Sashe 73
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin nutsuwar daya tattaro ya had'a da rage sauti kai tsaye ya tambaye ta.
Zaki aure ni"?... Ya d'an tsaya sannan ya k'arasa, don Allah ki fad`amin.
Ya saki hannayen shi ya ware su, "nayi miki kalar wanda zaki iya rayuwa dashi."?
Hafsah tayi saurin kawar da kai gefe, bata son wannan titsiyan nashi, yau wato bama a waya ba a fili yake mata wannan zancen."?
Sukayi shuru, sai iskar Yammar dake kad'a su.
"Please ki fad'amin. Don Allah.!
Hafsah ta yi ajiyar zuciya a hankali kafin tace, "Please ka bari mu bar wannan magana kashe lemon ka ga snacks nan."
Yayi mata murmushi, "Nagode da hidima. Sannan ya kalli abincin ya k'ara kallon ta, Babu abinda zaki bani nak'i ci, amma bani da nutsuwa idan banjin amsar tambayata ba please."
I will tell you ai." so take subar zancen a yanzu don haka ta fad'i haka.
"Okay you promised koh."?
Tana murmushi ta girgiza kai.
Hmm, Allah sai kin fad`amin. Ya fad'a sannan babu jira ya shiga zuba lemon a cups. Yau ma guda biyu ya zuba nata da nashi, ya mik'a shi gabanta sannan ya d`auki nashi ya fara sha haka, kafin ya fara had'awa da cake."
Kallonshi Hafsah kawai take yi da wani shauk'i. Kadan yaci ya koma ga dambun naman, ya fara ci yana mata hira.
"Mama na tana son abin nan, gaskiya yayi dad'i thank you my queen."
Ya d'ago ya kalle ta, "Kisha mana."
Ta girgiza mishi kai.
Why."?
Naka ne ai.!!
Nawa ne to ai nina baki."
Hmm, nima ai nina baka."
Baisan sanda ya sa dariya ba. _Dama tana magana haka kamar shi."?_
A fili yace, "Hmm kina da wayo... Kin fi ukhasha wayo.
Tayi murmushi itama.
Ya d`auki toilet paper ya goge hannunshi.
Bayan ya motsa bakin shi azuci yayi hamdala sannan ya zubo mata idanu.
Nagode Hafsah na, na gode da hidima, duk da ke bakya min karar na baki abu kici.!!
Tayi murmushi ta kawar da kai.
"Ai baka ci da yawa ba."
"Ya isheni, nagode, ganinki yana k'ara min koshi.!!
Suka yiwa juna dariya.
Kafin ya tattaro nutsuwa yace, "Hafsah.!!
Itama ta bada hankalinta kanshi.
Zan fad'a miki gaskiya tsakani ga Allah ina sonki, kuma ina son in aure ki...
Yayi shuru yana karantar yanayinta.
Kinyi min a matsayin mata komai da komai.
"Ni ba wani bane, haka mahaifi na, sunan mahaifina Khady Abubakar, yana aiki da ma,aikatar shari,a. Hafsah banyi zurfi a boko ba masters kawai gareni..Sannan ina aiki a wani company, civil engineering shi na karanta.!!
Ya tsahirta anan yana kallonta sosai, Hafsah tayi shuru ita dai, bata da dogon buri akan auren hamshakin mai kud'i, amma tana da burin samun miji wanda yasan darajar ta, wanda zai kula da ita.
A ganinta ukhasha zai iya hawa wannan matsayin.. Tabbas bataji makusa a tattare dashi ba sam.
"Ban miki ba ko Nayi miki."?
Ya kalleta da wani salo yana tambayar ta.
Murmushi tayi.
Indai banji amsa ta ba nan da gobe, to banyi miki ba. Ya fad'a yanayinshi na bayyanar da gaskiyar abinda yake cikin zuciyarshi.
Hafsah ta yi Jim, sai ta kau da zancen da cewa, "K'annenka nawa toh."
Ta bashi dariya ma, sai ya kalleta da murmushi, ke naki guda nawa ne.
Kai tsaye tace "Four.
Ya jinjina kai, "Tab ni kam tsoho ne.
Ta zuba mishi ido.
"Ni ina da ya ma."
