Sashe 67
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"To Yaya ke ki kirashi mana.!!
"In kirashi."? Inji Hafsah tana d'an hararar Zainab.
Zainab ta jinjina kai, "Eh, may be fa gwadaki yake yaga idan ma kin damu dashi, kuma tunda shi yazo wajenki you supposed to call him, irin kice ya yace gida."?
Hafsah ta tab'e baki. "Ke tafiya fa yayi babu shiri, kuma yak`i kirana, so kuma sai in kirashi, saboda zub da class."?
Yayah.. Wallah babu wani down da class zaiyi, kuma ma ai da dalili, rashin kiranki da baiyi ba, shi zaisa ki kirashi, kuma ba doguwar waya fa zakuyi ba, just irin ki nuna mishi ya yaje gida, and mai isa ya tafi don kinyi bak'uwa kinga inda ma wani abu a k'asa zaki ji ai..
Hafsah tayi shuru, cikin raba tunani, tana son ta kirashin, don gaba-d`aya ji tayi tayi wani sabo da shi, ga kuma tasirin ganinshi da tayi, yayi mata sosai taji ya shige ranta cikin k'ank'anin lokaci, amma kuma bata son yaga zakewar ta..
Nan ta d'anyi jim cikin shawarwari....
_____________________________
Shi kwa bayan ya koma gida, tunani ya zauna yi. Me ya hadata da k'awa irin wannan, menene alak'arsu haka, yana so ya gano. Yarinyar sam kana ganinta Kasan babu tarbiyya, amma me yasa ya ganta tazo kamar Cikin rashin hayyaci, yaji kuma tana ambatar wani, to me ya faru da ita, me wanin yayi mata, ta yuwu fa wani abun ya mata mara dad'i, kuma ta rasa gurin wa zata zo sai wajen Hafsah, in kuwa mafita tazo nema kenan Hafsah aminiyarta ce."? Tunda da amininka kake shawara. Sai yaji baya fatan abin ya zamana haka.
Yayi sauri yayi _Ta,awiziy_ saboda zargi kawai yake, bai tabbatar da ko d'aya daga cikin abubuwan da yake tunani ba, sai yaji ya dace ya sa ido, ko kuma ya d'an yi bincike game da hakan..
_ALHAMDULILLAH naga wad'ansu daga cikin copy da nayi a *clip board*, wasu kuwa sunbi ruwa especially wanda nayi tun daga yau da safe, da kuma na yamma...babu komai وما قدر الله حق قدره... Alhamdulillah alaa kulli haal.!!_👏🏼👏🏼👏🏼
Allah ya kaimu gobe.😊😇
*THNKS*
*FOR*
*YOUR*
*LOVE*
*&*
*SUPPORT.*
👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻
📝
*HAJEEYAH*
*KHAREEMERH*
[17/03, 2:42 p.m.] UMAIMA BASHEER: ♥️♥️♥️♥️
*ZAZZAFAN SO*
(masoyin k'warai)
*Cigaban littafin Zazzafan so*
*(Guba ne)*
💔💔
*By:*
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah khareemerh )*
*Dedicated to Unique in your love heart group members.*
_~Am sorry readers/fans anyi mana rasuwa ne again, yayar mahaifina ce ta rasu.!!~_👏🏼👏🏼👏🏼👏🏼
📄 *55*
*Yana* cikin tunanin wayarshi tayi k'ara, ai kuwa da sauri ya duba, ganin Itace yasa shi wani murmushin jin dad`i.
Ya d'aga kiran tare da saka ear piece a kunne.
Itama ganin ya d'aga ya sa ta d'an so ta rikice, kada fa yaga zakewar ta. Amma babu yadda zatayi ta riga ta kirashi.
A hankali ta bud'i baki tayi mishi sallama.
Ya amsa muryarshi na bayyanar da farinciki.
"Wa alykm salam."
Sukayi shuru a lokacin, shi cikin jiranta tace mishi wani abu, itama tana jiran taji ya k'ara magana.
Zainab na gefe tana mata alamu da tayi magana mana. Ta aika mata da harara sannan tace,
Ya kake."?
Caraf ya amsa.
"Lafiya lau hope kema kina lafiya."
