Sashe 3
Zazzafan So Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin wata irin tafiya yake takowa, wacce bazakace sauri yake ko kuma yanga ba.
Ta k'ara gyara zaman jakar dake kafadar ta. Sai lokacin taga rashin alfanun tsayawarta.
"Ashe harma ya iso wajenta..🤔
"Sannunki Koh?
Shine ya tabbatar mata isowarshi kusa da ita.
Ad'an daburce tace "Am um yawwa"
Ya matso daf da ita wanda sai da numfashinta yai sama ya sauka.
"Nine yusuf. Am kuma na ganku ne jiya lokacin kuna cikin uniform har nayi miki magana amma kika yi ignoring me"
Ta dan yi shiru tana wasa da yatsun hannunta. Ba wai nasiharshi kasa tuna jiyan bane, sai dai kawai yanayin hausarshi yasa ta kasa fahimtar rabin zancen.
"ko ba kene bah?"
"Nice mana"
"Gud"
"ya sunanki ma?
"I mean your name"
A zuciyarta ta d'an dara, wanne yaren ne zai fassara mata wani?
Hausar ce zata fassara mata turanci ko kuma turancin ne xai fassara mata Hausar..?
"Ina ga ba bahaushe bane.."
ta fad'a tare da jin wata mummunar fad'uwar gaba ganin motar abbansu na nufusu....
*I need your comment to encourage me!*👏🏼👏🏼
urs a kullum *(Hajeeyah Kareemerh)*
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
*Godiya ta musammaman Gareku unique ladies dama littafin naku ne, haqiqa ina alfahari daku*
*💋Hajara madaki*
*💋Salma*
*💋Aysha yahya*
*💋Pheenah*
*💋Shamsiyya Abdullahi*
*💋Jamila Kd*
*💋Fateemah target (Teemah)*
*💋Hawwancy*
*And so on kunsan kanku*👏🏼
📄 *6*
*Alhaji* Habib Hamid kenan Director a Ministry of work housing and estate ta jihar Kano.
Ya iso ya gifta su yana binsu da kallo daya bayan daya. Mamakin ganin hakan yake.
Ya fito ya tura gate d'in sannan ya shige ya barsu.
"Am kinyi shiru koh"? Yusuf ya fada yana kallonta.
Ta d'an k'ak'alo murmushi sunana "Hafsah"
"Nice,sunanki yamin dad'i"
"OK ,nagode to"
"Zan shiga gida, abbanmu ya dawo"
"Bani phone number ki"
"Bani da waya ai"
Ya zaro mata ido "Baki da waya hmm"
"Da gaske fa"
"Ok"
"Sai anjima"
Ta fad'a sannan ta juya ta shiga gida cike da fargaba.
A falo ta tarar da dukka en gidan nasu, har da mamansu sai dai bata ga abbannasu ba sabda ya shigo wanka. Ta nemi waje ita ma ta zauna tana satar kallon mamansu ko zata ce mata wani abu. Amma taga ita hankalinta ba,a kanta yake ba. Suna jin motsin fitowar abban kuma maman ta tashi ta barsu a falon ta wuce bed room.
To har wajen isha'i babu wani sak'on kira daga abba, don haka Hafsah ta saki jikinta tana harkokinta zatonta ko ya manta ne.
Ta Kalli k'annenta da duk hankalinsu ke kan TV dake falon tace "Ku d'akko Assignment d'inku mana."
Nan suka mik'e harda rige-rige.
Nan ta hau nuna musu yadda xasuyi,sannan ta basu lokaci su gama su bata ta duba.
Littafin zainab ta karba taga duk tayi shirme.
A karo na uku ta kuma nuna mata ta kasa. Ran Hafsah ta b'aci sai ko takai mata duka,ta sameta a fuska.Aiko ta kwalla ihu.
Kukanta abbansu ya jiyo shi da mama wadanda suna falon abban.
Dukkansu suka nufo d'akin
"Zainab me akai miki? Abban ya fad'a yana kallonta.
kafin tayi magana Amira tace abba yaya Hafsah ce ta dake tana ana ta nuna mata yadda xatayi assignment ta kasa, nifa har na gama nawa".