Ya fad'a.
Hafsah ta tsare shi da idanu.
So take ta gane ko da wasa yake.
Sai taga ya nuno mata photon a wayarshi, sun d'auka shida wata akan kujera, 'yar wacce bazata wuce shekaru biyu da rabi ba, ta zagayo ta bayansu ta dafa shi.
Hafsah ta zaro ilahirin idanunta.
Sunyi kyau matuk'a, amma sai kishin macen kusa dashi ya hanata ganin haka.
Ta d`auke kanta, ukhashatu ya lura da yanayinta da ya sanya shi cikin wani nishad`i mara misaltuwa. _Ashe ana kishi nah."!_
Ya fad'a a zuciyarshi a fili kuma ya kuma hasko mata photon.
"Kinga mamanta."
"Bata kalla ba tare Allah ya raya.!!
"Amin Nagode.
Yace mata.
Sukayi shuru babu magana tsahon muntuna.
Sannan ta ji shi yana cewa, k'annena suna da yawa nine na uku a gidan mu.
Hmm, tace mishi kawai.
Kin zaci nine dan fari koh."?
Yace da ita, azahiri haka ne amma saboda takaicin shi take yasa tace, "Noo, ni bana raya kai na nawa ne a gidanku, kamar yadda banyi hasashen kana da aure ba.!!
Ba k'aramar jarumta ukhasha yayi wajen hana kanshi tintsurewa dadariya ba.
Kiyi hakuri, mantawa nayi ban lissafo miki da shi ba.
Takaici ya hana ta tanka mishi.
Suka k'ara yin shuru, sannan yace, kin gama service d`in koh.
"Um."
Amma naga kamar still kina aiki a wajen.
"Sun d'auke ni ne.!!
Ta fad'a mishi kai tsaye.
"Okay Masha Allah Allah ya sanya alkhairi."
"Amin."
Ta fad'a fuska babu annuri, tunda ta d`auke shi tun d'azu bai dawo ba.
My queen, ukhasha ya fad'a yana yar dariyar da ya rik'e.
Sai taji ya bata haushi ma.
Sun dad'e cikin shuru kafin yace a hankali, _ina sonki wallahi."_
Taji ya k'ara bata mata rai, Azuciyar tace, _k'arya ne.!!_
_Agurin Hafsah gani take Soyayyar mutum biyu bata had'uwa azuciya lokaci d'aya._
"Please ki fad`amin." Ya katse mata tunani da cewa haka.
A dakile tace mishi what."?
"You loves me, ba kin fad'a min ba rannan inaso ne na tabbatar."
Da k'yar Hafsah ta mayar da k'wallar da ta cika mata idanu.
Ukhashatu ya fuskanci raunin da tayi sosai don haka ya tausasa murya.
"Please inason naji don Allah please I love you my queen."
Maimakon ta ba amsa sai ta sunkuyar da kanta tana dan cije leb'e.
Ukhashatu ya shagala da kallonta a haka.
Kyakykyawar farar mace, komai nata madaidaici, ga yangar halitta komai cikin nutsuwa, sai raunin da yayi zuciyarta yawa, ga _k`i fad'i_
A hankali taji shi yana wata Siririyar dariya me jan hankali.
Ta d'ago a hankali.
"Kiyi hakuri na daina.!! Ya fad'a yana daga mata hannu alamun rok'o.
Bata fahimci me yake ce mata ya daina ba amma zafinshi da takeji bazai barta ta iya mishi magana ba.
Suka sake yin shuru dai, ya dakko wayar shi yana dannawa.
"Ki tura min photonanki please koda ta Whatsapp ne inason na dinga ganin ki Hafsah na.!!
Taji yace haka.
Bata tanka mishi ba.
"Ya share babin ya k'ara cewa, Ki fad'a min abubuwan da kike so da wanda bakya so."
Ya fad'a a k'ok'arinshi na kawar da wannan Yanayin da ta shiga, wanda a bad'inin zuciyarshi ba k'aramin kona mishi zuciya shurun nata yake yi ba, dauriya kawai yake, don yana son jarraba ta sosai.
"Bana son k'arya!!
Yaji ta fad'a kai tsaye baiyi zaton zatayi magana ba sam, sai gashi tayi cikin d'aure fuska.
