Sashe 24
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Sun* isa gida cikin farin ciki, suna shigowa Mufida ta taso ta rungume Hafsah "Happy graduation yaya". 'Hafsah taji dad'i itama ta rungume ta "Thank you sisi na!"
'Mama ta shiga hidimar zuba musu abinci.. Yau girki na 'musamman' (special) akayi. 'Dama tayi shi tun kafin su tafi makarantar.'
'Bayan sun kammala ne, suka yi sallah, sannan kowa ya shiga yin tashi hidimar.
'Hafsah dai wanka ta shiga, bayan ta fito tayi kwalliya cikin sabuwar Atamfar 'Super Holland' tayi kyau sosai ko powder bata shafa ba.
Ta fito falo ta zauna shiru, shima d'in don kada Abba ya ganta babu walwala ne a cikin rana mai muhimmanci a wajenta irin wannan ya zargi wani abu.'
'Amma a b'adinin zuciyarta ('in side of her mind') abubuwane dank'are wad'anda suka sabbaba mata yin shiru.
'Na farko shine; Fargabar alak'ar dake tsakanin, basma da Yusuf, 'wacce irin mu,amalar girmama wa ce a tsakaninsu bayan, ta kasancewar basma k'awarta.. Da har zata sa Yusuf kasa k'in amsa gayyatar basma, bayan ita da take sanadin had'uwarsu tace bazata ba?
'Na biyu shine kewar 'yan ajinsu da kuma bak'in cikin rashin samun hanyar yin waya da Yusuf. '
Sai na uku tunanin makomarta a wajen Abba.. 'Yanzu dai tayi candy, tana zuba idon ganin ''Shin zai bata 'yancin rik'e waya da kuma na tsayawa da saurayi''?
'Cikin wannan dogon tunanin ne taji kiran Abba d'aga d'akinshi.. Tayi saurin mik'ewa ta nufi d'akin.
'Da sallama ta shiga , yana zaune akan carpet ta tarar da shi, ta durk'usa sannan tace "Abba gani" ya sakar mata fuska, 'Fiye da koyaushe a kwanakinnan.' "Yauwa yaya, yanzu anyi candy koh? An zama yaya sosai" tayi murmushi ya mik'e ya nufi, k'ofar bed room d'in cikin d'akin, mintuna kad'an ya dawo da leda ahannu, ya zauna a wajen da ya tashi, sannan ya mik'a mata ledar yana fad'in, "To ga gift d'in Abba shima" ta mik'a hannu biyu ta karb'a tana godiya, Abba an gode Allah ya saka da alkhairi"..
Ya amsa da "Amin yaya" sannan cikin nutsuwa yayi mata 'yar takaitacciyar nasiha.
("Hafsah yanzu kin girma fa, yanzu keya dace ki dinga tashin k'anne'nki su tafi makaranta ba ni ba ko mamanku." "Kuma kada ki ga kinyi candy ki sa wasa a ranki, yanzu lokacin da zaki fara karatu da kuma sanin rayuwa, saboda haka ki maida hankali don Allah, ki dinga addu,a kinji")
'Ta gyad'a kai "To Abba"
"Yawwa Allah ya miki albarka ya bada result mekyau"
"Amin Abba"
'Ya d'an nisa sannan yace,
"Ki bar batun party sai bayan exam ta fito za,a had'a miki babban party, kin ga sannan kin san matsayin jarrabawarki koh"?
'Ta gyad'a kai kawai'
Cikin nutsuwa ya sake ce mata,
"Yaya ayau naso in baki waya, amma na fasa, saboda dalilin da kema kin sanshi, amma zan duba na gani zuwa wani lokacin.
Bataji dad'in hakan ba, amma yanzu, sai taji tabbas cewa laifinta ne'.
'Ta kasa koda gyad'a mishi kai ne'.
Ya kira sunanta "Hafsah!"
Sai da ta amsa sannan yace yana nuna ta da yatsa'
"kada ki d'auka gama makarantar da kikayi ya baki damar yin magana da wani saurayi..ban baki wannan damar ba,.. Kada ki sake ki saurari wani, har sai kin turo shi ya ganni na mishi izini".. Kinji koh?