Ya d'an yi shiru, kafin yai magana Mamansu ta saka baki "Au shine zaki dake ta, bada koyo ake iyawa ba?"
Ta fad'a tana kallon Hafsah. "Mama wallahi fa ko a makaranta wasa take."
Abba ya Kalli maman kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa. ya wuce ta nufi falonshi. Itama Maman binshi tayi ta zauna kusa da shi. Ya kalleta ahankali yace "Amma dai kinsan halin Zainab d'inkoh?
"Bana son tana dukansu ne"
Ki daina yi mata fad'a a gabansu,sai su rainata ai.
Ya fad'a ya juyar da kai gefe.
Ta kalleshi "To na daina in sha Allah"
"Ayi haquri"
Ya juyo yana murmushi "Nace kinyi laipi ne?
tayi dariya "ai an tab'a maka 'yar lelenka." Yai dariya
"Haka kika ce kenan."
Ya kwalawa Zainab kira. Ta zo
Tayi sallama sannan ta durk'usa.
"Abba gani"
Ya d'an tsare gida
"Ke ba kya ji Koh?
A haka kike son zama doctor d'in kina wasa?
Cikin muryar mai son yin kuka tace "Abba ba wasa nake ba"
To me yasa ba kya Mai da hankali, kina so ace sunfiki k'ok'ari Koh?
"Kayi haquri Abba"
Ya d'an sassauta murya
"To ki daina wasa kifisu ko'kari kinji ni nasan abinda xan baki"
"Kije ki ba yaya Hafsah haquri, kuma kice nace tazo"
"To abba"
ta tashi ta fita.
Hafsah taji kamar fad'uwar gaba da Zainab tace kije inji Abba.
Ta d'an zauna a d'osane. "Abba gani"
Ya zubo mata ido.
"Me kika tsaya yi a k'ofar gida d'axu?
"Babu komai abba"
"Babu komai?
"Um"
"Wa na ga kina ma magana."??
Ta kwaso in'ina tace
"Am wa wai cewa yayi tambayata zai yi."
Ya jinjina kai.
"Ki daina kawai daga yau, kinsan na hanaki kula samari Koh?
"Allah Abba ban sanshi ba"
"Ya isa tashi kije na dai fad'a miki."
Kuma kuyi addu,a kafin ku kwanta.
"To mama sai da safe"
"Allah tashe mu lpia"
Ta baro falon cike da Murna. bata zaci fad'an abba zai tak'aita a iya haka ba....
*Need your comment to encourage me* 👏🏼👏🏼
*Idan anga kuskure ayi haquri ajizanci na d'an adam.sannan ni sabuwa ce a wannan fage!*
*HAJEEYAH KAREEMERH ce dai*👌
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): *ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
📄 *7*
*A WANI B'ANGAREN*
wani madaidaicin gida ne na k'asa, acikin wata unguwar da kai tsaye za,a kirata ta talakawa.
Wata budurwa ce wacce baxata wuce shekara 17 ba (sa,ar Hafsah) ta fito daga d'aki sanye da uniform na makarantar gomnati a jikinta.
Ta leqa d'akin babarsu wacce ke zaune ita da uban a d'akin "umma zan tafi"
Ta tab'e baki "Sai kin dawo."
Ta Kalli babannata Baba kud'in makaranta?
"Bani da shi"
Kai tsaye ya fad'ar
ta langab'ar da kai tom na tafi"
"Shashashar banza!
Dama zama kikai kina mata tallan kunun da kun sami kud'in kashewa, mtss wai ke 'yar Boko!
Ita dai ta fita cike da takaici.
Tana fita titi ta hango motar su hafsah na tawowa xa,a kai su makaranta.
Hafsah ma ta hangota tace wa Nura "Don Allah kaga Jamila can mu d'auketa yace "Tom."
Suna parking ta bude motar ta shiga.
Bashir kusa da driver sai Hafsah, Zainab da Amira a baya.
Hafsah ta kalli jamila "Ya naga idonki yai ja?"
Hawaye ya zubo mata "Babu komai.
"Kiyi hak'uri"
Inji hafsah.
"Na gaji wallahi Hafsah wai Salim ma... Sai ta sa kuka..
"Ki daina sanya damuwa.