Ya saki tattausan murmushi, yana girgiza mata kai, don yasan dalilin ta na fad'ar haka.
Nima haka Hafsah, bana son karya kuma in sha Allah ba zaki same ni maiyi miki itaba..
Ya tsura mishi ido, Shikuma ya d'aga mata gira, cikin k'asa da sauti yace, _"sai dai ina da zolaya.!!_
Ba tayi dogon tunani kan abinda ya fad'a mata ba, banda haka da ta d'ora wasu zantukan nashi a ma,aunin zolayar dayake yana dashi.
_Misali auren daya ce mata yana da.._
Hmm, tace mishi kawai. Sai ya kalleta itama ta zuba mishi ido sai ya b'ige da yi mata wasu dogayen zantukanshi masu sanyaya mata jiki.
Kiyi hak'uri idan a zuwan nan da nayi nayi wani abu daya bata miki rai, babu zuciyar da zan so in sata farin ciki kamar taki, sai dai idan ina tare da ke bana iya control d`in kaina, ina iya yin komai ne domin na burge ki, sai dai a samu akasin ke a wajenki ba abin burgewa bane, tunda ban kware wajen karantarki ba tukuna.
Nagode, da irin hidimarki gareni, amma ina son inji amsata ko da a waya ne, don Allah idan banyi miki kalar wanda zaki aura ba ki sanar dani.!!
Ta bi shi da kallo, shima ya k'ura mata ido.
Bari na barki kada na cika ki da surutu, Nagode Allah ya huci zuciyarki..
Lokaci guda ya mik'e itama sai ta mik'e d'in. Ji tayi zuciyarta na tafasa, sam bata tsammaci tafiyar shi yanzu ba,
Ji tayi kamar, hasken wajen ne zai d`auke idan ya tafi..
Bata ankara ba taji yana ce mata kiyi hakuri ki karb'i wannan, ta dawo da kallonta gunshi, kud'i ne sababbin 'yan dariya biyu, _wrapper_
Ta tsaya sororo tana kallon shi, kafin tayi yunkurin yin magana ya rigata.
Bance don kina da buk'atar su ba ko wani abin, sai dai inason na dinga kyautata miki nima da iya abinda nake da iko, kamar yadda kike min.
Ya ajjye su akan table d`in sannan ya daga mata hannu yana murmushi mai tsaya mata a rai.
"Bye bye.!!
Ya juya ya nemi hanyar shi ta fita ya barta daskare a wajen ta zubawa kud'in idanu....
📝
*HAJEEEYAH KHAREEMERH*
[17/03, 2:54 p.m.] UMAIMA BASHEER: ♥️♥️♥️♥️
*ZAZZAFAN SO*
(Masoyin k'warai)
*Cigaban littafin Zazzafan so (Guba ne)*
💔💔
*By*
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Khareemerh)*
*Dedicated to unique in your love heart*
*IN SHA ALLAH ZAN TAKAITA BOOK D`IN CIKIN 3PAGES. DALILI SHINE MUN KOMA MAKARANTA KUMA KARATU YA KANKAMA..*
_SAI AYI HAKURI DA YADDA LABARIN ZAI ZO ATAKAICE._👏🏼👏🏼👏🏼👏🏼
📄 *59*
Ukhashatu na fita motar Abban su Hafsah na sako kai, don haka ya dakata aka bud'e mishi ya shigo, lokacin ita kuma Hafsah lokacin ta gaji da tsaiwar ta wuce ciki cikin sanyin jiki..
Abba yaga ukhashatu kuma ya yayi mamakin ganinshi tunda yasan ba abokin Basheer bane.
Sai da yayi parking ya fito, ukhashatu dake rakabe a gefe ya k'arasa wajen shi.
Har k'asa ya tsuguna ya gaida shi, Abba ya amsa cikin sakin fuska yana mishi alamu da hannu 'da ya mik'e.'
Ukhashatu cikin ladabi ya mik'e zai juya. Abba ya buda baki ya mishi magana cikin sakin fuska. "A to ai a shigo mu k'ara gaisawa koh."?
Ukhashatu cikin ladabi ya dawo yana murmushi, Abba yayi gaba, shi kuma yabi bayan shi.
