Sashe 18
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*Yau* da Hafsah taje makaranta, ta samu damar keb'ewa da Basma. Itace ta nemi su tattauna, 'don yau sai wai Basman ta nuna kamar bata santa ba. Itama Hafsan, sai ta d'an share, tasan ta da shariya wani lokacin. Sanan kuma fad'an Abba akan karatu ya shige ta, tunda ta daina yarda suyi hira da Basma, in dai ba 'break' aka fito ba.
Sannan kuma ga jarrabawar k'arshe dake tunkaro su.
Ita taje sit d'in su basman, basman na yin kwantan note d'in da bata zo jiya ba.
"Basma please ina da magana, akwai matsala ne fa"
"Hmm, H. Hamid kenan 'Queen of love"
ta kuma kallonta sannan tace, cikin rashin kulawa da zancen Hafsan,
"Kinga ina yin note ne, so ki bari sai anjima"
"Okay, but please hurry up it's urgent need wallahi"
"Hah, baki da dama!
Haka Basman kawai tace.
Hafsah ta mik'e,
"Bari nayi break kafin sannan kin gama."
"Okey" Inji Hafsah.
Ta tafi tana mamakin Basma. A saninta da ita note baya hanata hira, zata iya ajyeshi suyi hirar su, ko kuma tanayi suna hira.
"So ko itama mamanta ta mata fad'a ne?? Tayi tambayar azuciyarta.
Bayan ta dawo Basman tace bata gama ba, sai kawai ta rabu da ita.
Wasa-wasa har sati ya zagayo, kullum da uzurin da Basma zata kawowa Hafsah. Yanzu damuwar Hafsan ma d'aya ce, wato Yusuf, ta daina jinshi gabad'aya, tun ranar da ta fad'a mishi Abba na nemanshi, gabad'aya kewarshi ta dameta, har wata 'yar rama tayi.
Yau Monday kuma baifi sati biyu a musu hutu ba, sannan, cikin hutun ne zasu fara jarabawar 'WAEC'
Yau Hafsah tasawa ranta sai tayi waya da Yusuf d'inta don haka ta, je wajen Basma,
"Please B. Yunus, aramin wayarki wallahi I miss my dear very much, kinga abbanmu ya k'wacemin waya then, mun dad'e bamu had'u ba"
"Hmm, H. Hamid, yau banzo da wayaba fa"
"Oh my God!, yazanyi ne?
Mik'ewa tayi da sauri ta nufi d'aya raw d'in.
Wajen Aysha Tahir taje, tasan itama tana zuwa da waya lokaci zuwa lokaci.
"Pls Aisha help me ina son aron wayarki"
"Ok babu matsala, ta bud'e jakarta ta d'akko wayar.
"Ungo,
Hafsah ta karb'a. "Thank you, nagode sosai"
Aysha tayi murmushi ita bata da matsala, kuma jininsu ya had'u da Hafsah.
Can bayan ajinsu Hafsah ta zagaya. Guri ne mai shuke- shuke, tasan kuma ba,a fiya shiga ba don baya b'ullewa.
Fito da wayar ta sa numbobin Yusuf. Har wani rawar kai takeji yau zata ji muryar Yusuf d'inta.
Lokacin daya d'aga kiran ta kashe murya,
"Hello my dear"
Shima yaji farin ciki jin muryar Hafsah, yana sonta shima.
Ya d'an shagwab'e muryarshi.
"My Baby, kin yada ni, baki sona koh?
Cikin muryar jan hankali. Don yau sai taji ta rage jin nauyinshi, saboda kewarshi da ta dad'e cikinta.
Haba my baby, ina missing naka, wallahi baka ga yanda na damu ba, duk fa na rame, ko dai ka daina sona ne?
"Hmm, u always say that bayan kin koreni"
"Oh God, wane ni korar ka, haba baby please ka daina fada kaji"
"Gaskene fa, yanzu yaushe, rabon da mu had'u."
Sai yanzu ya tuna mata.
"Baby kak'i amsa kiran Abba fa, kullum sai ya min fad'a kuma ya tambayeni ina kake"
Please baby ki share, i can't, barin iya zuwa ba"
"To Meyasa?
"Abbanki zai min maganar auren koh?
"Noo dear, it's not wallahi kaga kawai yana son yasanka ne, aini Abba, bazai min aure ba a early shekaruna.
Yai ajiyar zuciya, "Gud, but ki share kawai in mun had'u sai na nemi ranar da zanzo."