Daidai lokacin anxo k'ofar makarantar su jamila.
Hafsah nagode yau xan shigo da wuri kafin lokacin islamiyya.
Ta fad'a tana goge fuskarta..
"Tom jamila" ta mik'a mata wata leda snacks ne aciki da ake musu gida saboda zuwa makaranta.
Ta karb'a tayi godiya
Ta bude motar ta fita.
Hafsah ta girgiza kai cike da tausayin jamila.
Mufida ta Kalli Hafsah "yaya wai wannan k'awarki ce?
"Eh"
"Amma naga uniform d'inta duk squizing?"
"Ke ina ruwanki?
cewar Hafsah.
Ahaka har suka isa makaranta, driver ya sauke su. Hafsah ta nufi ajinsu SS 2, Bashir SS 1, Zainab Jss 2, Mufida primary 5.
Bayan an taso kuwa babu da'd'ewa jamila tazo gidan.
Yau mama bata nan.
Suka k'ule a d'akin hafsah.
"Hafsah. Rayuwar gidanmu na bani mamaki kamar ba gidan iyayen da suka haifeni ba.
Don kawai ina da son karatu?
Ta d'anyi shiru sannan ta d'ora.
Duk gidanmu babu wanda ya zarce primary yaya Habu, yaya jamilu Babu abinda suka sani sai shaye-shaye.
Ahaka rayuwar su rukayya ga su shafi,u (k'annenta) xata cigaba? ko fa makarantar allo basa zuwa... Kinga banda 'yan d'akinmu ga 'yan d'akin su Ummi Banda talla da yawo..
ya isa jamila komai yai farko zai yi k'arshe ki ci gaba da addu,a Allah ya taimake ki ki ci qualifying."
"Allah yasa hafsat"
"Rayuwarku na ban sha,awa iyayenku masu kud'i...
Hafsah ta d'an dake ta a baya "Kinjiki" "ke ina salim"?
Hawaye ya ciko a idanunta
"shekaranjiya ya zo yace min Mamansu tace wai 'yar k'anwarta zai aura... Ta fashe da kuka..
"Ya salam"
inji hafsah.
Hafsah ina son salim, wallahi tunda aka rabamu ji nake bani da wani sauran buri a rayuwata. Kinga duk da shi d'an masu kud'i ne (rufin asiri) yana sona har cewa yayi zai d'auki nauyin karatu na, duk da talaucina ahaka yake sona, amma an raba ni da shi... Bikin nashi ma baifi wata biyu ba.. ta kuma fashewa da kuka..
Hafsah ta d'an daddaki bayanta kiyi hak'uri ki dinga addu,a Allah ya baki wanda ya fishi.
ki daina kuka kinji...
Hafsah ta mik'e ta zubo musu abinci shinkafa da miya da Naman kaji fal,
"Ki tashi ki wanko fuskarki ki zo ki ci abinci"
Cewar Hafsah tana ajye plate d'aya agaban jamila..
ta mik'e ta shiga toilet don yin yadda Hafsah tace..
Suna cin abincin jamila tayi wani murmushin takaici tace "Rabon da Inci nama wajan wata d'aya kafin salim ya daina zuwa wajena... Kin san har 'yan rahoto ne da babarsu a unguwar mu wanda in yazo ake xuwa a fad'a mata"
Hafsah tace "tab"
Akwai Sa,idinai"
Hmm abinda ya sa ma yaxo jiya ya fad'an kada inji labarin bakinshi a gari (hawaye ya xubo mata) ta girgiza kai "Allah sarki salim d'ina wai an raba mu??
"Wai aure xai"?
Ta kifa kanta kan gadon Hafsah..
Hafsah ji sakwato tana kallonta mamaki abin ya bata 'tana cikin cin abincinta kuma sai kuka??
"Jamila don Allah ki cire shi a ranki!'
Kamar an tsikareta ta d'ago cikin hawaye tace "Hafsah baki san so ba shiyasa. Banjin xan tab'a daina son salim har abada..
Naji ki k'arasa cin abincin mu tafi islamiyya kinga lokaci ya k'ure."
Ta k'ara gyara zaman jakar dake kafadar ta. Sai lokacin taga rashin alfanun tsayawarta.
