Sashe 9
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yace "to kiyi hakuri in missed call din ne kikeso kinsamu shikenan? "
Tace "bansaniba"
Yace "to Allah yabaki hakuri se anjima"
Ya kashe kiran kiran ta ma yayi ya fadamata abun farinciki amma tasako wannan batun.
maman amira kau itama sauka tai tunda tagama rabawa duniya cewar zasuje Cyprus dukda ba zuwanta waje na farko bane,
A sannu lokaci ke tafiya abubuwa masu dadi da marar dadi na faruwa har anyi wata daya dasaka baikon su khalil gaba daya yangidansu faseelat bawanda be saba da shiba dukda de bai cika sakin fuska can-can ba,
Faseelat kau gyara takesha daga sama har kasa, to da anyi na banza ma bare yanzu me dalili,
Lefe Nata haduwa har ansiyi akwatuna anata zuba duk abinda ya samu akwati 6 ne setin hello Queen, Hjy bata nuna komi dan itama burinta ta fita kunya dan tana daga cikin masu zuwa ganin lefe gidaje inbe yiba aita surutu.
Bangaren soyayyar khalil da faseelat kau abunde ba cigaba firarsu a waya bata wuce 2mnt saboda besan firar da zasuyi ba, be iya tsara mace ba sam,
Inkuwa zuwa yayi to befi yayi 20mnt ba kusan rabin lokacin duk kan kallonta yake tafiya.
Yau ya kirata zezo danhaka tafito tana hadamasa abinda zeci dan ummi ce ta koya mata yi masa girki da drinks in zezo.
[7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
1⃣3⃣
*Dedicated to ALL RAGGON MIJI FANS*
Kuma hakan bakaramin dadi yakemasa ba dan sakin jiki yake yaci abincin sa wanda hakan bakaramin mamaki yake bawa faseelat ba,
Gaba daya ummi tayi tayi faseelat tabar shiga kicin saboda gyaran jiki da ake mata, faseelat taki ita bazata iya kwanciya ba mahaifiyarta kuma na aiki,
Dole ummi ta siyo gas cylinder yanzu dashi faseelat ke girki, saboda gyaran da faseelat ke samu har wani damshi damshi da maiko fatar keyi,gashi ta kara haske yanzu kam faseelat kamar fitila ce .
Gas din tadora shaf shaf tai masa alkubus da stew, tun jiya da daddare ta bada ishak ya siyo mata banana, garin Katsina garin manoma zeyi wuya ka nemi wani naui daga fruit ka rasa ko da wane lokaci gasunan bakin titi suna wali,
Banana milkshake take so ta masa, shaf shaf ta Gama ta zuba a jug tai arranging abincin a dakin ummi dan yan zu har cikin dakin ummi suke fira.
Da yake khalil yafi zuwa da safe yau ma duk da be fadamata ba tasan bewuce yazo karfe 11 ko 12 ba.
Tana fitowa wanka ta zauna bakin madubi tana kallon kanta, kumatunta ta dan latsa tasaki murmushi, "wlh ni me kyau ce dubi yadda na kara haduwa "
Tace "bari de natsaya na tsantsara kwalliya saboda gudun raini kullum yana gani na ba makeup aise ya rainani "
Ta zauna ta tsantsara kwalliya uban ubansu ta saka doguwar riga baka ganin doguwar rigar dankwalinta na da girma se bata saka hijab ba, ta yafa gyalen rigar, ta tsaya gaban madubi ta jujjuya .
Tana cikin juyawa ummi ta shigo dakin tana ganin abinda take, se tai dariya tace "to gashi can yazo seki fita karyaita jiranki"
faseelat ta dauko turare ta kara feffesawa sannan tafita zuwa dakin ummi.
Tunda ta tunkaro dakin kamshi ya sanarwa khalil faseelat na gab da shigowa dan haka ya kurawa kofar ido, tana tafiyarta normal amma shi awurinshi kwarkwasa take, har ta zauna kan kujera.
Ta sadda kai sannan ta dagoshi a hankali ta Kalle shi, duk lokacin da yake mata irin wannnan kallon bakaramin haushi yake bata ba, ta dauke ta ja gyalen sama sama ya rufe mata rabin fuska,
Cikin sanyayyar muryarta tace "sannu da zuwa "
yayi firgigit tareda gyara zama, kusan 2mnt sannan yace "na sameki lpya?"
