Sashe 28
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da daddare ya kirata don gobe ne zasu tafi ta dauka tana shagwaba shi kam dariya kawai take bashi yanajin dadin yadda take shagwaba"plsss i don't want to you to go there pleas"
Yayi dariya "OK shikenan nafasa tafiyar are you happy? "
Tai dariya tana zaro ido " wasa kake ko? "
Yaja numfashi "dagaske nake munfasa tafiyar tunda bakiso saboda banason abinda zesaki damuwa "
Tace "a, a,kuje kawai kunriga fa kungama komai se kufasa? Na hakura kuyi tafiyar ku"
shima yayi muryar shagwaba yace "a, a ni de nafasa saboda kar masoyiyata tashiga tunani "
Tafashe da dariya tana zumbura baki tace "plss mana kutafiyarku"
Ya fashe da dariya sannan yace "OK, OK zamuje tunda kince, me zaki bani na bankwana? "
Tace "kome kakeso "
Yace "I want hot kiss from you "
Tai dariya "how i will do it bayan bama tare? "
Yace "muna tare idanuna suna hangomin yanda bakinki ke motsawa a yanzu da yadda kike shagwaba, kiyimin kiss a waya I will feel like kamar azahiri ne "
Tace "zaka samu fiye da yadda ka bukata, where do you want me to kiss ?"
Yace "my cheek "
tace "alright "
Muahw!
Taiwa wayar kiss
Yace ash yana dafe cheek dinshi alamun yaji dadin nan tai dariya tace "do you want more "
Yace "yes's "
Tace "where I'm going to kiss now? "
Yace "my lips "
Tai murmushi takara jan wani deep kiss, wanda yasa fahad kusan haukacewa yanda yaji sautin,
Tana gamawa tace "want more? "
Yace "noo" muryarshi a dishe
tace "why? "
Ya shafi sajenshi yana rumtse ido yace "i will die if I have the third kiss "
Tafashe da dariya yayi shiru saboda his Mood is totally change jiyake dama tana kusa he want to squeeze her body, he's in need .
jin dariyar ta nakara mishi kaimin jin desire the way she's laughing is different saboda tanayi ne tana jan numfashi wanda yakejin shi kamar they're doing sex ne takeyinshi,
Dole yatafi gurin aisha yasamu relief,
Yacewa faseelat "baby I'm going inside take care of yourself, I will call you the time we have reach there "
Tabata fuska sannan tace "miss you my handsome man "
Yace "going to miss you too tace care bye "
Yakatse kiran yanajin double feeling, yadan zauna ya dan dedeta kanshi sannan yashiga gida,
Wannan karon banda amira zasu yanzu tana gidan momy, yana shiga daki aisha nata charting dinta, yaje ya zauna kan bed din yafara balle maballe, Aisha ta juyo ta kalleshi tana ganinshi tasan what he capable of doing, ta sakarmishi murmushi ya meda mata yana jawota jikinshi suka cigaba da kissing juna kan su afka ga babbar sunnah,
Seda sukagama tana kwance tana huce gajiya yamusu parking suka shiga toilet sukayo wanka sannan suka kwanta don 12 jirginsu ze daga.
12 dede jirginsu ya tashi going to Dubai
Faseelat nagama wayar ta shige toilet don yin tsarki kaida ne inhar sukai irin firannan se ta kama ruwa dan jikewa take jagabb,
Tana fitowa khalil yashigo gidan taimasa sannu da zuwa ,yazo ya zauna ya aje ledar hannunshi ya mikawa faseelat yace "kizabi kalar da kikeso guda biyu sauran na hjya ne "
Tabude ledojin atamfofi biyu da laces biyu, ta kara binsu da kallo ai wannan dama yariga ya tsarosu da kaloli masu duhu da masu haske tasan masu duhunne dede ita,
Ta dago ta tabe baki tace "meyasa baka daukeni naje nazabo kalar da nakeso ba? Ni ko agida nikeyin siyayyata bayimin ake ba, "
Tunda tafara magana yake kallonta ya rasa meke damunta ranshi ne yabaci ya tashi tsaye ze shige daki yace "ni agida na mace bata zuwa kasuwa, ko super market ko wani wuri kingane ai "
Tace "to wlh kaxo ka dauke kayanka bana bukatarsu kuma senaje super market din sede kayi abinda zakai "
Har yazo shigewa ya juyo cikeda mamaki yace "faseelat ni kike fadawa magana haka? "
Tace "anje anfada maka gobennan zanfita insiyo abinda yayi min, zaka wani kawomin wadannan banzayen kayan kadauke abunka bani so, kahada su duka ka kaiwa saratu ta dinka "
Gabanshi yayi wani mummunan faduwa jin ta ambaci uwarshi kai tsaye, ya dafe zuciyarshi sannan yace "faseelat kinsan abinda kike fadi? "
Tace "bansaniba tunda ni mahaukaciya ce, sakarai kawai da komi nashi na kauyanci ne bawani wayewa, harni zakaiwa kaya iri daya da hjya? Ai atleas ka tambayeni wace color nakeso, ka kwashi kayanka bani bukata matsiyaci kawai "
Jijiyoyin kan khalil tuni suka firfito yayi tsaye yana kyarma yana kalonta tana xaune tana shuka rashin mutunci hankali kwance jiya ke kamar ya rufeta da duka, ya dunkule hannunshi yakaiwa iska naushi.
