uri ki fad`amin me yake faruwa."?
"Ni yar uwarki ce ko ba komai, zan taya ki da shawara da addu,a."
Hawaye suka qara zubowa, Hafsah, "Kada ki damu, wannan abin ni ta shafa kawai."
"A,a wallahi nima ya shafe ni, don Allah ki fad'a min."
Shuru babu alamun, Hafsah zata ce komai, sai ajiyar zuciya da take tayi tana cije leb`e.