Ta yamutsa fuska "lpya lau "
Yace "ya hidimomi "
Tace "suna wurinku "
"mu suwa "
Tace "ku manya "
yayi dariya "to yayi "
Shiru na wani lokaci, sannan faseelat tace "ga abinci nan bismillah"
Tai zauniyyarta dama ba ita keyin serving dinshiba, yadanyi danne dannen waya sannan ya zuba, milk shake din a copy tunda yakafa seda ya shanye yaajiye, ya jawo kular abincin alkubus goma ne a kular saboda shikadai taiwa, ya zuba guda biyar ringis ya zuba miya gefe, Cas...cas..cas karar cokali ne kawai ke tashi, faseelat kau dukewa tai tana charting da wayarta, ya cinye biyar dinnan tas, ya sake juye biyar din, suma tass ya cinye ya kara tsiyaya madarar a cup ya shanye sannan yabuga uwar gyatsar sa wadda tasa faseelat dagowa ta Kalli kulolin gabanshi kular alkubus bude take alamun bakomi ciki, ta kalli jug din taga yafi half, ta daure fuska.
Shiko ba ruwanshi handkerchief ya fiddo daga aljihu ya goge bakinshi, tare da furta "alhamdulillah, gaskiya girkin yau yafi karfinki nasan bake kikayiba ummi tayi "
Tace "ihhhhm" ta yatsina hanci sama tana mai kallon wawa.
Ya jawo wayar shi ya lallatsa bayan minti biyar ya medata aljihu ya kalleta "ni zanwuce se na sake waiwayo "ya ajiye mata bandir din 100 guda daya.
Tace "to yayi "
ya mike yayi hanyar fita yanata mata kallon bankwana, har yakai kofa yaji tace "Allah yakiyaye"
ya waigo yayi murmushi wanda yasa bakinsa kara fadi ya juya yafita, faseelat tace "kam wlh daace bakinka haka yake da ko kasuwa aka kaika bazaka siyuba.
yana fita ummi ta shigo dakin, tana kallon faseelat, faseelat ta mike tsaye, zata fita ummi tace "wai duk ya cinye alkubus din ina tunanin in ya rage inzo inci naji kamshi Nata tashi lokacin da kina girkawa"
faseelat tai dariya "waccan wawan ze rage sa ne? Ya cinye shi tass, ga sauran madara nan yabar miki ki dan kora, wlh natsani namiji me yawan cin abinci kamar mace ai mata akasani da ci, kuma shi ba kunya gidan surukai yasaki jiki ya tande plate "
Tunda take magana ummi ke hararta sede da yake ta juya mata baya bata gani ba.
Ummi tace "amma faseelat baki da daa, ya kikeso ki meda kanki kina girma kina kara rashin wayau, haka zaaimuku auren kije kitamishi yadda kika ga dama? To wlh kibari tun kan kishiga gidanshi, yo inama laifinsa da kika samu yaci, da beci ba ai bazakiji dadi ba kema."
Cikin ran faseelat tace "da yaci da kar yaci uwarsu daya ubansu daya " amma a fili ta langabe kai "Allah yabaki hakuri ummi "
Tai sauri tabar dakin ummi tabita da harara "shashasha kawai wadda batasan ciwon kantaba, yaro nata miki hidima ke kina wulakantashi"taja tsoki taje ta dauki kudin da yaajiye tai daki,
bayan sati biyu, faseelat ce rike da troly tsakar gida ta rungume ummi tana kuka, ummi ma hawaye take can zuwa ummi ta banbareta daga jikinta, tace "haba faseelat kamar yarinya kinata kuka harnima kinsa nayi kukan ni wlh bacin yan hade -haden da nakeso amiki aida bazaki tafiyar nan ba, kiyi hakuri mana "
Ta goge mata hawaye sannan tace "ki gaida min so dijen da su ammah, ki tabbatar kin zagaya dangi kinmusu bankwana kafin ki dawo "
Ta daga kai ta juya ishak ya anshi trolyn suka fita tana rike da auta Mubarak.