'Ta jinjina kai Eh" yauwa, to tashi kije'
'Sai taji duk jikinta ya d'anyi sanyi.
'Tana fita babban falo taji kiran mama,ta sameta a d'akinta, "Mama gani,"
Itama wani abu ta mik'a mata acikin wani d'an box akwati mai kyau, "Gashinan na happy graduation ne" taji dad'i sosai,
" Nagode mama" ta fad'a tana murmushi.
'Bed room d'in ta nufa, ta zauna kan gado, ta ajye kyaututan agefe, jinta take wata mai sa,ar iyaye, tabbas ta k'ara tabbatarwa kanta iyayenta na k'aunarta. Ta d'auki ledar Abba tana shirin bud'ewa, 'Mufida ta shigo da gudun, cikin wata 'Red gown' tayi kyau sosai,
"Yaya ki fito falo,"
Hafsah ta zaro ido Menene?
Tayi murmushi tana d'an rawa da k'afarta alamar a k'age take, ('She eager')
"Surprise ne"
Hafsah ta mik'e.
Yaya ki chanja dressing, ta fad'a tana shigowa cikin d'akin sosai, ta bud'e drawer ta dakko wa Hafsah, wata T. Shirts purple sai wani wando light pink Hafsa tasa da sauri, tana son taje taga Menene'?
Tayi sauri tayi d'auri me kama da turban, akanta da wani purple d'in d'ankwali, ta nufi wajen dressing mirror ta fesa turare, sannan suka fito.
Bashir, duk k'annenta ta gani, sai abokin bashir na'eem, sai wata k'awar Zainab dake a mak'otansu Nusaiba',
Tsaye suke sun kewaye table d'in dinning, sun d'ora cake akai.. Suna ganinta suka hau ihu happy graduation' suna tafi, ta shiga tsakiyarsu ta tsaya, suka yi photuna da wayar Mama, sannan aka fara irge "5..4..3..2..1.." Ita da Mufida suka rik'e wukar sannan suka yanka, sannan akashiga ci, ana b'ata fuska da cream, sai da suka gama sannan suka yi wasu photunan a wayar Abba, sai lokacin daf da magariba sannan suka gama, domin wak'a suka kunna a speaker na falo sukayi ta rawa isu-isu'
Hafsah yau farin cikinta babu misali, har ta manta da wani tunanin yusuf gaba-d'aya bayan sunyi sallah aka dora da kallo, ko bed room, d'inta bata shiga ba, sai wajen 11:00pm, kowa ya mik'e don yin bacci.
Hafsah ta shiga toilet tayi wanka, ta saka rigar bacci sannan ta kwanta. A gajiye take sosai don haka ko takan gift en abba da Mama batabi,ba bare kuma wani tunanin Yusuf, bacci yai gaba da ita'.
Da safe ta tashi fresh babu wani tension sai bayan, sun karya ne, sannan ta dakko kyautukan nata.
'Na Abba ta fara bud'ewa, 'wani agogone mai kyau na mata, sai takalmi akwalinshi goalding color ya had'u, sai wani tsadadden turare.'
Taji d'adin kyautar sosai, tana murmushi ta bud'e box d'in Mama, wani zob'e ta gani mai kyau d'an k'arami.
"Thank you my parents!!
Ta furta a fili.
'Da yamma tayi wanka cikin b'akar after dress da d'an mayafi, mama tace zata aikata wani gida cikin layinsu ta karb'o mata turaren wuta da Matar take siyarwa, ta fito ta nufi gate, aiko tana bud'ewa tayi gamo da Yusuf tsaye jikin motar shi, yayi kyau fiye da duk ranakun data tab'a ganinshi, ta dafe k'irjinta sanadiyyar bugawar da yake, shi kuma sai wani murmushi yake yi na farincikin ganinta cikin sauk'i.
Cikin tsoro ta k'araso babu ko sallama bare sannu da zuwa ta fara mishi magana cikin tsoro, " Haba dear kafa san abba ya hana, yanzu ni aikena akayi".
Ta fara tafiya, gudun kada Tsautsayi yasa Abba ya gansu.
