Sashe 66
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bak'in ciki ya cika Hafsah, gefe guda kuma abun taji ya bata dariya, _meye kuma haka."? Allah ya tsare ta Ita ta bata lokaci kan wani shudadden al,amari da ya riga ya shud'e a wajen ta."?_
Sai lokacin bakinta ya bude cikin fushi ta fara magana.
Ta nunawa Basma hanyar fita. Cikin k'araji tace, Basma Yunus, fita, fitar mana daga gida, kar na k'ara ganinki a nan, an fad'a miki yanzu da ce"? Saboda kin rainawa kanki hankali kike tunanin har yanzu ke da Yusuf you're part of my business.."? Ke ce kike cikin damuwa, ke kika d`auki Yusuf mutum who worth your wested time, but to me ( _ta nuna kanta._) YUSUF IS WORTHLESS.!!
Ke dashi bani da had`i da ku, don haka matsalarki ce ni ban san wani Yusuf ba bare ke..!!
Fita!! Ta fad'a da sauti me k'ara.
Shigowar mama kenan taga taga abinda ke faruwa.
Ta tsaya ta k'are musu kallo har da bak'uwar fuskar da bata gane ba.
"Ke Hafsah mene haka."?
Cikin haki murya na rawa ta fara magana.
Mama Basma ce fah, Basma Yunus, kuma ta rasa sanda zata zo sai yanzu tazo ta korar min bak'ona!!.. ( _bama tasan sanda ta fadi hakan ba._)
Then tana fad`amin wani rubbish wai Yusuf mene ne had'ina dashi ni ta fita.!!
Zata fara kuka kenan Zainab ta tarota ta d'an rungumo ta, sorry Yaya kada ki bata hawayen ki kinji, bari kiga.
Sai ta saki Hafsah, tayi kan Basma, ta daga hannu zata daketa. Ke banza fice mana daga gida, idan kina da kunya ma zaki iya zuwa gidan nan, nonsense, deceiver, Hypocriter, snatcher.!!
Fita nace kafin musa a fitar mana dake.!!
Zata sauke mata hannu, mama tayi saurin rik'e hannunta. Ke Zainab shiga hankalin ki fah.. Me tayi muku zaku dake ta."?
Ta ruk'o Basma ta zaunar da ita, akan Kujera. Hafsah ma ta zauna.
Wacece ke."?
Mama ta tambaye ta.
idonta cike da k'walla, tace "Basma, kawan Hafsah ce ni."
"K'awar Hafsah, amma ban sanki ba."? Inji mama.
Basma tayi tsuru-tsuru.
"Me kika zo yi gidan nan toh "? Mama ta tambaye ta cikin tsanaki tana son ta gano wani abu itama.
Basma tayi shuru, tana kame-kame, um am.. "Na...na zo ne kawai.."
Hmm, to waye Yusuf da naji kin kirashi."?
Ta waro ido, ana shirin k'ureta.
Ehe.?
Inji mama.
"Sa..saurayin Hafsah ne.!!
"Saurayin Hafsah kuma."?
Inji mama.
Sai kuma ta juya ga Hafsah. Cikin had'e rai tace, "Ke waye Yusuf."?
Hafsah tayi saurin girgiza kai.
"Ban sanshi ba mama.!
Mama ta, juya, ga Basma.
''Ya'yana basa kula saurayi ba tare da sanina ba, saboda haka bamu san wani Yusuf ba a nan gidan.Don haka kada ki k'ara kawo mana zancen wani cikin gidan nan kinji.!!
Basma ta gyad'a kai jiki a sanyaye kuma a kunyace.
"Mene had`in ki ke da Yusuf d`in tunda kince saurayin Hafsah ne da bakinki."?
Basma ta hau zare ido. Bata da amsar bayarwa..
"Mama ma ta san hakan don haka ta cigaba da magana.
"Duk abinda ya faru ma, basai kin fad`amin ba na sani.