Gidan baba babba suka rakata zasu tafi Niger kanwar ummi ce ta ce taje can su gyarata gyaran ze dauki lokaci shiyasa zasu tafi yanzu ,su ishak na ajiye kayan suka juya danbasu son ganin tafiyarsu, kiran khalil ne yashigo wayarta, ta share hawaye ta dauka tai shiru,
Yayi sallama bata amsa ba, can zuwa yaji ajiyar zuciya, yace "faseelat kuka kike? "
Tai shiru yace "dukafa wata daya ne"
tai shiru shima dauriya kawai yake maganar da yakemata, can zuwa yace "ganinan zuwa muyi bankwana, kina gidan baba babban? "
Tace "eh "
Yace "ganinan zuwa yanzunnan"
Ta datse kiran matar baba babba wadda suke kira baaba tace "amarya, amarya ki adana kukanki se ranar da zamukai ki gidan miji sannan, "
Faseelat tadan fadada bakinta, sega kiran khalil har yazo, ta tashi tafita, yana ganin fuskarta tai jawur ya bata fuska kamar zeyi kuka "kiyi hakuri mana faseelat,"
Faseelat ta daga kai yace "ga wannan inkinje kinyi amfani dasu "
ya mika mata wata leda ta amsa tadan leka cikinta sweet -sweet ne kala -kala se wasu yan dubu -dubu dunkule kila sunkai ashirin ,
Ta rufe tace "Nagode, ni zanwuce kar baba yafito "
Yace "to Allah yakiyaye "
Tace "amin "ta juya ta shige cikin gidan, tuni idanun mazaje yacika da hawaye ya samu yayi ta maza ya shanye su, ya dade tsaye sannan ya tafi.
Be dade da tafiya ba baba babba yafito daga sashensa cikin shirinsa, ya kalleta "diyata harda kuka canma ai gida ne "
Ta dukar da kai yace "to tashi mu wuce "
Lokacin kusan karfe 10am na safe suka dau hanyar niger.
Faseelat a niger........
Team khalil on top 🤪
[7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
1⃣4⃣
*This page is all for you sweetie*
*ina godiya ga masoya na, ina ganin sharhinku kuma inajin dadi, insha Allah zakuji dadin labarinnan dan bamuyi komi cikin shiba domin akwai doguwar tafiya a gaba, faseelat na gaida masoyan ta all over the world, khalil kuma yace a fada maku akwai ga garumar walima kuma yana gayyatar ku zuwa daurin aure*.
Tafiya ce me dan tsayi ga wanda be saba yin ta ba,
suna tafiya, baba babba yanata dan janta da labari yace
"faseelat wace color ce best color taki? "
Tai murmushi tace "brown "
Yana kallon titi yace "kin tabbatar? "
Tace "eh baba"
Yace "to ba matsala dama dan asiyo miki kayan daki irin kalar da kikeso dan inaga duk lokacin da zaai wannan bakinan naji ance wata daya zakiyi "
Tace "eh "
Tace "bansaniba"
Yace "to Allah yabaki hakuri se anjima"
Ya kashe kiran kiran ta ma yayi ya fadamata abun farinciki amma tasako wannan batun.
maman amira kau itama sauka tai tunda tagama rabawa duniya cewar zasuje Cyprus dukda ba zuwanta waje na farko bane,
A sannu lokaci ke tafiya abubuwa masu dadi da marar dadi na faruwa har anyi wata daya dasaka baikon su khalil gaba daya yangidansu faseelat bawanda be saba da shiba dukda de bai cika sakin fuska can-can ba,
Faseelat kau gyara takesha daga sama har kasa, to da anyi na banza ma bare yanzu me dalili,
Lefe Nata haduwa har ansiyi akwatuna anata zuba duk abinda ya samu akwati 6 ne setin hello Queen, Hjy bata nuna komi dan itama burinta ta fita kunya dan tana daga cikin masu zuwa ganin lefe gidaje inbe yiba aita surutu.
Bangaren soyayyar khalil da faseelat kau abunde ba cigaba firarsu a waya bata wuce 2mnt saboda besan firar da zasuyi ba, be iya tsara mace ba sam,
Inkuwa zuwa yayi to befi yayi 20mnt ba kusan rabin lokacin duk kan kallonta yake tafiya.
Yau ya kirata zezo danhaka tafito tana hadamasa abinda zeci dan ummi ce ta koya mata yi masa girki da drinks in zezo.
[7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
1⃣3⃣
*Dedicated to ALL RAGGON MIJI FANS*
Kuma hakan bakaramin dadi yakemasa ba dan sakin jiki yake yaci abincin sa wanda hakan bakaramin mamaki yake bawa faseelat ba,
Gaba daya ummi tayi tayi faseelat tabar shiga kicin saboda gyaran jiki da ake mata, faseelat taki ita bazata iya kwanciya ba mahaifiyarta kuma na aiki,
Dole ummi ta siyo gas cylinder yanzu dashi faseelat ke girki, saboda gyaran da faseelat ke samu har wani damshi damshi da maiko fatar keyi,gashi ta kara haske yanzu kam faseelat kamar fitila ce .