'Shima binta ya fara yi abaya, ta tsaya, sannan ta d'an juyo ta kalleshi, shi kuma ya hard'e hannayenshi a k'irji,
"Please ka daina bina kaji, ka tafi"
"No, bazan tab'a tafi ba, zan raka ki ne"
Tayi shiru, sai kuma ta cigaba da tafiya, shi kuma ya cigaba da binta har zuwa gidan da zata.
Ta ca ke a k'ofar gidan, shima ya tsaya yana fuskartata, ahankali ta fara magana.
"Dear please Meyasa kazo?
"Hmm, baby ko welcoming nawa biki yi ba kin namin abu kamar baki son ganina koh"?
Tayi shiru, sai taga rashin kyautawarta'
Atak'aice tace "Am sorry you're welcome dear, please ka daina cewa bana farinciki da ganinka,.. Kawai ina tsoron Abba ne, yanzu ma Allah ne ya sa mama ta aikeni, da aikawa zakayi kirani koh? Ya jingina kanshi yana murmushi "Of course"
Ta sauke ajiyar zuciya, Ok"
Suka d'anyi shiru sannan yace am baby nazo ne muje party kinga nan da one hour ne za,a fara."
Ta d'ago ido ta kalleshi suka had'a ido ya kashe mata ido da'ya.
Ta girgiza kai baby nace maka bazan je ba fa".. Kuma nace kada kaje kaima please,"
"Hmm, Meyasa?
Kawai bana son kaje, ta fad'a tana d'an had'e rai"
Yai dariya, "Haha ke dai kada kije, amma, ni zanje"
Sai taji maganar ta b'ata mata rai'
Ta jinjina kai,
"Ok thank you"
Ta shige cikin gidan ta barshi tsaye'
_'Ni ko nace Hafsah dama Yusuf na yin laifi'_🤔😅
'Tayi sallama sanan ta shiga cikin falon gidan, bayan sun gaisa da matar, ta bata sak'on sannan ta fito.. Yana tsaye har lokacin, yana ganinta ya nufota "please baby, kizo muje."
Ta yi mishi wani kallon tuhuma "No bazan je ba, ka wuce kawai"
Yai ajiyar zuciya "Hmm, ok,"
Ta fara tafiya, shikuma ya biyota don dakko motarshi dake k'ofar gidan su'
Ta juyo ta d'an tsaya ta kalleshi, sai b'acin ranta ya k'aru, taga ya mata kyau sosai, to meye na dole sai yaje wannan party?
Cikin b'acin rai tace mishi, tunda kace sai kaje, to kaje d'in, kuma kada ka min magana a hanya'.. Sannan na gode da abinda kayi min."
Ta na kaiwa nan tayi saurin wucewa ta barshi.
"Hafsah..baby.."!!
Yai ta kiranta amma taki koda juyowa, bashi da zab'i illa ya bita a baya.
'Tafiyar kurame sukayi har zuwa gidan su Hafsa. Ya tare mata hanyar shiga ita kuma ta tsaya cikin fushi da kuma tsoro tana kallonshi, cikin nutsuwa yace,
"Am sorry baby, kiyi ha'kuri don Allah".. Basma is important to us, ki bari naje please"
Takaici ya rufeta, ta d'aga mishi kai, kawai, wanne irin hali ne dashi, tana nuna mishi bata son abu amma shi kuma ya dage yana wani nuna mata important'
Ya d'an matsa mata ta rab'a cikin gate d'in, ya kirata a hankali "baby"
Ta kalleshi da ido kawai, ahankali yace "Bye Bye"
"I love you" sannan mata sassanyan murmushi wanda ya tsaya mata a rai har taji ya sakko mata da k'wallar kewa da kuma kishi'.
Ta d'aga mishi hannu kawai duk da tana jin zafin shi shima ya d'aga mata suka d'an b'ata lokacin kallon juna, sannan tunanin kada Abba ya zo ya ganta, ya fargar da ita ta wuce ciki babu shiri.
Shi kuma ya shige cikin motarshi cike da nishadi'..
