← Book details Ragon Miji Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 100 OF 130

Sashe 100

Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read

With my following point, I want convince you, and for u to support and beleives my statement.
1_Improve health: educated girl or women are aware of the important of health and hygiene. Through health education there are aim to lead a health style.
Educated mother can take better care of both her self and her children.
2_Economic development and prosperity: education will empowered women to come forward and to contribute toward development and prosperity of the country.
3_Improved life: education helps a woman to live a good life. Her identity as an individual will never get lost. She can read and learn about her right. So our mother right will not get trodden down. The life or condition of women will improved alot, if we take a broad out look in the field of female education.
4_Diginity and honour: Educated women are now looked upon with diginity and honour they become a source of inspiration for millions of people (male and female) who make them their role models.
5_Justice: educated women are more informed of their right for justice, it would eventually lead to decline in instances of violent and injustice against women such as dowry, forced_prostitution, child marriage and female foeticide e.t.c.
6_Choice to choose a profession of her choice: educated women can prove be highly successful in the field of life. A girl child should get equal opportunity for education, so that she can plan to become successful doctor, engineer, nurse, air hostesses, cook, or choose a profession of her choice.
In this point I have question to ask, and I'm sorry for asking a such, Mr. Chairman sir will you be happy if your wife handed to a male doctor during birth to Take care of her?.
7_Elevate poverty: Women education is a pre_requisite to elevate poverty. We need to take equal durdel of the massive task of eliminating poverty. This would demand massive contribution from educated women. Their can't be match social and economic changes, unless girl and women are given their right for education.
A bonus Question for listeners: Will you give your child, wife, sister, fiancy( your wife to be) a right for education?

IN Conclusion: until the middle of nineteenth century girls and women were educated only for traditional house hold works, now society is witnessing certain some changes in the role status of women. There is greater emphasis on educating girls and women more than we educate boys and men.
Thank you all, for listening.

Tanayin abunne not that too fast amma da dansauri irin na kwarewar nan domin cikin 4mnt tagama, da muryarta me zaki ta yara tana dan yin bayani da hannu sannan tana yawo a stage din,

tana gamawa rap rap akadau tafi dama tuntanayi wasu ke dariya tayi masifar burgesu,

Takoma ta zauna, a gaba kusa da sauran debaters din,

speaker yakira sauran sukayi performing amma na amira is the best kuma tafi daukar hankali,

Acan gida su fahad suntashi sungama break suka koma falo Aisha ta kunna nta news 24 suna kallon taron,

Basu samu debate din amira daga farko ba amma ta burgesu fahad yakara rungume Aisha dake kan cinyarshi, ganin yadda take abun gwanin burgewa,

sam fahad besan faseelat bata gida ba don yanzu be cika shiga dakinta ba inba girkinta bane,

Aka kira sauran yara sukayi drama itama ta nuna amfanin ilimin macen ta yadda suka gabatar gida biyu ne daya me ilimi mijinta babu, Dayan gidan mijin me ilimi ita kuma babu ,segashi duk da mijin me ilimi yana bakin kokarinsa amma cikin yaran akwai masu shaye shaye da wadanda basuiya komai ba, itako gidan me ilimi yaranta tsaf domin kullum tana kula da karatunsu da tarbiyarsu,abunde yabada maana ankuma sha dariyar tabarar gidan namijin da yayanshi da matar,

Bayan nan aka kira amira akabata kyautar su dansu suka cinye ta amsa sannan suma opposing aka basu donsuma sun kokarta,

se akafara bada kyautar position and other things , har akazo class dinsu amira, itace tasamu kyautar best mark in Islamic and kuran itace the best awurin tsafta itace tai na daya itace tafi duk mates nata iya speak in English saboda yawo da sukai kasashe ,

Speaker yace "and we have amira fahad the best in English in Islamic and kuran, the neatest student and she take the first position in there class ,amira fahad! "ya kira sunanta,

amira tatashi ta hau step cabb gift 5 jere ringisss aka mika mata ta amsa tana murmushi anata daukar vedios da pic, duk wanda akabawa kyauta yakanyi godiya sannan yawuce,

Akabawa amira speaker da murmushi fuskarta ta kalli faseelat daketa jindadi tanajin dama diyarta ce amira, tace "Thank you all I'm very happy to have all this gifts but I don't deserve them, my step-mom is behind all my success she use to teach me after school, encourage me supporting me and give me all her time she love me so much ,she's the one that deserve them I want to donate all the gift to her as my gratitude ,thank you anty I love you "

mutanen wurin sunata kallonta da burgewa su na dariya,

Agida ko fahad yakara baza ido shida Aisha ko kishi kamar tajawota ta kulle bakin,

speaker ya amshi speakar yana murmushi yace "we invite her stepmother to come on the stage "

faseelat da tundazu take murmushi tana ware ido jin ankirata ta mike, masu vedios suka koma haskota,

fahad ya kalli Aisha da itama ta cika tai famm yace "dama faseelat bata gidannan waya bata izinin fita?"