"Lafiya lau itama tace."
"Naji dad`in ganinki sosai fah."
Ya fad'a yana murmushi.
Tayi murmushi itama.
Ya d'ora duk da nasan ke ba haka bane koh."?
Hmm, tace mishi don bata abin cewa idan ba hakan ba.
"Hakane kenan gashi nan kin fad'a.!!
Cikin son kare kai tace, "Um Um fah.
Hmm, ai na sani bani da kyau ko had'uwar da zan burge ki."
Hafsah tayi shuru, a zahiri. Wannan mutum yana son ya dinga sata fadar abinda batayi niyya ba. A lokacin ya dace tace mishi _kayi min mana."_ Amma kuma tana ganin kamar lokaci baiyi ba da zata fada mishi irin haka. Don haka sai ta raka zancen nashi da murmushi kawai sannan tace, "Ai baka dad'e ba ka tafi."
Yaji dad`in maganar, don wannan wata dama ce da zai gano abinda yake son gano wa.
"Ai naga kinyi bakuwa ne."
No don nayi bakuwa, sai ka tafi, itama ba dadewa tayi ba.
Yayi yar dariya, naga kamar tana son ku tattauna ne, am sorry na kula da yanayinta kamar akwai damuwa koh.. Shiyasa na barku ku tattauna."
Hafsah ta d'an tsargu, kuma har yanzu bata kai ga gano cewa, ko yasan Basma ne, bata son zargi ya shiga tsakanin su, tunda bai san tabbatar ba itama ba gama tantance halinta yayi ba, don haka ba tare da tayi wani dogon tunani ba, tayi saurin cewa. "Noo nifa na dad'e banganta ba for long.!!
"Koh."?
Taji yace,
"Yes zamuyi 2years bamu had'u ba."
Ukhasha ya d'anyi jim, baya son ya k'aryata zancenta tunda bashi da masaniya, kuma baya son yaja zancen da tsaho, amma kuma yana son yasan ainihin dalilin zuwanta toh.
"Oh am sorry naji kamar tana kiran sunan wani koh, wani abun ne ya faru."?
Anyi mata rasuwa ne brother nata shiyasa tazo tana irin haka, banjin ma, tasan tazo."
Take yaji ya yarda da ita, sai ya nuna alhinin shi, "Allah sarki Allah ya jiqanshi. Shine naji tana kiran Yusuf koh."?
Hafsah, ta waro ido, Wannan mutum bashi da mantuwa, dole tayi taka tsantsan.
Cikin k'osawar da ya fahimta a cikin muryar ta tace, "Eh."
"I'm sorry na dameki da zancen koh."?
Sai kuma ta d'anji kunya. "Tayi yar dariya.
Ya katse kiran, tuna cewa ita ta kirashi, sannan ya kirata, lokacin sun tafa ita da zainab zainab nace mata, ai dama na fad'a miki Yaya.
Ta d'aga kiran tasa a kunne, muryarshi da sanyi sosai, kuma tayi can k'asa da kyar ta fara jiyo abinda yake fad'a.
"Hafsah.!! Taji wani iri kamar yadda ta saba ji idan ya kirata da sunan ta.
Wallah ina sonki kin burge ni, sosai tun sanda na fara ganinki, bare jiya da na k'ara ganinki kinyi min sosai."
Jin zancen da yake yi, yasa ta bada hankalinta gabadaya kan abinda yake cewa, tana bukatar nutsuwa, sannan bata saba da dinga yin waya gaban wani ba, bare shi da yanzu yake mata wani irin zance, tana bukatar ta saurare shi sosai. Don Allah tayi Zainab nuni data fita.
Zainab tayi mata dariya, sannan ta noke kafad'a.
Zainab ta aika mata da harara, sannan ta mik'a hannu zata kai mata duka, Zainab ta tashi da gudu tana mata gwalo.
Baiji tace komai ba, don haka ya cigaba da magana..
_Ki yarda dani, ban taba jin ina da niyyar wasa da hankalinki ba, zan fada miki gaskiya, wallahi tunda na ganki naji kinyi min sosai, ina son kulla alak'a dake, ina son ki, kuma zan iya aurenki idan kin amince min..