"Thank yooouu"
"Yaushe ne zamu had'u to?
Yai k'asa da muryarshi sosai I missed you over, and I need you in ma side"
"Uumm, ta d'anyi shiru bata son ya mata magana da irin muryar, sai taji gaba-daya ya sanyaya mata jiki.
"Please Baby nah!
Ya fad'a cikin marainiyar murya.
"Oh, Kafad'amin lokacin da zaka zo wajen Abba."
Nace idan mun had'u, I will tell you, in kuma kink'i so I swear to God bazan zo ba."
"Oh, rufamin asiri dear, abba ya matsa min fa"
What do you mean by 'Ya matsa miki'??
You, I don't understand Hausa well,"
Hahh, tayi dariya sosai, sannan tace, "oh, ma British boy I love you,"
So I mean yana damuna akan maganar."
Yayi 'yar dariya, "Okeyy"
"Coming Friday, muna biki so, I think mu had'u can."
"No, u know fa banason taron jama,ah.
Idan kazo zan fito daga 'Hall' sai mu had'u.
"Gud idea ma baby I want you!
"Hmm,
Where is your friend, "Basmah"
'Tana class'
Okay please extend my greetings,"
Hafsah taji wani iri azuciyarta.
Kafin tace wani abu ya cigaba,
"She care about us,"
"Hmm, inji Hafsah, don abin ya isheta"
Yace ,
"Me zaki bani ne my Baby, please don't reject my request"
"What do you want?
"Please blow me some kisses!"
"Tad'anyi dif.
Bata son b'ata mishi rai a wannan lokacin. Muryarshi ta katse ta,
Ya d'an chanja murya,
"Why you always want to hurt me?
'Tayi shiru okay,
"Hmm, Okay, thank you..
Gabanta ya fad'i tayi saurin cewa.
"Am sorry my dear, I don't mean that, am sorry"
"Hm, kina ja min class fa"
"No,ba haka bane.
"I'm just trying to do..
Hmm, you are trying koh, sai kace zaki yi shooting da bindiga koh,?
Tayi dariya, kad'an tayi k'asa da muryarta kamar rad'a.
"Please forget it my baby, enjoy this "Muaan"😘
(😳 Hafsahh??🤔)
Shiko wani shauk'i yashiga, that's my baby girl I love you,"
Please need more"
"Tayi dariya am sorry,
"Bye,
"Thank you see you on Friday."
"Am gonna miss you baby nah!
"Bye!'
Ta lumshe ido, ta gaza cire, wayar daga kunnenta.
Ahankali ta k'ara furta "I love you my Yusuf!!
Ta janye wayar tana shirin b'oye wa ta hango english teacher na nufo wajen,
"Hey, what are you doing here?
"Am..nothing sir.
"Ke Banyarda ba,
Fito min da hannunki" Ya fad'a cikin tsawa.
Bata da mafita Illa ta fito da wayar ya kar'ba yana cewa "Stupid Girl"
Jiki a sanyaye ta dawo cikin aji, d'an farin cikin da Yusuf, ya sata duk ya gushe.
Ta nemi guri kusa da Aysha ta zauna.
Ta dafa hannunta.
Aysha ta kalleta kin gama wayar ne, ko fad'a kukayi"
Hawaye ya zubo mata kan kuncinta.
"Teacher Gajere ne ya k'wace wayar!!
Basma dake can baya ta riga ayshan magana,
"Tab' kema dai H. Hamid, doluwa ce sometime, kuma sai ki ka bashi.?
Hafsah dai tayi shiru, ita tsoron ta ma Abbanta, ya zatayi idan aka kirashi? Kenan anyi ta kamata da laifuka kenan?
Me Abba, zai d'auketa?.. In na lillahi wa innah ilaihiraji,un"
Muryar Aysha ne ya katseta tana cewa,
Wai ke H. Hamid meye na yin wani kuka? Kefa kin fiya abu, wallahi.
Ta sunkuyo ta rad'a mata a kunne,
"Please kiyi shiru, kin san fa, Basma 'yar rainin sense ce, sai ta rainaki yanzu ma fa sai wani murmushi naga tanayi"
Hafsah ta d'ago gami da goge hawayenta.
Ta mik'e
"Ina zuwa"
Office d'in malamai maza taje ta sami Class teacher d'insu. Ta tsugunna,
H. Hamid meya faru?
Sir please ka taimakeni, wallahi ban tab'a zuwa da waya ba, yau ma, Maman mu akayi admitted to hospital, shine na tawo da wayar, naji ya jikinta"
Ya tsaya yayi nazarinta sosai sannan yace,
"How can I believe you, ?