*Hajeeyah Kareemerh ce*
👏🏼👏🏼👏🏼
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to: Unique In Love Heart Members*
*Much of love to you:*💘💘💘💘💘
*"My Namecy ina yinki irin sosai d'innan fa,(KARIMA TIJJANI ADAM")* *Kina k'aunar wannan novel.. Allah ya kawo mj na gari musha biki..* 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼
📄 *28*
'Mama ta shiga hidimar zuba musu abinci.. Yau girki na 'musamman' (special) akayi. 'Dama tayi shi tun kafin su tafi makarantar.'
'Bayan sun kammala ne, suka yi sallah, sannan kowa ya shiga yin tashi hidimar.
'Hafsah dai wanka ta shiga, bayan ta fito tayi kwalliya cikin sabuwar Atamfar 'Super Holland' tayi kyau sosai ko powder bata shafa ba.
Ta fito falo ta zauna shiru, shima d'in don kada Abba ya ganta babu walwala ne a cikin rana mai muhimmanci a wajenta irin wannan ya zargi wani abu.'
'Amma a b'adinin zuciyarta ('in side of her mind') abubuwane dank'are wad'anda suka sabbaba mata yin shiru.
'Na farko shine; Fargabar alak'ar dake tsakanin, basma da Yusuf, 'wacce irin mu,amalar girmama wa ce a tsakaninsu bayan, ta kasancewar basma k'awarta.. Da har zata sa Yusuf kasa k'in amsa gayyatar basma, bayan ita da take sanadin had'uwarsu tace bazata ba?
'Na biyu shine kewar 'yan ajinsu da kuma bak'in cikin rashin samun hanyar yin waya da Yusuf. '
Sai na uku tunanin makomarta a wajen Abba.. 'Yanzu dai tayi candy, tana zuba idon ganin ''Shin zai bata 'yancin rik'e waya da kuma na tsayawa da saurayi''?
'Cikin wannan dogon tunanin ne taji kiran Abba d'aga d'akinshi.. Tayi saurin mik'ewa ta nufi d'akin.
'Da sallama ta shiga , yana zaune akan carpet ta tarar da shi, ta durk'usa sannan tace "Abba gani" ya sakar mata fuska, 'Fiye da koyaushe a kwanakinnan.' "Yauwa yaya, yanzu anyi candy koh? An zama yaya sosai" tayi murmushi ya mik'e ya nufi, k'ofar bed room d'in cikin d'akin, mintuna kad'an ya dawo da leda ahannu, ya zauna a wajen da ya tashi, sannan ya mik'a mata ledar yana fad'in, "To ga gift d'in Abba shima" ta mik'a hannu biyu ta karb'a tana godiya, Abba an gode Allah ya saka da alkhairi"..
Ya amsa da "Amin yaya" sannan cikin nutsuwa yayi mata 'yar takaitacciyar nasiha.
("Hafsah yanzu kin girma fa, yanzu keya dace ki dinga tashin k'anne'nki su tafi makaranta ba ni ba ko mamanku." "Kuma kada ki ga kinyi candy ki sa wasa a ranki, yanzu lokacin da zaki fara karatu da kuma sanin rayuwa, saboda haka ki maida hankali don Allah, ki dinga addu,a kinji")
'Ta gyad'a kai "To Abba"
"Yawwa Allah ya miki albarka ya bada result mekyau"
"Amin Abba"
'Ya d'an nisa sannan yace,
"Ki bar batun party sai bayan exam ta fito za,a had'a miki babban party, kin ga sannan kin san matsayin jarrabawarki koh"?
'Ta gyad'a kai kawai'
Cikin nutsuwa ya sake ce mata,
"Yaya ayau naso in baki waya, amma na fasa, saboda dalilin da kema kin sanshi, amma zan duba na gani zuwa wani lokacin.
Bataji dad'in hakan ba, amma yanzu, sai taji tabbas cewa laifinta ne'.
'Ta kasa koda gyad'a mishi kai ne'.
Ya kira sunanta "Hafsah!"
Sai da ta amsa sannan yace yana nuna ta da yatsa'
"kada ki d'auka gama makarantar da kikayi ya baki damar yin magana da wani saurayi..ban baki wannan damar ba,.. Kada ki sake ki saurari wani, har sai kin turo shi ya ganni na mishi izini".. Kinji koh?
'Ta jinjina kai Eh" yauwa, to tashi kije'
'Sai taji duk jikinta ya d'anyi sanyi.
