← Book details Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 12 OF 88

Sashe 12

Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

*Ad'akin* Auncle Abdallah ta sauke shi, tunda suka zauna ya kura mata ido ko kiftawa bayayi..sai lumshe su kawai da yake..
Hafsah taji gaba-daya ya cika mata d'akin wani kwarjini yai mata. Gashi yau shigarshi ta yi mishi kyau sosai.
Ta gaji da shirun daya mamaye d'akin.. Ahankali ta d'anyi murmushi cikin muryarta mai dad'i tace.
Dear mai ya "samekane kayi wani silent da kai."
Yai ajiyar zuciya ya shafa summary kanshi, ya k'ara zubo mata fararen idanuwanshi da suka juye suka zama wani kala daban sosai(Sexy).
Sai taji wata fad'uwar gaba, tayi k'asa da kanta ga barin kallon idanunshi.
Can tajiyo shi cikin wata sassanyar murya k'asa k'asa yace "Hafsah!!
Tanajin yau ne rana ta farko daya kira sunanta.. Taji kiran ako ina najikinta.
Ta d'an dago ahankali batason kallonshi bare kuma kallon da yake mata.
"You're killing me!
Your eyes is killing me, your smell, your smile..
I love you..
Ya d'an yi shiru sannan ya d'ora.
"Today is a special day for us.. "
"Yau ne first August ranar dana had'u dake one year ago.."
Ya d'anyi shiru sannan yaci gaba..
"Am Please I need some thing from you idan zan samu?
Ta kalleshi a hankali tace "Menene shi"?
Yai murmushi.
"I have a gift for you, and I want you to give me something special."
Tayi murmushi "Dear me Kake so to?
Yai ajiyar zuciya ahankali ya mata murmushin gefen kunci ya kalleta ta gefen ido.
"Everything is ok"
"No Ni dai ka fad'amin me Kake so..
"No, ki duba abu daya dace dani mana koh?
"Ok"
"So ka bari next idan kazo zan baka"
"Nooo ni dai yanzu nake so Pls I will see idan kina k'aunana"
Haba Baby wa ya ce maka bana sonka..
"I love you"
Hmm Ya lumshe ido
Thank you 'My darling'
"Ya rufe idonshi am waiting you"
Shiru Hafsah tayi tana tunanin me ya dace ne ta ba wannan rigimammen saurayin nata"
Kawai sai wani tunani yazo mata.
Ta kalleshi yar Yanzu idonshi rufe suke ya d'an daga kanshi sama..
Hakan ya bata damar kallonshi sosai, sai taji jikinta yai wani iri, Yusuf nada kyau mai d'aukar hankali.
Murmushi yake yi ahakan idonshi rufe..
Ta ayyana da tana da babbar waya photo zata mishi a hakanshi..
Sannan hakan da yayi yasa mata wani tunani da shaukin
'Wai dama ace sunyi aure shi mijinta ne..'
Ta Kalli jajayen leb'unanshi da yake motsa su ahankali..
Azuciyarta tace k 'Kamar ba d'an hausawa ba'
Dai dai lokacin yai wani juyi yana jujjuya kanshi kamar wani yaro
"Baby am still waiting, am tired am tired"
Ahankali kuma kamar cikin rad'a yace "Please,.. Please."
Sai da ta firgita da abinda yayi, banda kuma shauk'in daya jefa ta ciki..
Da kyar ta samu tace
"Am sorry."
Ta Mik'e ahankali ta nufi kujerar da yake zaune, kusa dashi ta zauna sannan tace
"Baby please open your eyes first.."
Ai kafin ta rufe baki ya bud'esu ya zubo mata su har da k'ara kwalalo mata su..
Sannan ya d'an so rud'ewa bai zaci tana daf da shi ba, a cikin idon shi ta fahimci haka..
Tayi ta maza ta fara mishi magana ahankali,
"Baby kace kai yanzu kake so koh?"
"Ya gyad'a mata kanshi"
Tall d'an marairaice
Plz can't u even allow me to enter the house to get something for you"
Ya girgiza kai
"Kina nan nidai u won't move even a step"!!
"Wash,..hmm.."Ok"
Ta fad'a sannan ta d'anyi shiru..
Can tace mishi
"Are ready"
"Yes" yafad'a kamar rad'a.
"Give me attention plz"
"All ears, eyes on you"
Ahankali ta bud'e baki Yusuf ya k'agu yaga me zata mishi..
Wak'a ta fara mishi cikin sassanyar muryarta mai dad'i..
Wak'ar celinedeon "I love you"
Ita ta fara mishi..
Babu abinda yake kallo sai yanda take motsa leb'unanta..
Yayin da sautinta ke ratsa dukka Sassan jikinshi..
Cikin wata irin sassanyar murya mai karamin sauti take mishi wak'ar.
Sai da tazo inda ake cewa "I..loove..youu.. Please say you loove me too.."
Sai tai dif..
Shiko lumshe idonshi yai, shiru kusan minti d'aya sannan ya gama sai ta kanshi ya d'ago..
Ajiyar zuciya yai a hankali da sautinshi da dama can baya d'aga shi bare kuma yanzu.
I love you my dear..
Ya d'anyi shiru..
I love your sweet voice
I love your melodious song..
"And I love your sweet lips"..
"Hmm" ta iya cewa. Kawai
Ya dage mata gira
"Really"
Sannan ya k'ara kiranta.
"Baby!
bata iya amsawa ba
Sai ta kalleshi kawai.
"What's next? I need more pls..
Ta d'ora d'an yatsanta akan leb'enta so take ta tuno me kuma ya dace..
bata son ta gaza, ko kuma ta b'ata mishi rai..
Tana tunanin taji yace
"Still thinking, why you always think b4 kimin abinda nakeso?
Ta girgiza mishi kai, kawai.
Hmm da nine kinsan me zan baki?
"No"
Cikin rad'a yace "Sudden hug"
"And then hot kiss"
"Hum" hafsah tace Shiko dariya yai..
"Am waiting you.
"OK"
"I Give you a chance to see your face through my Eyes for a 2 minutes"
"Humm gud Story"
"But with one condition" inji Yusuf.
Uhum what's it?
"Kada ki kiftamin idonki, sai time d'in ya cika.."
"OK I agreed"
"OK let me set a timer".. Right?
"Yes"
Ya saita a wayar shi sannan yace..
"Ok"
"Mun shiga time enmu."
Wani irin kallo ya fara mata, yayin da kawai ita kamannin shi take gani suna sauyawa..
Basufi second 30s ba aiko ta kifta.
Tana k'ifta wa taji ya rik'o kuncinanta (cheeks) da hannayenshi biyu, ahankali kuma yana k'ok'arin had'a fuskokinsu..😳
Ayya! Tuni ta k'wace da wata azama ta mik'e shima sai gashi tsaye, dai dai lokacin kuma Auncle abdallah ya sako kai cikin d'akin, ya gansu tsaye, kamar kuma tsaiwar tasu bata shiri bace don idonshi ya nuna mishi kamar wurgo Hafsah akayi..??
Shi ba ma wannan ba, yasan tabbas yayanshi baya barin hafsah ta kula samari to ya akayi hakan ta faru, wato sai anan zata zo tayi zancen,kuma meye nayin irin wannan tsaiwar daf da daf haka?
(Don Yuduf daf da ita ya tsaya ya fuskantota kamar sa had'e)
'Shikuma gashi sai huci yake (Yusuf)'
Auncle Abdallah ya tsaya yana k'are musu kallo so yake ya gano dalilin tsaiwar tasu a tsakiyar falon alhalin ga kujeru, sannan ya tabbatar ba shigowarsu d'akin kenan ba, don Hajiyah ce ta sanar mishi suna d'akin.
Yayin da Hafsah bata zaci ganinshi ba, sai gashi yazo a wata gaba, gabanta ya tsananta fad'uwa,musammyanda taga ya bud'e baki yana shirin yin magana..
Tsoron abinda zai fito daga bakinshi take, da kuma matakin da Abba zai d'auka idan asirinta ya tonu...
👏Yours a kullum
*(Hajeeyah Kareemerh)*🍒
*I need your comments just to encourage me!*👌🏼
Love you all My fannnss😘😘😘
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔

Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to :Unique In Your Love Heart Members.*
*بنت أبوبكر*
hak'ik'a kina k'aunar wannan novel ina godiya.👏🏼

📄 *16*

Sallama ya musu, Yusuf ya amsa.
Sannan ya matsa kusa da su ya mik'awa Yusuf hannu suka gaisa..
Sai lokacin Hafsah ta sami damar matsawa daga kusa da Yusuf, ta d'an wayance ta gaida Auncle Abdallah.
Ya amsa cikin sakin fuska, sannan ya kalli Yusuf yace.
"Kuyi hak'uri fa, na shigo muku babu shiri"
Kafin yayi magana Hafsah tayi saurin cewa..
"Auncle dama, mun gama raka shi zanyi ya gaida Hajiyah"
"OK shikenan to"
Ya fad'a yana binta da wani kallo da bata san na meye ba..
Ta kalli "Yusuf mu tafi koh?
Ya bita da wani kallon shima, sannan ya bi bayanta.
Auncle Abdallah ya k'ara binsu da kallo.
Yarinyar na da hankali bai jin zata saka rayuwarta cikin irin wannan soyyayar ta zamani.
Sannan me ma ya kaishi zarginta shida kawai shigowa yayi ya ganta tsaye??
Yai A,uzubillah" azuci. Amma kuma yana da yak'inin bata zance Yarinyar ko dai yau suka had'u ne?..
Ya san dai ba zata taba gangancin kula wani bada sanin abbanta ba.
To ko Yaya Habeeb d`in ya sakko da raayinsa ne"?
Ya kasa gano amsar, kawai sai ya bar wannan tunanin, ko ma dai menene ai yarinyar ta girma..

♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥
Chapter 12 · 0% Book details