"Kinsan cuta babu kyau, k'awarki ta yarda da ke, ki cuce ta ki k'wace mata saurayi..kinsani to alhaki kwikwiyone, saboda haka ki tashi ki tafi gidan ku, kuma kada ki k'ara kawo mana zancen wani Yusuf cikin gidan nan, bamu da alak'a dashi.!!
"Kije, kinji abinda yayi miki ma ya isheki darasi, kije Allah ya baki wani kema, amma Hafsah kam bata san wani yusuf ba sam..
Cikin kuka Basma ta fara magana, Mum Dad d'ina ne yace ya fito ko ya aura min wani, shine yak'i na ya nuna bazai aure ni ba, shine kuma bayan ya dawo na je nemanshi na ganshi tare da k'awata, har mari na sukayi, and he til me bazai taba aure na ba kuma kada na k'ara kula shi.!!
Mama bata da abin cewa da alama kuma taga abin ne yana damun Basman shiyasa har take amaryar dashi, bata damu da korar ta da ake yi ba.
Ta mik'e ta kallesu dukansu, mama thank you, H. Hameed am sorry for give me for what I did to you.!!
Ta juya zata fita sai ta bawa mama tausayi.
Mama ta kirawo ta.
Zo 'yata kinji.!!
Basma ta juyo, ta dawo ta Tsaya.
"Ki bi zabin da mahaifin ki ya baki kinji."
Ta d'aga kai kawai, amma aranta bakin ciki ne fal.
Da alama taji shawarar mama da kunne ne kawai.
"Thank you mama. Tace, sannan
Ta juya ta fice.
Su Hafsah suka bi ta da kallo.
Ta fita tana cije lebe, tabbas yau taga Tashin hankali, wato har gwara abinda sukayi wa Hafsah ita da Yusuf..
Da irin korar da Yusuf yayi mata.
Kai tsaye Gidan mamanta ta nufa, taje ta rushe mata da kuka. Da kyar ta shawo kanta.
Kiyi hak'uri kinji 'yata fad`amin abinda ya faru.
"Mama gidan su Yusuf naje nemanshi na tarar ashe ma ya dawo.."
Sai kuma akayi yaya."?
Inji Hajiya Halima.
Cikin kuka tace, shine naga Hala a gidan suka mini wulaqanci ita da shi.
Hala."? Wace Hala."? Inji maman Basma.
My friend Hala.
Cab!! Me kikayi musu ke toh."?
Inji mama.
Mama, bazan iya dasu ba, baki ga abinda suka mini ba, har sawa yayi servant dinshi suka min wulaqanci, mama Yusuf bashi da mutunci, ban san haka yake ba sai yanzu."
Maman tayi shuru, itama bata da abin cewa, ga shi lokaci ya k'ure musu. Sai kawai ta shiga rarrashin 'yar tata, tana nuna mata tayi hak'uri akwai sauran wata hanyar, dole a koya musu hankali.
Basma ta d'ago ta kalleta, "How mama, can't you see lokaci ya k'ure gobe fah Abba zaice iyayen Nour su zo, kuma fah kinsan bana son shi mama."
"Kiyi hak'uri zanzo zamuyi wannan zancen, yanzu tashi ki tafi gida kinji, nasan abbanki bai san kin fito ba, kada kija matar nan ta zuga shi ya miki wani abin. Oya!! ki kwantar da hankalinki, babu mai aura miki wanda baki so, nina fad'a miki kinji."
Basma tayi ajiyar zuciya, ta gyara zama bata son tafiya tabar gidan.
"Mama ni bazan koma ba."
Ta fad'a a shagwabe.
Maman ta dan had'e rai, Oya tashi tashi mana, kina son ki b'atamin shiri so kike Abban naki yasan kin fito."? Ba nice dai nace kije babu komai ba."?
Ala dole ta mik'e ta nufi hanyar gida, cikin rashin sanin abinyi, gaba-d`aya duhu take gani, ta rasa wacce irin bak'ar rana ce wannan.