"Ashe harma ya iso wajenta..🤔
"Sannunki Koh?
Shine ya tabbatar mata isowarshi kusa da ita.
Ad'an daburce tace "Am um yawwa"
Ya matso daf da ita wanda sai da numfashinta yai sama ya sauka.
"Nine yusuf. Am kuma na ganku ne jiya lokacin kuna cikin uniform har nayi miki magana amma kika yi ignoring me"
Ta dan yi shiru tana wasa da yatsun hannunta. Ba wai nasiharshi kasa tuna jiyan bane, sai dai kawai yanayin hausarshi yasa ta kasa fahimtar rabin zancen.
"ko ba kene bah?"
"Nice mana"
"Gud"
"ya sunanki ma?
"I mean your name"
A zuciyarta ta d'an dara, wanne yaren ne zai fassara mata wani?
Hausar ce zata fassara mata turanci ko kuma turancin ne xai fassara mata Hausar..?
"Ina ga ba bahaushe bane.."
ta fad'a tare da jin wata mummunar fad'uwar gaba ganin motar abbansu na nufusu....
*I need your comment to encourage me!*👏🏼👏🏼
urs a kullum *(Hajeeyah Kareemerh)*
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): ♥♥♥♥
*ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
*Godiya ta musammaman Gareku unique ladies dama littafin naku ne, haqiqa ina alfahari daku*
*💋Hajara madaki*
*💋Salma*
*💋Aysha yahya*
*💋Pheenah*
*💋Shamsiyya Abdullahi*
*💋Jamila Kd*
*💋Fateemah target (Teemah)*
*💋Hawwancy*
*And so on kunsan kanku*👏🏼
📄 *6*
*Alhaji* Habib Hamid kenan Director a Ministry of work housing and estate ta jihar Kano.
Ya iso ya gifta su yana binsu da kallo daya bayan daya. Mamakin ganin hakan yake.
Ya fito ya tura gate d'in sannan ya shige ya barsu.
"Am kinyi shiru koh"? Yusuf ya fada yana kallonta.
Ta d'an k'ak'alo murmushi sunana "Hafsah"
"Nice,sunanki yamin dad'i"
"OK ,nagode to"
"Zan shiga gida, abbanmu ya dawo"
"Bani phone number ki"
"Bani da waya ai"
Ya zaro mata ido "Baki da waya hmm"
"Da gaske fa"
"Ok"
"Sai anjima"
Ta fad'a sannan ta juya ta shiga gida cike da fargaba.
A falo ta tarar da dukka en gidan nasu, har da mamansu sai dai bata ga abbannasu ba sabda ya shigo wanka. Ta nemi waje ita ma ta zauna tana satar kallon mamansu ko zata ce mata wani abu. Amma taga ita hankalinta ba,a kanta yake ba. Suna jin motsin fitowar abban kuma maman ta tashi ta barsu a falon ta wuce bed room.
To har wajen isha'i babu wani sak'on kira daga abba, don haka Hafsah ta saki jikinta tana harkokinta zatonta ko ya manta ne.
Ta Kalli k'annenta da duk hankalinsu ke kan TV dake falon tace "Ku d'akko Assignment d'inku mana."
Nan suka mik'e harda rige-rige.
Nan ta hau nuna musu yadda xasuyi,sannan ta basu lokaci su gama su bata ta duba.
Littafin zainab ta karba taga duk tayi shirme.
A karo na uku ta kuma nuna mata ta kasa. Ran Hafsah ta b'aci sai ko takai mata duka,ta sameta a fuska.Aiko ta kwalla ihu.
Kukanta abbansu ya jiyo shi da mama wadanda suna falon abban.
Dukkansu suka nufo d'akin
"Zainab me akai miki? Abban ya fad'a yana kallonta.
kafin tayi magana Amira tace abba yaya Hafsah ce ta dake tana ana ta nuna mata yadda xatayi assignment ta kasa, nifa har na gama nawa".
Ya d'an yi shiru, kafin yai magana Mamansu ta saka baki "Au shine zaki dake ta, bada koyo ake iyawa ba?"
Ta fad'a tana kallon Hafsah. "Mama wallahi fa ko a makaranta wasa take."