Gas din tadora shaf shaf tai masa alkubus da stew, tun jiya da daddare ta bada ishak ya siyo mata banana, garin Katsina garin manoma zeyi wuya ka nemi wani naui daga fruit ka rasa ko da wane lokaci gasunan bakin titi suna wali,
Banana milkshake take so ta masa, shaf shaf ta Gama ta zuba a jug tai arranging abincin a dakin ummi dan yan zu har cikin dakin ummi suke fira.
Da yake khalil yafi zuwa da safe yau ma duk da be fadamata ba tasan bewuce yazo karfe 11 ko 12 ba.
Tana fitowa wanka ta zauna bakin madubi tana kallon kanta, kumatunta ta dan latsa tasaki murmushi, "wlh ni me kyau ce dubi yadda na kara haduwa "
Tace "bari de natsaya na tsantsara kwalliya saboda gudun raini kullum yana gani na ba makeup aise ya rainani "
Ta zauna ta tsantsara kwalliya uban ubansu ta saka doguwar riga baka ganin doguwar rigar dankwalinta na da girma se bata saka hijab ba, ta yafa gyalen rigar, ta tsaya gaban madubi ta jujjuya .
Tana cikin juyawa ummi ta shigo dakin tana ganin abinda take, se tai dariya tace "to gashi can yazo seki fita karyaita jiranki"
faseelat ta dauko turare ta kara feffesawa sannan tafita zuwa dakin ummi.
Tunda ta tunkaro dakin kamshi ya sanarwa khalil faseelat na gab da shigowa dan haka ya kurawa kofar ido, tana tafiyarta normal amma shi awurinshi kwarkwasa take, har ta zauna kan kujera.
Ta sadda kai sannan ta dagoshi a hankali ta Kalle shi, duk lokacin da yake mata irin wannnan kallon bakaramin haushi yake bata ba, ta dauke ta ja gyalen sama sama ya rufe mata rabin fuska,
Cikin sanyayyar muryarta tace "sannu da zuwa "
yayi firgigit tareda gyara zama, kusan 2mnt sannan yace "na sameki lpya?"
Ta yamutsa fuska "lpya lau "
Yace "ya hidimomi "
Tace "suna wurinku "
"mu suwa "
Tace "ku manya "
yayi dariya "to yayi "
Shiru na wani lokaci, sannan faseelat tace "ga abinci nan bismillah"
Tai zauniyyarta dama ba ita keyin serving dinshiba, yadanyi danne dannen waya sannan ya zuba, milk shake din a copy tunda yakafa seda ya shanye yaajiye, ya jawo kular abincin alkubus goma ne a kular saboda shikadai taiwa, ya zuba guda biyar ringis ya zuba miya gefe, Cas...cas..cas karar cokali ne kawai ke tashi, faseelat kau dukewa tai tana charting da wayarta, ya cinye biyar dinnan tas, ya sake juye biyar din, suma tass ya cinye ya kara tsiyaya madarar a cup ya shanye sannan yabuga uwar gyatsar sa wadda tasa faseelat dagowa ta Kalli kulolin gabanshi kular alkubus bude take alamun bakomi ciki, ta kalli jug din taga yafi half, ta daure fuska.
Shiko ba ruwanshi handkerchief ya fiddo daga aljihu ya goge bakinshi, tare da furta "alhamdulillah, gaskiya girkin yau yafi karfinki nasan bake kikayiba ummi tayi "
Tace "ihhhhm" ta yatsina hanci sama tana mai kallon wawa.
Ya jawo wayar shi ya lallatsa bayan minti biyar ya medata aljihu ya kalleta "ni zanwuce se na sake waiwayo "ya ajiye mata bandir din 100 guda daya.
Tace "to yayi "
ya mike yayi hanyar fita yanata mata kallon bankwana, har yakai kofa yaji tace "Allah yakiyaye"
ya waigo yayi murmushi wanda yasa bakinsa kara fadi ya juya yafita, faseelat tace "kam wlh daace bakinka haka yake da ko kasuwa aka kaika bazaka siyuba.
yana fita ummi ta shigo dakin, tana kallon faseelat, faseelat ta mike tsaye, zata fita ummi tace "wai duk ya cinye alkubus din ina tunanin in ya rage inzo inci naji kamshi Nata tashi lokacin da kina girkawa"
faseelat tai dariya "waccan wawan ze rage sa ne? Ya cinye shi tass, ga sauran madara nan yabar miki ki dan kora, wlh natsani namiji me yawan cin abinci kamar mace ai mata akasani da ci, kuma shi ba kunya gidan surukai yasaki jiki ya tande plate "
Tunda take magana ummi ke hararta sede da yake ta juya mata baya bata gani ba.