Ya marairaice murya, "Don Allah idan har banyi miki ba, ki sanar dani, bana son in d'inga bata miki lokaci..
Thanks for your time, gud night."
Ya kashe wayar take.
Wayar na kunnenta, ta kasa motsi bare ta cire ta, jikinta yayi sanyi da kalaman shi.
Kanta ya kulle tamau, ta rasa wanne irin tunani ma zatayi"? Me yasa yake mata haka. laifin waye a cikinsu nata ko nashi."? Ya zaiyi mata magana irin wannan sannan ya kashe mata waya ta ke."? Tunda amsa yake nema daga wajenta to meyasa bazai jira yaji ta bakin nata ba."
Sai kuma ta shiga kasa musu laifukan ita da shi.
Laifinta shine jan aji. Inji wani b'angaren na zuciyarta. _"Hafsah kina ja wa mutumin nan aji sosai, yanzu ak'alla kunyi fiye da wata ke da shi, kuna waya, amma kin kasa sakin jiki da shi, magana ma doguwa bayi mishi kike ba, aganinki zai ta zama dake haka ne."?_
Tayi saurin kare kanta. _Tabbas tana da dalili lokaci baiyi ba da zata fada mishi irin abinda yake bukatar ji. Tana da buk'atar sanin wasu abubuwa muhimmai ga me da shi."_
Me yasa zai k'i sanar da ita abubuwan da ya dace ta sani game dashi."? Wannan shine laifinsa.
Na nutsa tunaninta cikin tunano shi, siffofin shi, da kuma wasu abubuwa da ta lura game dashi a had'uwar su.
_Mutumin ya hadu ba shi da makusa ta bangaren halitta. Yana da kyau matuk'a, ga kwarjini komai nashi zai iya burge ko wacce mace._
Yana da barkonci, kuma ta lura bai fiya daga kai ba ko nuna isa. Ya damu da ita matuk'a, sannan shi mai mata hidima ne ta gani a zuwanshi wajenta. _A yadda ya nuna kenan a zahiri, don bata san ainihin cikin zuciyar shi ba. Tunda sanin gaibu sai Allah.!!_
Wata zuciyar ta tambaye ta. To me kike son ki sani banda wannan kuma."?
A zahiri ma sai da bakinta ya motsa, ta furta babu sauti. _Waye shi."?_
Tabbas akwai buqatar ta san waye shi, dan gidan waye, Matsayin karatun shi, sana,ar shi da sauran abubuwa.
Wani gefe na zuciyarta ya k'alubalenceta da cewa. Yanzu Hafsah don zaki amshi Soyayyar mutum sai kinsan dan gidan waye."? Har da binciken aikin shi."? Anya kuwa son gaskiya kike mishi, ko ma kina son nashin kuwa."? Lokacin da kika amshi Yusuf AI baki kawo wadannan tunanukan ba sam, ko dan shi bakya sonshi shiyasa kika tsaya tantance wadannan abubuwan, Yusuf kuwa idanunki sun rufe saboda Soyayyar shi koh."?
Sai dai idan ba son gaskiya kike shirin yi mishi ba, kina da abinda kike so kawai.
Gabanta ya fad'i, bata so ace abin ya zama haka, bata son zargin ya fad'a akan cewa sonshi ne da batayi shiyasa haka. Don haka ta lalubo hujja.
_"Tabbas lokacin da ta amshi Yusuf batayi bincike ko tunani irin wannan ba, ta kalli Yusuf ne kawai a matsayin cikakke wanda ya hada komai da take buk'ata. Amma yanzu ta mallaki hankali ya dace ta tantance kafin ta zaba ko dan gudun mamaita abinda ya faru._
Abinda kike son sani wannan bincikene na iyaye ba naki ba. Kawai in zaki amshi soyayya ki amsa, da wuri don shima ya nuna ya gaji da baki lokacin shi.
To idan na shirya amsa ta yaya zan nuna mishi.? Yayi magana bai jira cewata ba ya kashe waya.!!
Ta tambayi kanta.
_Akwai sauran dama.!!_ Ai bacewa yayi ya daina kiranki daga yau ba, kuma dole ki nemo hanyar da zaki nuna mishi kin amince da shi yadda zai fahimta.