Zaki aure ni"?... Ya d'an tsaya sannan ya k'arasa, don Allah ki fad`amin.
Ya saki hannayen shi ya ware su, "nayi miki kalar wanda zaki iya rayuwa dashi."?
Hafsah tayi saurin kawar da kai gefe, bata son wannan titsiyan nashi, yau wato bama a waya ba a fili yake mata wannan zancen."?
Sukayi shuru, sai iskar Yammar dake kad'a su.
"Please ki fad'amin. Don Allah.!
Hafsah ta yi ajiyar zuciya a hankali kafin tace, "Please ka bari mu bar wannan magana kashe lemon ka ga snacks nan."
Yayi mata murmushi, "Nagode da hidima. Sannan ya kalli abincin ya k'ara kallon ta, Babu abinda zaki bani nak'i ci, amma bani da nutsuwa idan banjin amsar tambayata ba please."
I will tell you ai." so take subar zancen a yanzu don haka ta fad'i haka.
"Okay you promised koh."?
Tana murmushi ta girgiza kai.
Hmm, Allah sai kin fad`amin. Ya fad'a sannan babu jira ya shiga zuba lemon a cups. Yau ma guda biyu ya zuba nata da nashi, ya mik'a shi gabanta sannan ya d`auki nashi ya fara sha haka, kafin ya fara had'awa da cake."
Kallonshi Hafsah kawai take yi da wani shauk'i. Kadan yaci ya koma ga dambun naman, ya fara ci yana mata hira.
"Mama na tana son abin nan, gaskiya yayi dad'i thank you my queen."
Ya d'ago ya kalle ta, "Kisha mana."
Ta girgiza mishi kai.
Why."?
Naka ne ai.!!
Nawa ne to ai nina baki."
Hmm, nima ai nina baka."
Baisan sanda ya sa dariya ba. _Dama tana magana haka kamar shi."?_
A fili yace, "Hmm kina da wayo... Kin fi ukhasha wayo.
Tayi murmushi itama.
Ya d`auki toilet paper ya goge hannunshi.
Bayan ya motsa bakin shi azuci yayi hamdala sannan ya zubo mata idanu.
Nagode Hafsah na, na gode da hidima, duk da ke bakya min karar na baki abu kici.!!
Tayi murmushi ta kawar da kai.
"Ai baka ci da yawa ba."
"Ya isheni, nagode, ganinki yana k'ara min koshi.!!
Suka yiwa juna dariya.
Kafin ya tattaro nutsuwa yace, "Hafsah.!!
Itama ta bada hankalinta kanshi.
Zan fad'a miki gaskiya tsakani ga Allah ina sonki, kuma ina son in aure ki...
Yayi shuru yana karantar yanayinta.
Kinyi min a matsayin mata komai da komai.
"Ni ba wani bane, haka mahaifi na, sunan mahaifina Khady Abubakar, yana aiki da ma,aikatar shari,a. Hafsah banyi zurfi a boko ba masters kawai gareni..Sannan ina aiki a wani company, civil engineering shi na karanta.!!
Ya tsahirta anan yana kallonta sosai, Hafsah tayi shuru ita dai, bata da dogon buri akan auren hamshakin mai kud'i, amma tana da burin samun miji wanda yasan darajar ta, wanda zai kula da ita.
A ganinta ukhasha zai iya hawa wannan matsayin.. Tabbas bataji makusa a tattare dashi ba sam.
"Ban miki ba ko Nayi miki."?
Ya kalleta da wani salo yana tambayar ta.
Murmushi tayi.
Indai banji amsa ta ba nan da gobe, to banyi miki ba. Ya fad'a yanayinshi na bayyanar da gaskiyar abinda yake cikin zuciyarshi.
Hafsah ta yi Jim, sai ta kau da zancen da cewa, "K'annenka nawa toh."
Ta bashi dariya ma, sai ya kalleta da murmushi, ke naki guda nawa ne.
Kai tsaye tace "Four.
Ya jinjina kai, "Tab ni kam tsoho ne.
Ta zuba mishi ido.
"Ni ina da ya ma."
Ya fad'a.
Hafsah ta tsare shi da idanu.