"Please ask my brother bashir."
Ta fad'a tana fargaba.
"Hmm, Who seized the phone.??
"Teacher Ahmad"
"Hmm, Hafsah ina miki fad'a don Allah kada ki b'ata rayuwarki da shashashanci, ke nutsatstsiya ce, ki nutsu, kisan dawa ya dace ki yi abota."
Zan karb'ar miki wayar, amma kin san fa dokar makaranta koh?
Tayi murmushi,
"In sha Allah sir I will not repeat it again! Thank you".
"Ok please take care."
Idan an tashi kizo ki karb'a.
"Thank you sir"
Ta mik'e ta nufi ajinsu. Cikin fara,a take cewa "Fatima in an tashi sir yace naje na karb'a.
"Okey" munyi sa,a.!
Hafsah ta koma wajen zamanta ta dafe kai, ko dai alhakin kiss d'in data mishi awaya ne ya fad'a mata.
sai yanzu abin ma, ya fad'o mata arai, bata tab'a yin haka ba sai yau.
Afili tace "Astagfurullahal aziim"
"Allah na tuba!
K'walla ta cika idanunta.
Bata tab'a zaton zata iya yin haka ba, masuyin haka ma basa burgeta, wai Itace da yiwa saurayi kiss a waya, ahalin da ake ciki na nasihar da Abba ke mata"
"Anya son da nake mishi bai yi yawa ba?? 🤔
'Ta tambayi kanta.'
Ni Kareemerh na ce "Hafsah kya tambayi kanki kuwa!!😇
Nima kamar dai naga hakan...🙊
*Yours @ always Jikar waziri Ahmadu*👌🏻
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to :Unique In Your Love Heart Members.*
🌿🌿🌿🌿🌿💐💐💐💐💐💐💐
*My Family My Pride!!*
*GAISUWA, JINJINA HADE DA* *GIRMAMAWA GA DUK WANI MEMBER NA 'WAZIRI AHMADU MAI* *SHAHADA FAMILY'*
*Aduk inda kuke,* *Allah ya k'aramarku had'e k'anmu..Amiin ya jik'an iyaye da kakanni!!* 👏🏼👏🏼👏🏼👏🏼
FANS AYI HAKURI DA TYPING ERROR BANA EDITING 👏🏼👏🏼
📄 *22*
Sannan kuma ga jarrabawar k'arshe dake tunkaro su.
Ita taje sit d'in su basman, basman na yin kwantan note d'in da bata zo jiya ba.
"Basma please ina da magana, akwai matsala ne fa"
"Hmm, H. Hamid kenan 'Queen of love"
ta kuma kallonta sannan tace, cikin rashin kulawa da zancen Hafsan,
"Kinga ina yin note ne, so ki bari sai anjima"
"Okay, but please hurry up it's urgent need wallahi"
"Hah, baki da dama!
Haka Basman kawai tace.
Hafsah ta mik'e,
"Bari nayi break kafin sannan kin gama."
"Okey" Inji Hafsah.
Ta tafi tana mamakin Basma. A saninta da ita note baya hanata hira, zata iya ajyeshi suyi hirar su, ko kuma tanayi suna hira.
"So ko itama mamanta ta mata fad'a ne?? Tayi tambayar azuciyarta.
Bayan ta dawo Basman tace bata gama ba, sai kawai ta rabu da ita.
Wasa-wasa har sati ya zagayo, kullum da uzurin da Basma zata kawowa Hafsah. Yanzu damuwar Hafsan ma d'aya ce, wato Yusuf, ta daina jinshi gabad'aya, tun ranar da ta fad'a mishi Abba na nemanshi, gabad'aya kewarshi ta dameta, har wata 'yar rama tayi.
Yau Monday kuma baifi sati biyu a musu hutu ba, sannan, cikin hutun ne zasu fara jarabawar 'WAEC'
Yau Hafsah tasawa ranta sai tayi waya da Yusuf d'inta don haka ta, je wajen Basma,
"Please B. Yunus, aramin wayarki wallahi I miss my dear very much, kinga abbanmu ya k'wacemin waya then, mun dad'e bamu had'u ba"
"Hmm, H. Hamid, yau banzo da wayaba fa"
"Oh my God!, yazanyi ne?
Mik'ewa tayi da sauri ta nufi d'aya raw d'in.