"In kirashi."? Inji Hafsah tana d'an hararar Zainab.
Zainab ta jinjina kai, "Eh, may be fa gwadaki yake yaga idan ma kin damu dashi, kuma tunda shi yazo wajenki you supposed to call him, irin kice ya yace gida."?
Hafsah ta tab'e baki. "Ke tafiya fa yayi babu shiri, kuma yak`i kirana, so kuma sai in kirashi, saboda zub da class."?
Yayah.. Wallah babu wani down da class zaiyi, kuma ma ai da dalili, rashin kiranki da baiyi ba, shi zaisa ki kirashi, kuma ba doguwar waya fa zakuyi ba, just irin ki nuna mishi ya yaje gida, and mai isa ya tafi don kinyi bak'uwa kinga inda ma wani abu a k'asa zaki ji ai..
Hafsah tayi shuru, cikin raba tunani, tana son ta kirashin, don gaba-d`aya ji tayi tayi wani sabo da shi, ga kuma tasirin ganinshi da tayi, yayi mata sosai taji ya shige ranta cikin k'ank'anin lokaci, amma kuma bata son yaga zakewar ta..
Nan ta d'anyi jim cikin shawarwari....
_____________________________
Shi kwa bayan ya koma gida, tunani ya zauna yi. Me ya hadata da k'awa irin wannan, menene alak'arsu haka, yana so ya gano. Yarinyar sam kana ganinta Kasan babu tarbiyya, amma me yasa ya ganta tazo kamar Cikin rashin hayyaci, yaji kuma tana ambatar wani, to me ya faru da ita, me wanin yayi mata, ta yuwu fa wani abun ya mata mara dad'i, kuma ta rasa gurin wa zata zo sai wajen Hafsah, in kuwa mafita tazo nema kenan Hafsah aminiyarta ce."? Tunda da amininka kake shawara. Sai yaji baya fatan abin ya zamana haka.
Yayi sauri yayi _Ta,awiziy_ saboda zargi kawai yake, bai tabbatar da ko d'aya daga cikin abubuwan da yake tunani ba, sai yaji ya dace ya sa ido, ko kuma ya d'an yi bincike game da hakan..
_ALHAMDULILLAH naga wad'ansu daga cikin copy da nayi a *clip board*, wasu kuwa sunbi ruwa especially wanda nayi tun daga yau da safe, da kuma na yamma...babu komai وما قدر الله حق قدره... Alhamdulillah alaa kulli haal.!!_👏🏼👏🏼👏🏼
Allah ya kaimu gobe.😊😇
*THNKS*
*FOR*
*YOUR*
*LOVE*
*&*
*SUPPORT.*
👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻
📝
*HAJEEYAH*
*KHAREEMERH*
[17/03, 2:42 p.m.] UMAIMA BASHEER: ♥️♥️♥️♥️
*ZAZZAFAN SO*
(masoyin k'warai)
*Cigaban littafin Zazzafan so*
*(Guba ne)*
💔💔
*By:*
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah khareemerh )*
*Dedicated to Unique in your love heart group members.*
_~Am sorry readers/fans anyi mana rasuwa ne again, yayar mahaifina ce ta rasu.!!~_👏🏼👏🏼👏🏼👏🏼
📄 *55*
*Yana* cikin tunanin wayarshi tayi k'ara, ai kuwa da sauri ya duba, ganin Itace yasa shi wani murmushin jin dad`i.
Ya d'aga kiran tare da saka ear piece a kunne.
Itama ganin ya d'aga ya sa ta d'an so ta rikice, kada fa yaga zakewar ta. Amma babu yadda zatayi ta riga ta kirashi.
A hankali ta bud'i baki tayi mishi sallama.
Ya amsa muryarshi na bayyanar da farinciki.
"Wa alykm salam."
Sukayi shuru a lokacin, shi cikin jiranta tace mishi wani abu, itama tana jiran taji ya k'ara magana.
Zainab na gefe tana mata alamu da tayi magana mana. Ta aika mata da harara sannan tace,
Ya kake."?
Caraf ya amsa.
"Lafiya lau hope kema kina lafiya."
"Lafiya lau itama tace."