So take ta gane ko da wasa yake.
Sai taga ya nuno mata photon a wayarshi, sun d'auka shida wata akan kujera, 'yar wacce bazata wuce shekaru biyu da rabi ba, ta zagayo ta bayansu ta dafa shi.
Hafsah ta zaro ilahirin idanunta.
Sunyi kyau matuk'a, amma sai kishin macen kusa dashi ya hanata ganin haka.
Ta d`auke kanta, ukhashatu ya lura da yanayinta da ya sanya shi cikin wani nishad`i mara misaltuwa. _Ashe ana kishi nah."!_
Ya fad'a a zuciyarshi a fili kuma ya kuma hasko mata photon.
"Kinga mamanta."
"Bata kalla ba tare Allah ya raya.!!
"Amin Nagode.
Yace mata.
Sukayi shuru babu magana tsahon muntuna.
Sannan ta ji shi yana cewa, k'annena suna da yawa nine na uku a gidan mu.
Hmm, tace mishi kawai.
Kin zaci nine dan fari koh."?
Yace da ita, azahiri haka ne amma saboda takaicin shi take yasa tace, "Noo, ni bana raya kai na nawa ne a gidanku, kamar yadda banyi hasashen kana da aure ba.!!
Ba k'aramar jarumta ukhasha yayi wajen hana kanshi tintsurewa dadariya ba.
Kiyi hakuri, mantawa nayi ban lissafo miki da shi ba.
Takaici ya hana ta tanka mishi.
Suka k'ara yin shuru, sannan yace, kin gama service d`in koh.
"Um."
Amma naga kamar still kina aiki a wajen.
"Sun d'auke ni ne.!!
Ta fad'a mishi kai tsaye.
"Okay Masha Allah Allah ya sanya alkhairi."
"Amin."
Ta fad'a fuska babu annuri, tunda ta d`auke shi tun d'azu bai dawo ba.
My queen, ukhasha ya fad'a yana yar dariyar da ya rik'e.
Sai taji ya bata haushi ma.
Sun dad'e cikin shuru kafin yace a hankali, _ina sonki wallahi."_
Taji ya k'ara bata mata rai, Azuciyar tace, _k'arya ne.!!_
_Agurin Hafsah gani take Soyayyar mutum biyu bata had'uwa azuciya lokaci d'aya._
"Please ki fad`amin." Ya katse mata tunani da cewa haka.
A dakile tace mishi what."?
"You loves me, ba kin fad'a min ba rannan inaso ne na tabbatar."
Da k'yar Hafsah ta mayar da k'wallar da ta cika mata idanu.
Ukhashatu ya fuskanci raunin da tayi sosai don haka ya tausasa murya.
"Please inason naji don Allah please I love you my queen."
Maimakon ta ba amsa sai ta sunkuyar da kanta tana dan cije leb'e.
Ukhashatu ya shagala da kallonta a haka.
Kyakykyawar farar mace, komai nata madaidaici, ga yangar halitta komai cikin nutsuwa, sai raunin da yayi zuciyarta yawa, ga _k`i fad'i_
A hankali taji shi yana wata Siririyar dariya me jan hankali.
Ta d'ago a hankali.
"Kiyi hakuri na daina.!! Ya fad'a yana daga mata hannu alamun rok'o.
Bata fahimci me yake ce mata ya daina ba amma zafinshi da takeji bazai barta ta iya mishi magana ba.
Suka sake yin shuru dai, ya dakko wayar shi yana dannawa.
"Ki tura min photonanki please koda ta Whatsapp ne inason na dinga ganin ki Hafsah na.!!
Taji yace haka.
Bata tanka mishi ba.
"Ya share babin ya k'ara cewa, Ki fad'a min abubuwan da kike so da wanda bakya so."
Ya fad'a a k'ok'arinshi na kawar da wannan Yanayin da ta shiga, wanda a bad'inin zuciyarshi ba k'aramin kona mishi zuciya shurun nata yake yi ba, dauriya kawai yake, don yana son jarraba ta sosai.
"Bana son k'arya!!
Yaji ta fad'a kai tsaye baiyi zaton zatayi magana ba sam, sai gashi tayi cikin d'aure fuska.