Kutstsss, hhhhhh tafashe da dariya tana yamutsa fuska tace "ran yan maza ya baci, ta kwashe da dariya "yo shi iska miye nashi nice nan nayi lefi azo a daken in an isa "tana jinjina wa sekace inyazo bugunta zata iya katabus,
Rai bace yabar wurin taja tsoki tace "mtswww wlh damma cikin azumine Allah yakaimu bayan salla kasha mamaki "
ta hau what's up ta danyi replying na messages da akaimata ta sauka don yanzu ko tana online basu cika charting da aisha ba inde fahad na online.
Seda ta ga dama sannan ta kwashi ledojin ta shiga daki yana kwance yanata kallon silin hannu saman kai mamaki da bakin ciki Sun addabeshi be ji shigowarta ba sede yaji kaya samanshi "ridididif "
Ya tashi zaune zuciyarshi na harbawa da sauri yace "faseelat kina tsoron Allah kuwa? "
Tana banka mishi harara tace "inbanji tsoron Allah ba tsoronka zanji? "
Ta wani murguda baki ta rike kugu sannan ta juya ta shige dakin ko minti biyu ba aiba ta fito cikin sleeping dress ta wuceshi, yana zaune sede yaji ta bude dakinshi ta shige da alamu can zata kwana.
Ya dade zaune dan gabadaya gani yake kamar anmasa musanya, dakyar ya samu yayi bacci,
Dasafe tun kafin tafito yabar gidan don wani mugun tsoronta ne ya shigeshi.
Yana zuwa gidan hiya bayan sungaisa ya mika mata Nata kayan sallar, ta amsa ayatsine tace?"Allah yasa albarka "
Badadi yabar gidan kanshi na mugun ciwo,
Shiko fahad karfe 11 da rabi na safe yakira faseelat yafadamata sun sauka taimishi ya gajiya sukai sallama saboda azumi.
Haka faseelat ta bullo da wasu sabbin abubuwa da suka rikita ma khalil kwakwalwa, da yanzu tsoron shiga gida yake inko yashigo har kyarma yake wani lokaci ma da yashigo sede kiji kwammmm! Mashin yafadi daga hannunshi saboda yanda hannunshi ke rawa, ba ruwan faseelat da taji karar faduwar tai ta babbakar dariya se tagama taja tsoki, gaba daya ya rikice idanunshi kullum awaje yana rarrabasu more especially inya shigo gida.
Ranar salla faseelat taci gayu ta turawa fahad, yayi ta kodata don bakaramin haduwa taiba don seda taje kasuwarnan ta zabo materials masu kyau takai akamata dinki,
Yanata aikomata da kisses daga karshe yakirata suka cigaba da waya,
Wan safen salla, khalil ya dauki faseelat a mashin zasuje suyiwa su ummi barka da salla,
Hankalinta kwance shiko yana tuki hannu na rawa, se warning takemasa "wlh kabini asannu don inka kadani Kasa naji ciwo wlh abakin aurenka don dolenka se ka sakeni "
Yayi shiru sede hannunshi daya kara gafgaf yana rawa saboda bacin rai tana kallonshi tana dariya kasakasa da farko tausayi yake bata intana mishi tsiya Amman yanzu haushi da takaici yakebata tana ganinshi kamar ba namiji ba da wani ne da tuni yabata red card dinta ahannu.