"Naji dad`in ganinki sosai fah."
Ya fad'a yana murmushi.
Tayi murmushi itama.
Ya d'ora duk da nasan ke ba haka bane koh."?
Hmm, tace mishi don bata abin cewa idan ba hakan ba.
"Hakane kenan gashi nan kin fad'a.!!
Cikin son kare kai tace, "Um Um fah.
Hmm, ai na sani bani da kyau ko had'uwar da zan burge ki."
Hafsah tayi shuru, a zahiri. Wannan mutum yana son ya dinga sata fadar abinda batayi niyya ba. A lokacin ya dace tace mishi _kayi min mana."_ Amma kuma tana ganin kamar lokaci baiyi ba da zata fada mishi irin haka. Don haka sai ta raka zancen nashi da murmushi kawai sannan tace, "Ai baka dad'e ba ka tafi."
Yaji dad`in maganar, don wannan wata dama ce da zai gano abinda yake son gano wa.
"Ai naga kinyi bakuwa ne."
No don nayi bakuwa, sai ka tafi, itama ba dadewa tayi ba.
Yayi yar dariya, naga kamar tana son ku tattauna ne, am sorry na kula da yanayinta kamar akwai damuwa koh.. Shiyasa na barku ku tattauna."
Hafsah ta d'an tsargu, kuma har yanzu bata kai ga gano cewa, ko yasan Basma ne, bata son zargi ya shiga tsakanin su, tunda bai san tabbatar ba itama ba gama tantance halinta yayi ba, don haka ba tare da tayi wani dogon tunani ba, tayi saurin cewa. "Noo nifa na dad'e banganta ba for long.!!
"Koh."?
Taji yace,
"Yes zamuyi 2years bamu had'u ba."
Ukhasha ya d'anyi jim, baya son ya k'aryata zancenta tunda bashi da masaniya, kuma baya son yaja zancen da tsaho, amma kuma yana son yasan ainihin dalilin zuwanta toh.
"Oh am sorry naji kamar tana kiran sunan wani koh, wani abun ne ya faru."?
Anyi mata rasuwa ne brother nata shiyasa tazo tana irin haka, banjin ma, tasan tazo."
Take yaji ya yarda da ita, sai ya nuna alhinin shi, "Allah sarki Allah ya jiqanshi. Shine naji tana kiran Yusuf koh."?
Hafsah, ta waro ido, Wannan mutum bashi da mantuwa, dole tayi taka tsantsan.
Cikin k'osawar da ya fahimta a cikin muryar ta tace, "Eh."
"I'm sorry na dameki da zancen koh."?
Sai kuma ta d'anji kunya. "Tayi yar dariya.
Ya katse kiran, tuna cewa ita ta kirashi, sannan ya kirata, lokacin sun tafa ita da zainab zainab nace mata, ai dama na fad'a miki Yaya.
Ta d'aga kiran tasa a kunne, muryarshi da sanyi sosai, kuma tayi can k'asa da kyar ta fara jiyo abinda yake fad'a.
"Hafsah.!! Taji wani iri kamar yadda ta saba ji idan ya kirata da sunan ta.
Wallah ina sonki kin burge ni, sosai tun sanda na fara ganinki, bare jiya da na k'ara ganinki kinyi min sosai."
Jin zancen da yake yi, yasa ta bada hankalinta gabadaya kan abinda yake cewa, tana bukatar nutsuwa, sannan bata saba da dinga yin waya gaban wani ba, bare shi da yanzu yake mata wani irin zance, tana bukatar ta saurare shi sosai. Don Allah tayi Zainab nuni data fita.
Zainab tayi mata dariya, sannan ta noke kafad'a.
Zainab ta aika mata da harara, sannan ta mik'a hannu zata kai mata duka, Zainab ta tashi da gudu tana mata gwalo.
Baiji tace komai ba, don haka ya cigaba da magana..
_Ki yarda dani, ban taba jin ina da niyyar wasa da hankalinki ba, zan fada miki gaskiya, wallahi tunda na ganki naji kinyi min sosai, ina son kulla alak'a dake, ina son ki, kuma zan iya aurenki idan kin amince min..