Abba ya Kalli maman kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa. ya wuce ta nufi falonshi. Itama Maman binshi tayi ta zauna kusa da shi. Ya kalleta ahankali yace "Amma dai kinsan halin Zainab d'inkoh?
"Bana son tana dukansu ne"
Ki daina yi mata fad'a a gabansu,sai su rainata ai.
Ya fad'a ya juyar da kai gefe.
Ta kalleshi "To na daina in sha Allah"
"Ayi haquri"
Ya juyo yana murmushi "Nace kinyi laipi ne?
tayi dariya "ai an tab'a maka 'yar lelenka." Yai dariya
"Haka kika ce kenan."
Ya kwalawa Zainab kira. Ta zo
Tayi sallama sannan ta durk'usa.
"Abba gani"
Ya d'an tsare gida
"Ke ba kya ji Koh?
A haka kike son zama doctor d'in kina wasa?
Cikin muryar mai son yin kuka tace "Abba ba wasa nake ba"
To me yasa ba kya Mai da hankali, kina so ace sunfiki k'ok'ari Koh?
"Kayi haquri Abba"
Ya d'an sassauta murya
"To ki daina wasa kifisu ko'kari kinji ni nasan abinda xan baki"
"Kije ki ba yaya Hafsah haquri, kuma kice nace tazo"
"To abba"
ta tashi ta fita.
Hafsah taji kamar fad'uwar gaba da Zainab tace kije inji Abba.
Ta d'an zauna a d'osane. "Abba gani"
Ya zubo mata ido.
"Me kika tsaya yi a k'ofar gida d'axu?
"Babu komai abba"
"Babu komai?
"Um"
"Wa na ga kina ma magana."??
Ta kwaso in'ina tace
"Am wa wai cewa yayi tambayata zai yi."
Ya jinjina kai.
"Ki daina kawai daga yau, kinsan na hanaki kula samari Koh?
"Allah Abba ban sanshi ba"
"Ya isa tashi kije na dai fad'a miki."
Kuma kuyi addu,a kafin ku kwanta.
"To mama sai da safe"
"Allah tashe mu lpia"
Ta baro falon cike da Murna. bata zaci fad'an abba zai tak'aita a iya haka ba....
*Need your comment to encourage me* 👏🏼👏🏼
*Idan anga kuskure ayi haquri ajizanci na d'an adam.sannan ni sabuwa ce a wannan fage!*
*HAJEEYAH KAREEMERH ce dai*👌
[1/11, 12:09 AM] Hajeeyah Karimah (Writer): *ZAZZAFAN SO*
(Guba ne)
*A broken*
*heart story*
💔💔
Story and writing by:
*Karima Tijjani Mansur*
*(Hajeeyah Kareemerh)*
*Dedicated to:*
*Unique In Your Love Heart Members.*
📄 *7*
*A WANI B'ANGAREN*
wani madaidaicin gida ne na k'asa, acikin wata unguwar da kai tsaye za,a kirata ta talakawa.
Wata budurwa ce wacce baxata wuce shekara 17 ba (sa,ar Hafsah) ta fito daga d'aki sanye da uniform na makarantar gomnati a jikinta.
Ta leqa d'akin babarsu wacce ke zaune ita da uban a d'akin "umma zan tafi"
Ta tab'e baki "Sai kin dawo."
Ta Kalli babannata Baba kud'in makaranta?
"Bani da shi"
Kai tsaye ya fad'ar
ta langab'ar da kai tom na tafi"
"Shashashar banza!
Dama zama kikai kina mata tallan kunun da kun sami kud'in kashewa, mtss wai ke 'yar Boko!
Ita dai ta fita cike da takaici.
Tana fita titi ta hango motar su hafsah na tawowa xa,a kai su makaranta.
Hafsah ma ta hangota tace wa Nura "Don Allah kaga Jamila can mu d'auketa yace "Tom."
Suna parking ta bude motar ta shiga.
Bashir kusa da driver sai Hafsah, Zainab da Amira a baya.
Hafsah ta kalli jamila "Ya naga idonki yai ja?"
Hawaye ya zubo mata "Babu komai.
"Kiyi hak'uri"
Inji hafsah.