Mamanta kuwa ta rasa abinyi, ta sani alhaji Yunus yafi k'arfinta ba zata iya ja dashi ba, tun da tun farko ita ce ta mayar masa da 'yar, da komai bai faru ba. Mataki d'aya take ganin zata iya d'auka wato na shari,a shi kuma tana shakkar yin hakan nan ma. Amma fa dole tasan abinyi. Duk da wani b'angaren ita kanta ta sani Basma ta isa aure kuma, auren Basma hutu ne a wajenta, amma damuwarta shine ba zata bari a aurawa 'yarta wanda bata so ba..
*HAFSAH*
________________
Hafsah duk bayan muntuna tana duba wayarta ko zata ga missed call d`inshi, amma bata gani ba. Haka kawai taji babu dad'i, bataji dad'in zuwan Basma ba, a irin lokacin, gashi ta tsargu da tafiyar da yayi daga ganin Basma, anya kuwa bai santa a wani waje ba.?
Tayi shuru tunani fal a ranta, a zahiri tak`i bayyana damuwarta amna cikin zuciyarta damuwa ce fal, don Zainab ma sai da ta dameta da tambayoyi. "Yaya ya akayi wai bakon naki ya tafi."?
"Ke bansaniba nima, dama ba nace miki bazai dad'eba ba."
Amma naji d'azu kina cewa mama, Basma ta korar miki bak'o."?
Hafsah ta zaro ido, Yaushe tayi wannan maganar.
Sai ta mik'a hannu ta d'an daki Zainab.
''Yaushe nace haka, k'arya kike."
"Hmm, wallahi Yaya na fad'a.
Ta mik'e zata hau ta da duka, Zainab ta gudu.
Sai ga Basheer ya shigo, Zainab tayi bayanshi ta boye, "Yaya, Yaya, auntynka ce zata bige ni."
"Mene haka ke, me kika yiwa Yayata."?
Ya fad'a yana matsawa gefe.
Au bazaka boyeni ba."?
Inji Zainab.
"Sai kin fad`amin me kikayiwa auntie nah."
Hafsah ta koma ta zauna,tana jinsu.
Ai kuwa da labari zo kaji Yaya.
Hafsah ta had'e rai, tana hararar Zainab, "Allah Zainab ki shiga hankalin ki fah."
Zainab tayi dariya.
Au nidin, ba zaki bari a fad`amin ba koh Yaya. Inji Bashir.
Hafsah ta harare shi shima. Yau girman ya motsa. Basheer ya fad'a, azuci.
A fili kuma sai yayi murmushi, "Zainab ki bari zamu hadu ai zamu sa labule.!"
To Yaya. Zainab ta fada cike da tsokana tana kallon Hafsah tana mata dariya..
Bashir yasa Mufeeda ta zubo mishi abinci yana ci suna hira, acikin hirar Basheer yake cewa, "Yaya ni kuwa mun tab'a exchanging numbers da wani, wata rana mun fita har muka danyi clash da wani a mota."?
Gaban Hafsah ya fad'i da sauri tace "Toh menene."?
Basheer ya girgiza kai, "babu komai nasan dai ya kira number ta bai sameni ba kuma na duba number babu akan wayata bata hau kan email ba da nayi saving."
Sai kawai tace Okey, wani abin zakuyi kai da shi."?
Baya son ya fada mata ya nuna yana son wata cikin su don haka yace, A,a kawai babu dad'i ne."
Daga nan ya kawar da hirar. Zuwa wata. Ita kuwa Hafsah jikinta tayi dama ace ya kira Bashir d`in taji mai zai ce.?
___________________
Har washegari, zuwa yammaci bai kirata ba.
Ta d`an damu, don haka ta kira Zainab suyi shawara. Bayan Jan kunne da tayi wa Zainab d`in, kan koda wasa kada ta sake ta bawa Basheer labarin bak'onta..
Zainab d`in tace "Toh.
Sannan Hafsah ta fara maganar da tafi damunta..