Wajen Aysha Tahir taje, tasan itama tana zuwa da waya lokaci zuwa lokaci.
"Pls Aisha help me ina son aron wayarki"
"Ok babu matsala, ta bud'e jakarta ta d'akko wayar.
"Ungo,
Hafsah ta karb'a. "Thank you, nagode sosai"
Aysha tayi murmushi ita bata da matsala, kuma jininsu ya had'u da Hafsah.
Can bayan ajinsu Hafsah ta zagaya. Guri ne mai shuke- shuke, tasan kuma ba,a fiya shiga ba don baya b'ullewa.
Fito da wayar ta sa numbobin Yusuf. Har wani rawar kai takeji yau zata ji muryar Yusuf d'inta.
Lokacin daya d'aga kiran ta kashe murya,
"Hello my dear"
Shima yaji farin ciki jin muryar Hafsah, yana sonta shima.
Ya d'an shagwab'e muryarshi.
"My Baby, kin yada ni, baki sona koh?
Cikin muryar jan hankali. Don yau sai taji ta rage jin nauyinshi, saboda kewarshi da ta dad'e cikinta.
Haba my baby, ina missing naka, wallahi baka ga yanda na damu ba, duk fa na rame, ko dai ka daina sona ne?
"Hmm, u always say that bayan kin koreni"
"Oh God, wane ni korar ka, haba baby please ka daina fada kaji"
"Gaskene fa, yanzu yaushe, rabon da mu had'u."
Sai yanzu ya tuna mata.
"Baby kak'i amsa kiran Abba fa, kullum sai ya min fad'a kuma ya tambayeni ina kake"
Please baby ki share, i can't, barin iya zuwa ba"
"To Meyasa?
"Abbanki zai min maganar auren koh?
"Noo dear, it's not wallahi kaga kawai yana son yasanka ne, aini Abba, bazai min aure ba a early shekaruna.
Yai ajiyar zuciya, "Gud, but ki share kawai in mun had'u sai na nemi ranar da zanzo."
"Thank yooouu"
"Yaushe ne zamu had'u to?
Yai k'asa da muryarshi sosai I missed you over, and I need you in ma side"
"Uumm, ta d'anyi shiru bata son ya mata magana da irin muryar, sai taji gaba-daya ya sanyaya mata jiki.
"Please Baby nah!
Ya fad'a cikin marainiyar murya.
"Oh, Kafad'amin lokacin da zaka zo wajen Abba."
Nace idan mun had'u, I will tell you, in kuma kink'i so I swear to God bazan zo ba."
"Oh, rufamin asiri dear, abba ya matsa min fa"
What do you mean by 'Ya matsa miki'??
You, I don't understand Hausa well,"
Hahh, tayi dariya sosai, sannan tace, "oh, ma British boy I love you,"
So I mean yana damuna akan maganar."
Yayi 'yar dariya, "Okeyy"
"Coming Friday, muna biki so, I think mu had'u can."
"No, u know fa banason taron jama,ah.
Idan kazo zan fito daga 'Hall' sai mu had'u.
"Gud idea ma baby I want you!
"Hmm,
Where is your friend, "Basmah"
'Tana class'
Okay please extend my greetings,"
Hafsah taji wani iri azuciyarta.
Kafin tace wani abu ya cigaba,
"She care about us,"
"Hmm, inji Hafsah, don abin ya isheta"
Yace ,
"Me zaki bani ne my Baby, please don't reject my request"
"What do you want?
"Please blow me some kisses!"
"Tad'anyi dif.
Bata son b'ata mishi rai a wannan lokacin. Muryarshi ta katse ta,
Ya d'an chanja murya,
"Why you always want to hurt me?
'Tayi shiru okay,
"Hmm, Okay, thank you..
Gabanta ya fad'i tayi saurin cewa.
"Am sorry my dear, I don't mean that, am sorry"
"Hm, kina ja min class fa"
"No,ba haka bane.
"I'm just trying to do..
Hmm, you are trying koh, sai kace zaki yi shooting da bindiga koh,?
Tayi dariya, kad'an tayi k'asa da muryarta kamar rad'a.
"Please forget it my baby, enjoy this "Muaan"😘
(😳 Hafsahh??🤔)
Shiko wani shauk'i yashiga, that's my baby girl I love you,"
Please need more"
"Tayi dariya am sorry,
"Bye,
"Thank you see you on Friday."
"Am gonna miss you baby nah!
"Bye!'