Ya saki tattausan murmushi, yana girgiza mata kai, don yasan dalilin ta na fad'ar haka.
Nima haka Hafsah, bana son karya kuma in sha Allah ba zaki same ni maiyi miki itaba..
Ya tsura mishi ido, Shikuma ya d'aga mata gira, cikin k'asa da sauti yace, _"sai dai ina da zolaya.!!_
Ba tayi dogon tunani kan abinda ya fad'a mata ba, banda haka da ta d'ora wasu zantukan nashi a ma,aunin zolayar dayake yana dashi.
_Misali auren daya ce mata yana da.._
Hmm, tace mishi kawai. Sai ya kalleta itama ta zuba mishi ido sai ya b'ige da yi mata wasu dogayen zantukanshi masu sanyaya mata jiki.
Kiyi hak'uri idan a zuwan nan da nayi nayi wani abu daya bata miki rai, babu zuciyar da zan so in sata farin ciki kamar taki, sai dai idan ina tare da ke bana iya control d`in kaina, ina iya yin komai ne domin na burge ki, sai dai a samu akasin ke a wajenki ba abin burgewa bane, tunda ban kware wajen karantarki ba tukuna.
Nagode, da irin hidimarki gareni, amma ina son inji amsata ko da a waya ne, don Allah idan banyi miki kalar wanda zaki aura ba ki sanar dani.!!
Ta bi shi da kallo, shima ya k'ura mata ido.
Bari na barki kada na cika ki da surutu, Nagode Allah ya huci zuciyarki..
Lokaci guda ya mik'e itama sai ta mik'e d'in. Ji tayi zuciyarta na tafasa, sam bata tsammaci tafiyar shi yanzu ba,
Ji tayi kamar, hasken wajen ne zai d`auke idan ya tafi..
Bata ankara ba taji yana ce mata kiyi hakuri ki karb'i wannan, ta dawo da kallonta gunshi, kud'i ne sababbin 'yan dariya biyu, _wrapper_
Ta tsaya sororo tana kallon shi, kafin tayi yunkurin yin magana ya rigata.
Bance don kina da buk'atar su ba ko wani abin, sai dai inason na dinga kyautata miki nima da iya abinda nake da iko, kamar yadda kike min.
Ya ajjye su akan table d`in sannan ya daga mata hannu yana murmushi mai tsaya mata a rai.
"Bye bye.!!
Ya juya ya nemi hanyar shi ta fita ya barta daskare a wajen ta zubawa kud'in idanu....
📝
*HAJEEEYAH KHAREEMERH*
[17/03, 2:54 p.m.] UMAIMA BASHEER: ♥️♥️♥️♥️
*ZAZZAFAN SO*
(Masoyin k'warai)
*Cigaban littafin Zazzafan so (Guba ne)*
💔💔
*By*
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Khareemerh)*
*Dedicated to unique in your love heart*
*IN SHA ALLAH ZAN TAKAITA BOOK D`IN CIKIN 3PAGES. DALILI SHINE MUN KOMA MAKARANTA KUMA KARATU YA KANKAMA..*
_SAI AYI HAKURI DA YADDA LABARIN ZAI ZO ATAKAICE._👏🏼👏🏼👏🏼👏🏼
📄 *59*
Ukhashatu na fita motar Abban su Hafsah na sako kai, don haka ya dakata aka bud'e mishi ya shigo, lokacin ita kuma Hafsah lokacin ta gaji da tsaiwar ta wuce ciki cikin sanyin jiki..
Abba yaga ukhashatu kuma ya yayi mamakin ganinshi tunda yasan ba abokin Basheer bane.
Sai da yayi parking ya fito, ukhashatu dake rakabe a gefe ya k'arasa wajen shi.
Har k'asa ya tsuguna ya gaida shi, Abba ya amsa cikin sakin fuska yana mishi alamu da hannu 'da ya mik'e.'
Ukhashatu cikin ladabi ya mik'e zai juya. Abba ya buda baki ya mishi magana cikin sakin fuska. "A to ai a shigo mu k'ara gaisawa koh."?
Ukhashatu cikin ladabi ya dawo yana murmushi, Abba yayi gaba, shi kuma yabi bayan shi.