'Tana fita babban falo taji kiran mama,ta sameta a d'akinta, "Mama gani,"
Itama wani abu ta mik'a mata acikin wani d'an box akwati mai kyau, "Gashinan na happy graduation ne" taji dad'i sosai,
" Nagode mama" ta fad'a tana murmushi.
'Bed room d'in ta nufa, ta zauna kan gado, ta ajye kyaututan agefe, jinta take wata mai sa,ar iyaye, tabbas ta k'ara tabbatarwa kanta iyayenta na k'aunarta. Ta d'auki ledar Abba tana shirin bud'ewa, 'Mufida ta shigo da gudun, cikin wata 'Red gown' tayi kyau sosai,
"Yaya ki fito falo,"
Hafsah ta zaro ido Menene?
Tayi murmushi tana d'an rawa da k'afarta alamar a k'age take, ('She eager')
"Surprise ne"
Hafsah ta mik'e.
Yaya ki chanja dressing, ta fad'a tana shigowa cikin d'akin sosai, ta bud'e drawer ta dakko wa Hafsah, wata T. Shirts purple sai wani wando light pink Hafsa tasa da sauri, tana son taje taga Menene'?
Tayi sauri tayi d'auri me kama da turban, akanta da wani purple d'in d'ankwali, ta nufi wajen dressing mirror ta fesa turare, sannan suka fito.
Bashir, duk k'annenta ta gani, sai abokin bashir na'eem, sai wata k'awar Zainab dake a mak'otansu Nusaiba',
Tsaye suke sun kewaye table d'in dinning, sun d'ora cake akai.. Suna ganinta suka hau ihu happy graduation' suna tafi, ta shiga tsakiyarsu ta tsaya, suka yi photuna da wayar Mama, sannan aka fara irge "5..4..3..2..1.." Ita da Mufida suka rik'e wukar sannan suka yanka, sannan akashiga ci, ana b'ata fuska da cream, sai da suka gama sannan suka yi wasu photunan a wayar Abba, sai lokacin daf da magariba sannan suka gama, domin wak'a suka kunna a speaker na falo sukayi ta rawa isu-isu'
Hafsah yau farin cikinta babu misali, har ta manta da wani tunanin yusuf gaba-d'aya bayan sunyi sallah aka dora da kallo, ko bed room, d'inta bata shiga ba, sai wajen 11:00pm, kowa ya mik'e don yin bacci.
Hafsah ta shiga toilet tayi wanka, ta saka rigar bacci sannan ta kwanta. A gajiye take sosai don haka ko takan gift en abba da Mama batabi,ba bare kuma wani tunanin Yusuf, bacci yai gaba da ita'.
Da safe ta tashi fresh babu wani tension sai bayan, sun karya ne, sannan ta dakko kyautukan nata.
'Na Abba ta fara bud'ewa, 'wani agogone mai kyau na mata, sai takalmi akwalinshi goalding color ya had'u, sai wani tsadadden turare.'
Taji d'adin kyautar sosai, tana murmushi ta bud'e box d'in Mama, wani zob'e ta gani mai kyau d'an k'arami.
"Thank you my parents!!
Ta furta a fili.
'Da yamma tayi wanka cikin b'akar after dress da d'an mayafi, mama tace zata aikata wani gida cikin layinsu ta karb'o mata turaren wuta da Matar take siyarwa, ta fito ta nufi gate, aiko tana bud'ewa tayi gamo da Yusuf tsaye jikin motar shi, yayi kyau fiye da duk ranakun data tab'a ganinshi, ta dafe k'irjinta sanadiyyar bugawar da yake, shi kuma sai wani murmushi yake yi na farincikin ganinta cikin sauk'i.
Cikin tsoro ta k'araso babu ko sallama bare sannu da zuwa ta fara mishi magana cikin tsoro, " Haba dear kafa san abba ya hana, yanzu ni aikena akayi".
Ta fara tafiya, gudun kada Tsautsayi yasa Abba ya gansu.
'Shima binta ya fara yi abaya, ta tsaya, sannan ta d'an juyo ta kalleshi, shi kuma ya hard'e hannayenshi a k'irji,
"Please ka daina bina kaji, ka tafi"
"No, bazan tab'a tafi ba, zan raka ki ne"
Tayi shiru, sai kuma ta cigaba da tafiya, shi kuma ya cigaba da binta har zuwa gidan da zata.