Aisha da tacika da bakin ciki tace "yazaai nasani"

ranshi bace ya meda kallo gun TV din, sunata haskota har takai kan stage,

Amira ta mika mata gifts din da aka jera wuri daya, faseelat ta amsa tana kayataccen murmushi amira ta rungumeta,

mutanen wuri akadau tafi rap rap rap, masu hoto nata kara dallasu anata nuno su,

fahad ya janye Aisha ya mike tsaye yanajin balain kishi, kamar yaje ya jawota yace "faseelat nada hankali kuwa? "

Yafara zagayar falo, Aisha ma jira take amira ta dawo,

sannan su amira suka sauka daga stage din akaita bawa sauran yara kyautukansu,

Amira na rungume jikin faseelat dandanan an hasko gunsu wannan ke karawa zuciyar fahad wuta,

Har akagama basu kyautukan, sannan hjy bilkisu ta amshi speaker tai magana akan yadda abun ya burgeta kuma duk yaran sunyi kokari ta kuma yiwa amira kyautar 50k saboda ta burgeta ta kuma jinjina wa faseelat,
Me magana da bakin gwamna ya amsa yayi nashi jawabin ya kuma yiwa faseelat kyautar mota da kuma biyan school fees na ta harta gama school din,

fahad kamar yashako shi yakeji,

manyan mutane sunyiwa school din kyauta da kuma amira kusan 2millions tasamu,

Sannan akai addua akatashi nan kuma akafara daukar hotuna da yaran school din,

faseelat tasha hotuna da iyayen yara da wanda suka halacci taron harda mata manya sunata yaba mata kuma innace maku bakinta ya rufu bazaku yardaba ,

tuni akadauke hasko taron fahad kamar ya samesu can yanata zagayar falo rai bace, shiru shiru basu dawo ba,

Seda sukasha hotunansu sannan suka shiga mota faseelat na driving tanayi tana kallon amira tana murmushi tace "thank you daughter nagode da kyauta "dukda de na amira ne dan kyaututtukan daga text books da kudi computer yara da kuma digital kuran alkalam se kuma sabbin set na uniform gadagal taji dadin karayin fresh, jin dadin faseelat kawai yadda takirata da kalamanta,

amira tace "anty bansan irin son da nake miki ba inasonki sosai "

faseelat tace "thank you dear I love you too "

Se 12:30 suka isa gida Suna shiga gida suka fito suna murna ta kwashi gifts din ta bude kofa amira dagudu tai ciki ,

fahad dake tsaye yanata raba ido ya bita da kallon takaici taje ta haye Aisha,

faseelat na shigowa faraar fuskarta ta kau dan ganin yanayinsu,

a fusace fahad yaje yasha gabanta cikin fada yace"ashe dama bakida hankali bansaniba? Saboda kina mahaukaciya se kije taron da duk duniya ana gani taron maza da mata, kewace irin dakikiya ce wai? "

faseelat idanunta suka cika da hawaye tace "banje wurin dan kome ba sedan nakara karfafa gwiwar amira kuma na tambaye ka da izininka naje "

atsawace yace "tambayar banza kinsani sarai bazan bari kije irin taronba "

Aisha da amira nata kallonsu,

hawaye suka zubowa faseelat tace "to kayi hakuri danasan baka amince ba da banje ba "

ta gittashi taajiye gifts din akujera ta haye sama,

amira da tundazu tafara hawaye fahad yajuyo wurinta tunkan yaisa wurinta yace "ke kuma who ask you to call her name?"

Kafin yaiso gunta ta tashi ta ruga sama, yabi bayanta da harara da takaici,

Aisha da itama takejin mugun haushin amira tatashi tabita, nide narasa gane wa yafi jin zafin abun ita dashi don duk sun rikice,

amira tasamu faseelat nata kuka, duk kokarinta akan amira amma haushinta ma akeji maybe dabataje ba dabazata yi performing haka ba, amira tazauna tana tayata abun tausayi itada zaa yabamawa aimata kyauta danta kara kokari sema fada akemata,

suna cikin haka Aisha tashigo taja amira dakinta ta zauna tana kallon amira rai bace tace "gulmammiyar kawai ke u don't deserve them ur step mother deserve them ko? ke kilbabba sena dinke wannan shegen bakin inga ta inda zakirika wannan iskancin "ta rike bakin,

amira tanata kuka tasaketa tace "maza kije ki tube wadannan tsigaggun kayan munafuka kawai "

amira tafita dakin tashiga nata ta haye bed tana kuka,

se yazama su duka suna kuka while fahad da Aisha kishi kamar ze halaka su,

ba bata lokaci vedion amira na debate da inda take amsar kyauta suka watsu a media koina kashiga itace da faseelat anhada vedion 8mnt,da kuma hotunan amira dana faseelat a rungume,

fahad duk duniyar ta mishi zafi yashiga dakinshi yayi wanka yabar gidan donji yake kamar ya zane faseelat,

Aisha kasa tashi daura girki tayi tana kwance sema ta bude data sega vedion har a group dinsu na matan aljanna,haushi yakasheta sunata yabon faseelat anata yabon amira "wow Masha Allah dama diyata ce, kai yarinyar ta hadu, gaskiya kishiyar ma tayi ba karya kuma tayi kokari dama zaa samu kishiyoyi haka"
Chapter 100 · 0% Book details