Ta lumshe ido, ta gaza cire, wayar daga kunnenta.
Ahankali ta k'ara furta "I love you my Yusuf!!
Ta janye wayar tana shirin b'oye wa ta hango english teacher na nufo wajen,
"Hey, what are you doing here?
"Am..nothing sir.
"Ke Banyarda ba,
Fito min da hannunki" Ya fad'a cikin tsawa.
Bata da mafita Illa ta fito da wayar ya kar'ba yana cewa "Stupid Girl"
Jiki a sanyaye ta dawo cikin aji, d'an farin cikin da Yusuf, ya sata duk ya gushe.
Ta nemi guri kusa da Aysha ta zauna.
Ta dafa hannunta.
Aysha ta kalleta kin gama wayar ne, ko fad'a kukayi"
Hawaye ya zubo mata kan kuncinta.
"Teacher Gajere ne ya k'wace wayar!!
Basma dake can baya ta riga ayshan magana,
"Tab' kema dai H. Hamid, doluwa ce sometime, kuma sai ki ka bashi.?
Hafsah dai tayi shiru, ita tsoron ta ma Abbanta, ya zatayi idan aka kirashi? Kenan anyi ta kamata da laifuka kenan?
Me Abba, zai d'auketa?.. In na lillahi wa innah ilaihiraji,un"
Muryar Aysha ne ya katseta tana cewa,
Wai ke H. Hamid meye na yin wani kuka? Kefa kin fiya abu, wallahi.
Ta sunkuyo ta rad'a mata a kunne,
"Please kiyi shiru, kin san fa, Basma 'yar rainin sense ce, sai ta rainaki yanzu ma fa sai wani murmushi naga tanayi"
Hafsah ta d'ago gami da goge hawayenta.
Ta mik'e
"Ina zuwa"
Office d'in malamai maza taje ta sami Class teacher d'insu. Ta tsugunna,
H. Hamid meya faru?
Sir please ka taimakeni, wallahi ban tab'a zuwa da waya ba, yau ma, Maman mu akayi admitted to hospital, shine na tawo da wayar, naji ya jikinta"
Ya tsaya yayi nazarinta sosai sannan yace,
"How can I believe you, ?
"Please ask my brother bashir."
Ta fad'a tana fargaba.
"Hmm, Who seized the phone.??
"Teacher Ahmad"
"Hmm, Hafsah ina miki fad'a don Allah kada ki b'ata rayuwarki da shashashanci, ke nutsatstsiya ce, ki nutsu, kisan dawa ya dace ki yi abota."
Zan karb'ar miki wayar, amma kin san fa dokar makaranta koh?
Tayi murmushi,
"In sha Allah sir I will not repeat it again! Thank you".
"Ok please take care."
Idan an tashi kizo ki karb'a.
"Thank you sir"
Ta mik'e ta nufi ajinsu. Cikin fara,a take cewa "Fatima in an tashi sir yace naje na karb'a.
"Okey" munyi sa,a.!
Hafsah ta koma wajen zamanta ta dafe kai, ko dai alhakin kiss d'in data mishi awaya ne ya fad'a mata.
sai yanzu abin ma, ya fad'o mata arai, bata tab'a yin haka ba sai yau.
Afili tace "Astagfurullahal aziim"
"Allah na tuba!
K'walla ta cika idanunta.
Bata tab'a zaton zata iya yin haka ba, masuyin haka ma basa burgeta, wai Itace da yiwa saurayi kiss a waya, ahalin da ake ciki na nasihar da Abba ke mata"
"Anya son da nake mishi bai yi yawa ba?? 🤔
'Ta tambayi kanta.'
Ni Kareemerh na ce "Hafsah kya tambayi kanki kuwa!!😇
Nima kamar dai naga hakan...🙊
*Yours @ always Jikar waziri Ahmadu*👌🏻
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to :Unique In Your Love Heart Members.*
🌿🌿🌿🌿🌿💐💐💐💐💐💐💐
*My Family My Pride!!*
*GAISUWA, JINJINA HADE DA* *GIRMAMAWA GA DUK WANI MEMBER NA 'WAZIRI AHMADU MAI* *SHAHADA FAMILY'*
*Aduk inda kuke,* *Allah ya k'aramarku had'e k'anmu..Amiin ya jik'an iyaye da kakanni!!* 👏🏼👏🏼👏🏼👏🏼
FANS AYI HAKURI DA TYPING ERROR BANA EDITING 👏🏼👏🏼
📄 *22*