"Zainab kinga bai kirani ba, tun sanda ya tafi. Ta fada da 'yar damuwa.
Sai lokacin bakinta ya bude cikin fushi ta fara magana.
Ta nunawa Basma hanyar fita. Cikin k'araji tace, Basma Yunus, fita, fitar mana daga gida, kar na k'ara ganinki a nan, an fad'a miki yanzu da ce"? Saboda kin rainawa kanki hankali kike tunanin har yanzu ke da Yusuf you're part of my business.."? Ke ce kike cikin damuwa, ke kika d`auki Yusuf mutum who worth your wested time, but to me ( _ta nuna kanta._) YUSUF IS WORTHLESS.!!
Ke dashi bani da had`i da ku, don haka matsalarki ce ni ban san wani Yusuf ba bare ke..!!
Fita!! Ta fad'a da sauti me k'ara.
Shigowar mama kenan taga taga abinda ke faruwa.
Ta tsaya ta k'are musu kallo har da bak'uwar fuskar da bata gane ba.
"Ke Hafsah mene haka."?
Cikin haki murya na rawa ta fara magana.
Mama Basma ce fah, Basma Yunus, kuma ta rasa sanda zata zo sai yanzu tazo ta korar min bak'ona!!.. ( _bama tasan sanda ta fadi hakan ba._)
Then tana fad`amin wani rubbish wai Yusuf mene ne had'ina dashi ni ta fita.!!
Zata fara kuka kenan Zainab ta tarota ta d'an rungumo ta, sorry Yaya kada ki bata hawayen ki kinji, bari kiga.
Sai ta saki Hafsah, tayi kan Basma, ta daga hannu zata daketa. Ke banza fice mana daga gida, idan kina da kunya ma zaki iya zuwa gidan nan, nonsense, deceiver, Hypocriter, snatcher.!!
Fita nace kafin musa a fitar mana dake.!!
Zata sauke mata hannu, mama tayi saurin rik'e hannunta. Ke Zainab shiga hankalin ki fah.. Me tayi muku zaku dake ta."?
Ta ruk'o Basma ta zaunar da ita, akan Kujera. Hafsah ma ta zauna.
Wacece ke."?
Mama ta tambaye ta.
idonta cike da k'walla, tace "Basma, kawan Hafsah ce ni."
"K'awar Hafsah, amma ban sanki ba."? Inji mama.
Basma tayi tsuru-tsuru.
"Me kika zo yi gidan nan toh "? Mama ta tambaye ta cikin tsanaki tana son ta gano wani abu itama.
Basma tayi shuru, tana kame-kame, um am.. "Na...na zo ne kawai.."
Hmm, to waye Yusuf da naji kin kirashi."?
Ta waro ido, ana shirin k'ureta.
Ehe.?
Inji mama.
"Sa..saurayin Hafsah ne.!!
"Saurayin Hafsah kuma."?
Inji mama.
Sai kuma ta juya ga Hafsah. Cikin had'e rai tace, "Ke waye Yusuf."?
Hafsah tayi saurin girgiza kai.
"Ban sanshi ba mama.!
Mama ta, juya, ga Basma.
''Ya'yana basa kula saurayi ba tare da sanina ba, saboda haka bamu san wani Yusuf ba a nan gidan.Don haka kada ki k'ara kawo mana zancen wani cikin gidan nan kinji.!!
Basma ta gyad'a kai jiki a sanyaye kuma a kunyace.
"Mene had`in ki ke da Yusuf d`in tunda kince saurayin Hafsah ne da bakinki."?
Basma ta hau zare ido. Bata da amsar bayarwa..
"Mama ma ta san hakan don haka ta cigaba da magana.
"Duk abinda ya faru ma, basai kin fad`amin ba na sani.
"Kinsan cuta babu kyau, k'awarki ta yarda da ke, ki cuce ta ki k'wace mata saurayi..kinsani to alhaki kwikwiyone, saboda haka ki tashi ki tafi gidan ku, kuma kada ki k'ara kawo mana zancen wani Yusuf cikin gidan nan, bamu da alak'a dashi.!!