"Na gaji wallahi Hafsah wai Salim ma... Sai ta sa kuka..
"Ki daina sanya damuwa.
Daidai lokacin anxo k'ofar makarantar su jamila.
Hafsah nagode yau xan shigo da wuri kafin lokacin islamiyya.
Ta fad'a tana goge fuskarta..
"Tom jamila" ta mik'a mata wata leda snacks ne aciki da ake musu gida saboda zuwa makaranta.
Ta karb'a tayi godiya
Ta bude motar ta fita.
Hafsah ta girgiza kai cike da tausayin jamila.
Mufida ta Kalli Hafsah "yaya wai wannan k'awarki ce?
"Eh"
"Amma naga uniform d'inta duk squizing?"
"Ke ina ruwanki?
cewar Hafsah.
Ahaka har suka isa makaranta, driver ya sauke su. Hafsah ta nufi ajinsu SS 2, Bashir SS 1, Zainab Jss 2, Mufida primary 5.
Bayan an taso kuwa babu da'd'ewa jamila tazo gidan.
Yau mama bata nan.
Suka k'ule a d'akin hafsah.
"Hafsah. Rayuwar gidanmu na bani mamaki kamar ba gidan iyayen da suka haifeni ba.
Don kawai ina da son karatu?
Ta d'anyi shiru sannan ta d'ora.
Duk gidanmu babu wanda ya zarce primary yaya Habu, yaya jamilu Babu abinda suka sani sai shaye-shaye.
Ahaka rayuwar su rukayya ga su shafi,u (k'annenta) xata cigaba? ko fa makarantar allo basa zuwa... Kinga banda 'yan d'akinmu ga 'yan d'akin su Ummi Banda talla da yawo..
ya isa jamila komai yai farko zai yi k'arshe ki ci gaba da addu,a Allah ya taimake ki ki ci qualifying."
"Allah yasa hafsat"
"Rayuwarku na ban sha,awa iyayenku masu kud'i...
Hafsah ta d'an dake ta a baya "Kinjiki" "ke ina salim"?
Hawaye ya ciko a idanunta
"shekaranjiya ya zo yace min Mamansu tace wai 'yar k'anwarta zai aura... Ta fashe da kuka..
"Ya salam"
inji hafsah.
Hafsah ina son salim, wallahi tunda aka rabamu ji nake bani da wani sauran buri a rayuwata. Kinga duk da shi d'an masu kud'i ne (rufin asiri) yana sona har cewa yayi zai d'auki nauyin karatu na, duk da talaucina ahaka yake sona, amma an raba ni da shi... Bikin nashi ma baifi wata biyu ba.. ta kuma fashewa da kuka..
Hafsah ta d'an daddaki bayanta kiyi hak'uri ki dinga addu,a Allah ya baki wanda ya fishi.
ki daina kuka kinji...
Hafsah ta mik'e ta zubo musu abinci shinkafa da miya da Naman kaji fal,
"Ki tashi ki wanko fuskarki ki zo ki ci abinci"
Cewar Hafsah tana ajye plate d'aya agaban jamila..
ta mik'e ta shiga toilet don yin yadda Hafsah tace..
Suna cin abincin jamila tayi wani murmushin takaici tace "Rabon da Inci nama wajan wata d'aya kafin salim ya daina zuwa wajena... Kin san har 'yan rahoto ne da babarsu a unguwar mu wanda in yazo ake xuwa a fad'a mata"
Hafsah tace "tab"
Akwai Sa,idinai"
Hmm abinda ya sa ma yaxo jiya ya fad'an kada inji labarin bakinshi a gari (hawaye ya xubo mata) ta girgiza kai "Allah sarki salim d'ina wai an raba mu??
"Wai aure xai"?
Ta kifa kanta kan gadon Hafsah..
Hafsah ji sakwato tana kallonta mamaki abin ya bata 'tana cikin cin abincinta kuma sai kuka??
"Jamila don Allah ki cire shi a ranki!'
Kamar an tsikareta ta d'ago cikin hawaye tace "Hafsah baki san so ba shiyasa. Banjin xan tab'a daina son salim har abada..
Naji ki k'arasa cin abincin mu tafi islamiyya kinga lokaci ya k'ure."