Ummi tace "amma faseelat baki da daa, ya kikeso ki meda kanki kina girma kina kara rashin wayau, haka zaaimuku auren kije kitamishi yadda kika ga dama? To wlh kibari tun kan kishiga gidanshi, yo inama laifinsa da kika samu yaci, da beci ba ai bazakiji dadi ba kema."
Cikin ran faseelat tace "da yaci da kar yaci uwarsu daya ubansu daya " amma a fili ta langabe kai "Allah yabaki hakuri ummi "
Tai sauri tabar dakin ummi tabita da harara "shashasha kawai wadda batasan ciwon kantaba, yaro nata miki hidima ke kina wulakantashi"taja tsoki taje ta dauki kudin da yaajiye tai daki,
bayan sati biyu, faseelat ce rike da troly tsakar gida ta rungume ummi tana kuka, ummi ma hawaye take can zuwa ummi ta banbareta daga jikinta, tace "haba faseelat kamar yarinya kinata kuka harnima kinsa nayi kukan ni wlh bacin yan hade -haden da nakeso amiki aida bazaki tafiyar nan ba, kiyi hakuri mana "
Ta goge mata hawaye sannan tace "ki gaida min so dijen da su ammah, ki tabbatar kin zagaya dangi kinmusu bankwana kafin ki dawo "
Ta daga kai ta juya ishak ya anshi trolyn suka fita tana rike da auta Mubarak.
Gidan baba babba suka rakata zasu tafi Niger kanwar ummi ce ta ce taje can su gyarata gyaran ze dauki lokaci shiyasa zasu tafi yanzu ,su ishak na ajiye kayan suka juya danbasu son ganin tafiyarsu, kiran khalil ne yashigo wayarta, ta share hawaye ta dauka tai shiru,
Yayi sallama bata amsa ba, can zuwa yaji ajiyar zuciya, yace "faseelat kuka kike? "
Tai shiru yace "dukafa wata daya ne"
tai shiru shima dauriya kawai yake maganar da yakemata, can zuwa yace "ganinan zuwa muyi bankwana, kina gidan baba babban? "
Tace "eh "
Yace "ganinan zuwa yanzunnan"
Ta datse kiran matar baba babba wadda suke kira baaba tace "amarya, amarya ki adana kukanki se ranar da zamukai ki gidan miji sannan, "
Faseelat tadan fadada bakinta, sega kiran khalil har yazo, ta tashi tafita, yana ganin fuskarta tai jawur ya bata fuska kamar zeyi kuka "kiyi hakuri mana faseelat,"
Faseelat ta daga kai yace "ga wannan inkinje kinyi amfani dasu "
ya mika mata wata leda ta amsa tadan leka cikinta sweet -sweet ne kala -kala se wasu yan dubu -dubu dunkule kila sunkai ashirin ,
Ta rufe tace "Nagode, ni zanwuce kar baba yafito "
Yace "to Allah yakiyaye "
Tace "amin "ta juya ta shige cikin gidan, tuni idanun mazaje yacika da hawaye ya samu yayi ta maza ya shanye su, ya dade tsaye sannan ya tafi.
Be dade da tafiya ba baba babba yafito daga sashensa cikin shirinsa, ya kalleta "diyata harda kuka canma ai gida ne "
Ta dukar da kai yace "to tashi mu wuce "
Lokacin kusan karfe 10am na safe suka dau hanyar niger.
Faseelat a niger........
Team khalil on top 🤪
[7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~*
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
1⃣4⃣
*This page is all for you sweetie*
*ina godiya ga masoya na, ina ganin sharhinku kuma inajin dadi, insha Allah zakuji dadin labarinnan dan bamuyi komi cikin shiba domin akwai doguwar tafiya a gaba, faseelat na gaida masoyan ta all over the world, khalil kuma yace a fada maku akwai ga garumar walima kuma yana gayyatar ku zuwa daurin aure*.
Tafiya ce me dan tsayi ga wanda be saba yin ta ba,
suna tafiya, baba babba yanata dan janta da labari yace
"faseelat wace color ce best color taki? "
Tai murmushi tace "brown "
Yana kallon titi yace "kin tabbatar? "
Tace "eh baba"
Yace "to ba matsala dama dan asiyo miki kayan daki irin kalar da kikeso dan inaga duk lokacin da zaai wannan bakinan naji ance wata daya zakiyi "
Tace "eh "