"Kije, kinji abinda yayi miki ma ya isheki darasi, kije Allah ya baki wani kema, amma Hafsah kam bata san wani yusuf ba sam..
Cikin kuka Basma ta fara magana, Mum Dad d'ina ne yace ya fito ko ya aura min wani, shine yak'i na ya nuna bazai aure ni ba, shine kuma bayan ya dawo na je nemanshi na ganshi tare da k'awata, har mari na sukayi, and he til me bazai taba aure na ba kuma kada na k'ara kula shi.!!
Mama bata da abin cewa da alama kuma taga abin ne yana damun Basman shiyasa har take amaryar dashi, bata damu da korar ta da ake yi ba.
Ta mik'e ta kallesu dukansu, mama thank you, H. Hameed am sorry for give me for what I did to you.!!
Ta juya zata fita sai ta bawa mama tausayi.
Mama ta kirawo ta.
Zo 'yata kinji.!!
Basma ta juyo, ta dawo ta Tsaya.
"Ki bi zabin da mahaifin ki ya baki kinji."
Ta d'aga kai kawai, amma aranta bakin ciki ne fal.
Da alama taji shawarar mama da kunne ne kawai.
"Thank you mama. Tace, sannan
Ta juya ta fice.
Su Hafsah suka bi ta da kallo.
Ta fita tana cije lebe, tabbas yau taga Tashin hankali, wato har gwara abinda sukayi wa Hafsah ita da Yusuf..
Da irin korar da Yusuf yayi mata.
Kai tsaye Gidan mamanta ta nufa, taje ta rushe mata da kuka. Da kyar ta shawo kanta.
Kiyi hak'uri kinji 'yata fad`amin abinda ya faru.
"Mama gidan su Yusuf naje nemanshi na tarar ashe ma ya dawo.."
Sai kuma akayi yaya."?
Inji Hajiya Halima.
Cikin kuka tace, shine naga Hala a gidan suka mini wulaqanci ita da shi.
Hala."? Wace Hala."? Inji maman Basma.
My friend Hala.
Cab!! Me kikayi musu ke toh."?
Inji mama.
Mama, bazan iya dasu ba, baki ga abinda suka mini ba, har sawa yayi servant dinshi suka min wulaqanci, mama Yusuf bashi da mutunci, ban san haka yake ba sai yanzu."
Maman tayi shuru, itama bata da abin cewa, ga shi lokaci ya k'ure musu. Sai kawai ta shiga rarrashin 'yar tata, tana nuna mata tayi hak'uri akwai sauran wata hanyar, dole a koya musu hankali.
Basma ta d'ago ta kalleta, "How mama, can't you see lokaci ya k'ure gobe fah Abba zaice iyayen Nour su zo, kuma fah kinsan bana son shi mama."
"Kiyi hak'uri zanzo zamuyi wannan zancen, yanzu tashi ki tafi gida kinji, nasan abbanki bai san kin fito ba, kada kija matar nan ta zuga shi ya miki wani abin. Oya!! ki kwantar da hankalinki, babu mai aura miki wanda baki so, nina fad'a miki kinji."
Basma tayi ajiyar zuciya, ta gyara zama bata son tafiya tabar gidan.
"Mama ni bazan koma ba."
Ta fad'a a shagwabe.
Maman ta dan had'e rai, Oya tashi tashi mana, kina son ki b'atamin shiri so kike Abban naki yasan kin fito."? Ba nice dai nace kije babu komai ba."?
Ala dole ta mik'e ta nufi hanyar gida, cikin rashin sanin abinyi, gaba-d`aya duhu take gani, ta rasa wacce irin bak'ar rana ce wannan.