Ya marairaice murya, "Don Allah idan har banyi miki ba, ki sanar dani, bana son in d'inga bata miki lokaci..
Thanks for your time, gud night."
Ya kashe wayar take.
Wayar na kunnenta, ta kasa motsi bare ta cire ta, jikinta yayi sanyi da kalaman shi.
Kanta ya kulle tamau, ta rasa wanne irin tunani ma zatayi"? Me yasa yake mata haka. laifin waye a cikinsu nata ko nashi."? Ya zaiyi mata magana irin wannan sannan ya kashe mata waya ta ke."? Tunda amsa yake nema daga wajenta to meyasa bazai jira yaji ta bakin nata ba."
Sai kuma ta shiga kasa musu laifukan ita da shi.
Laifinta shine jan aji. Inji wani b'angaren na zuciyarta. _"Hafsah kina ja wa mutumin nan aji sosai, yanzu ak'alla kunyi fiye da wata ke da shi, kuna waya, amma kin kasa sakin jiki da shi, magana ma doguwa bayi mishi kike ba, aganinki zai ta zama dake haka ne."?_
Tayi saurin kare kanta. _Tabbas tana da dalili lokaci baiyi ba da zata fada mishi irin abinda yake bukatar ji. Tana da buk'atar sanin wasu abubuwa muhimmai ga me da shi."_
Me yasa zai k'i sanar da ita abubuwan da ya dace ta sani game dashi."? Wannan shine laifinsa.
Na nutsa tunaninta cikin tunano shi, siffofin shi, da kuma wasu abubuwa da ta lura game dashi a had'uwar su.
_Mutumin ya hadu ba shi da makusa ta bangaren halitta. Yana da kyau matuk'a, ga kwarjini komai nashi zai iya burge ko wacce mace._
Yana da barkonci, kuma ta lura bai fiya daga kai ba ko nuna isa. Ya damu da ita matuk'a, sannan shi mai mata hidima ne ta gani a zuwanshi wajenta. _A yadda ya nuna kenan a zahiri, don bata san ainihin cikin zuciyar shi ba. Tunda sanin gaibu sai Allah.!!_
Wata zuciyar ta tambaye ta. To me kike son ki sani banda wannan kuma."?
A zahiri ma sai da bakinta ya motsa, ta furta babu sauti. _Waye shi."?_
Tabbas akwai buqatar ta san waye shi, dan gidan waye, Matsayin karatun shi, sana,ar shi da sauran abubuwa.
Wani gefe na zuciyarta ya k'alubalenceta da cewa. Yanzu Hafsah don zaki amshi Soyayyar mutum sai kinsan dan gidan waye."? Har da binciken aikin shi."? Anya kuwa son gaskiya kike mishi, ko ma kina son nashin kuwa."? Lokacin da kika amshi Yusuf AI baki kawo wadannan tunanukan ba sam, ko dan shi bakya sonshi shiyasa kika tsaya tantance wadannan abubuwan, Yusuf kuwa idanunki sun rufe saboda Soyayyar shi koh."?
Sai dai idan ba son gaskiya kike shirin yi mishi ba, kina da abinda kike so kawai.
Gabanta ya fad'i, bata so ace abin ya zama haka, bata son zargin ya fad'a akan cewa sonshi ne da batayi shiyasa haka. Don haka ta lalubo hujja.
_"Tabbas lokacin da ta amshi Yusuf batayi bincike ko tunani irin wannan ba, ta kalli Yusuf ne kawai a matsayin cikakke wanda ya hada komai da take buk'ata. Amma yanzu ta mallaki hankali ya dace ta tantance kafin ta zaba ko dan gudun mamaita abinda ya faru._
Abinda kike son sani wannan bincikene na iyaye ba naki ba. Kawai in zaki amshi soyayya ki amsa, da wuri don shima ya nuna ya gaji da baki lokacin shi.
To idan na shirya amsa ta yaya zan nuna mishi.? Yayi magana bai jira cewata ba ya kashe waya.!!
Ta tambayi kanta.
_Akwai sauran dama.!!_ Ai bacewa yayi ya daina kiranki daga yau ba, kuma dole ki nemo hanyar da zaki nuna mishi kin amince da shi yadda zai fahimta.