Ta ca ke a k'ofar gidan, shima ya tsaya yana fuskartata, ahankali ta fara magana.
"Dear please Meyasa kazo?
"Hmm, baby ko welcoming nawa biki yi ba kin namin abu kamar baki son ganina koh"?
Tayi shiru, sai taga rashin kyautawarta'
Atak'aice tace "Am sorry you're welcome dear, please ka daina cewa bana farinciki da ganinka,.. Kawai ina tsoron Abba ne, yanzu ma Allah ne ya sa mama ta aikeni, da aikawa zakayi kirani koh? Ya jingina kanshi yana murmushi "Of course"
Ta sauke ajiyar zuciya, Ok"
Suka d'anyi shiru sannan yace am baby nazo ne muje party kinga nan da one hour ne za,a fara."
Ta d'ago ido ta kalleshi suka had'a ido ya kashe mata ido da'ya.
Ta girgiza kai baby nace maka bazan je ba fa".. Kuma nace kada kaje kaima please,"
"Hmm, Meyasa?
Kawai bana son kaje, ta fad'a tana d'an had'e rai"
Yai dariya, "Haha ke dai kada kije, amma, ni zanje"
Sai taji maganar ta b'ata mata rai'
Ta jinjina kai,
"Ok thank you"
Ta shige cikin gidan ta barshi tsaye'
_'Ni ko nace Hafsah dama Yusuf na yin laifi'_🤔😅
'Tayi sallama sanan ta shiga cikin falon gidan, bayan sun gaisa da matar, ta bata sak'on sannan ta fito.. Yana tsaye har lokacin, yana ganinta ya nufota "please baby, kizo muje."
Ta yi mishi wani kallon tuhuma "No bazan je ba, ka wuce kawai"
Yai ajiyar zuciya "Hmm, ok,"
Ta fara tafiya, shikuma ya biyota don dakko motarshi dake k'ofar gidan su'
Ta juyo ta d'an tsaya ta kalleshi, sai b'acin ranta ya k'aru, taga ya mata kyau sosai, to meye na dole sai yaje wannan party?
Cikin b'acin rai tace mishi, tunda kace sai kaje, to kaje d'in, kuma kada ka min magana a hanya'.. Sannan na gode da abinda kayi min."
Ta na kaiwa nan tayi saurin wucewa ta barshi.
"Hafsah..baby.."!!
Yai ta kiranta amma taki koda juyowa, bashi da zab'i illa ya bita a baya.
'Tafiyar kurame sukayi har zuwa gidan su Hafsa. Ya tare mata hanyar shiga ita kuma ta tsaya cikin fushi da kuma tsoro tana kallonshi, cikin nutsuwa yace,
"Am sorry baby, kiyi ha'kuri don Allah".. Basma is important to us, ki bari naje please"
Takaici ya rufeta, ta d'aga mishi kai, kawai, wanne irin hali ne dashi, tana nuna mishi bata son abu amma shi kuma ya dage yana wani nuna mata important'
Ya d'an matsa mata ta rab'a cikin gate d'in, ya kirata a hankali "baby"
Ta kalleshi da ido kawai, ahankali yace "Bye Bye"
"I love you" sannan mata sassanyan murmushi wanda ya tsaya mata a rai har taji ya sakko mata da k'wallar kewa da kuma kishi'.
Ta d'aga mishi hannu kawai duk da tana jin zafin shi shima ya d'aga mata suka d'an b'ata lokacin kallon juna, sannan tunanin kada Abba ya zo ya ganta, ya fargar da ita ta wuce ciki babu shiri.
Shi kuma ya shige cikin motarshi cike da nishadi'..
*Hajeeyah Kareemerh ce*
👏🏼👏🏼👏🏼
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to: Unique In Love Heart Members*
*Much of love to you:*💘💘💘💘💘
*"My Namecy ina yinki irin sosai d'innan fa,(KARIMA TIJJANI ADAM")* *Kina k'aunar wannan novel.. Allah ya kawo mj na gari musha biki..* 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼
📄 *28*