Mamanta kuwa ta rasa abinyi, ta sani alhaji Yunus yafi k'arfinta ba zata iya ja dashi ba, tun da tun farko ita ce ta mayar masa da 'yar, da komai bai faru ba. Mataki d'aya take ganin zata iya d'auka wato na shari,a shi kuma tana shakkar yin hakan nan ma. Amma fa dole tasan abinyi. Duk da wani b'angaren ita kanta ta sani Basma ta isa aure kuma, auren Basma hutu ne a wajenta, amma damuwarta shine ba zata bari a aurawa 'yarta wanda bata so ba..
*HAFSAH*
________________
Hafsah duk bayan muntuna tana duba wayarta ko zata ga missed call d`inshi, amma bata gani ba. Haka kawai taji babu dad'i, bataji dad'in zuwan Basma ba, a irin lokacin, gashi ta tsargu da tafiyar da yayi daga ganin Basma, anya kuwa bai santa a wani waje ba.?
Tayi shuru tunani fal a ranta, a zahiri tak`i bayyana damuwarta amna cikin zuciyarta damuwa ce fal, don Zainab ma sai da ta dameta da tambayoyi. "Yaya ya akayi wai bakon naki ya tafi."?
"Ke bansaniba nima, dama ba nace miki bazai dad'eba ba."
Amma naji d'azu kina cewa mama, Basma ta korar miki bak'o."?
Hafsah ta zaro ido, Yaushe tayi wannan maganar.
Sai ta mik'a hannu ta d'an daki Zainab.
''Yaushe nace haka, k'arya kike."
"Hmm, wallahi Yaya na fad'a.
Ta mik'e zata hau ta da duka, Zainab ta gudu.
Sai ga Basheer ya shigo, Zainab tayi bayanshi ta boye, "Yaya, Yaya, auntynka ce zata bige ni."
"Mene haka ke, me kika yiwa Yayata."?
Ya fad'a yana matsawa gefe.
Au bazaka boyeni ba."?
Inji Zainab.
"Sai kin fad`amin me kikayiwa auntie nah."
Hafsah ta koma ta zauna,tana jinsu.
Ai kuwa da labari zo kaji Yaya.
Hafsah ta had'e rai, tana hararar Zainab, "Allah Zainab ki shiga hankalin ki fah."
Zainab tayi dariya.
Au nidin, ba zaki bari a fad`amin ba koh Yaya. Inji Bashir.
Hafsah ta harare shi shima. Yau girman ya motsa. Basheer ya fad'a, azuci.
A fili kuma sai yayi murmushi, "Zainab ki bari zamu hadu ai zamu sa labule.!"
To Yaya. Zainab ta fada cike da tsokana tana kallon Hafsah tana mata dariya..
Bashir yasa Mufeeda ta zubo mishi abinci yana ci suna hira, acikin hirar Basheer yake cewa, "Yaya ni kuwa mun tab'a exchanging numbers da wani, wata rana mun fita har muka danyi clash da wani a mota."?
Gaban Hafsah ya fad'i da sauri tace "Toh menene."?
Basheer ya girgiza kai, "babu komai nasan dai ya kira number ta bai sameni ba kuma na duba number babu akan wayata bata hau kan email ba da nayi saving."
Sai kawai tace Okey, wani abin zakuyi kai da shi."?
Baya son ya fada mata ya nuna yana son wata cikin su don haka yace, A,a kawai babu dad'i ne."
Daga nan ya kawar da hirar. Zuwa wata. Ita kuwa Hafsah jikinta tayi dama ace ya kira Bashir d`in taji mai zai ce.?
___________________
Har washegari, zuwa yammaci bai kirata ba.
Ta d`an damu, don haka ta kira Zainab suyi shawara. Bayan Jan kunne da tayi wa Zainab d`in, kan koda wasa kada ta sake ta bawa Basheer labarin bak'onta..
Zainab d`in tace "Toh.
Sannan Hafsah ta fara maganar da tafi damunta..
"Zainab kinga bai kirani ba, tun sanda ya tafi. Ta fada da 'yar damuwa.