Tana ganin an hau titin da ze kaika gidansu tace "dakata, dakata "
Yaja burki ya juyo yazata ko zata gyara zama ne, yana kallonta ta tunzuro baki gaba ta sauka tace "ina zakakaini ne naga munyi nan? "
Yace "gidan hajya zamu fara zuwa sannan muwuce gidanku "
Tana mishi kallon raini tace "wace hjyar? Wai hjya saratu? To banzuwa kaje ka gaida uwarka nima inje ingaida tawa "
Rumtse ido yayi da yanabiye zuciya da tuni yafara jibgarta,
Cikin tsawa yace "faseelat !ya isheki kiyimin duk wulakanci amma karki kara ambatar sunan mahaifiyata "
tace "me zaka iyayi?innafada inba raba ido ba, "taja tsoki da Allah kakara gaba inkaje ka gaida saratun "
ta juya, cikin zafin rai yaja mashin yabi bayanta.
khalil ai hakuri kar amedata gurguwa🤣
[7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
😂🤭 *ZINARIYAR GOLDEN👑*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
🅿 3⃣5⃣
*hakika ina cikin farinciki, na tabbatar ana so na anayi dani, jiya naga dubban comments da wanda ma banganiba, kowa nata fadin raayinshi da hangenshi, ga ruwan adduoi da na sha nida yarana, ina godiya Sosai Allah yabar soyayya*
Cikin zafin rai yabi bayanta ya sha gabanta da mashin tai tsaye ta rike kugu da hannu daya,
Cikin dauriya da fin karfin zuciya yace "ki hau muje gidan ummin"
Tana mishi kallon up and down tace "kayi hanyar ka daban inyi tawa, bana bukatar ka kaini kaji ko dan hjya "
Ta zagaye shi Tawuce ya rumtse ido idanunshi tuni sukai ja sede baze iya bari tayi doguwar tafiya a kafa ba , ya kara danne zuciyar yabi bayanta yakara shan gabanta ,ta game fuska tana kallonshi tace "malan khalil kafara takura ni nace katafiyar ka, aa ko ana dole ne?"
Cikin muryar rarrashi yace "kiyi hakuri ki hau muje kalli titin nan ba abin hawa doguwar tafiya zaki sosai "
Ta wurga mishi harara "to ina ruwanka? Nace karabu dani "
Yace, "Dan Allah ki hau mutafi "
Taja tsoki ta hau babur din tana cewa "ande ji haushi ba zuciya ko kadan kare yariga ya lashe"
Yana jinta yayi kamar be ji taba ya juya yakama hanyar gidan ummi,
Yana zuwa ta sauka ta shige, yayi parking ya kutsa kai shima,
Tana shiga ta yaye hijab" ummi ga khalil nan shigowa fa "
Ummi tace "to bari in dauko hijab dita, "
Yayi dariya "OK shikenan nafasa tafiyar are you happy? "
Tai dariya tana zaro ido " wasa kake ko? "
Yaja numfashi "dagaske nake munfasa tafiyar tunda bakiso saboda banason abinda zesaki damuwa "
Tace "a, a,kuje kawai kunriga fa kungama komai se kufasa? Na hakura kuyi tafiyar ku"
shima yayi muryar shagwaba yace "a, a ni de nafasa saboda kar masoyiyata tashiga tunani "
Tafashe da dariya tana zumbura baki tace "plss mana kutafiyarku"
Ya fashe da dariya sannan yace "OK, OK zamuje tunda kince, me zaki bani na bankwana? "
Tace "kome kakeso "
Yace "I want hot kiss from you "
Tai dariya "how i will do it bayan bama tare? "
Yace "muna tare idanuna suna hangomin yanda bakinki ke motsawa a yanzu da yadda kike shagwaba, kiyimin kiss a waya I will feel like kamar azahiri ne "
Tace "zaka samu fiye da yadda ka bukata, where do you want me to kiss ?"
Yace "my cheek "
tace "alright "
Muahw!
Taiwa wayar kiss
Yace ash yana dafe cheek dinshi alamun yaji dadin nan tai dariya tace "do you want more "
Yace "yes's "
Tace "where I'm going to kiss now? "
Yace "my lips "
Tai murmushi takara jan wani deep kiss, wanda yasa fahad kusan haukacewa yanda yaji sautin,
Tana gamawa tace "want more? "
Yace "noo" muryarshi a dishe
tace "why? "
Ya shafi sajenshi yana rumtse ido yace "i will die if I have the third kiss "
Tafashe da dariya yayi shiru saboda his Mood is totally change jiyake dama tana kusa he want to squeeze her body, he's in need .
jin dariyar ta nakara mishi kaimin jin desire the way she's laughing is different saboda tanayi ne tana jan numfashi wanda yakejin shi kamar they're doing sex ne takeyinshi,
Dole yatafi gurin aisha yasamu relief,
Yacewa faseelat "baby I'm going inside take care of yourself, I will call you the time we have reach there "
Tabata fuska sannan tace "miss you my handsome man "
Yace "going to miss you too tace care bye "
Yakatse kiran yanajin double feeling, yadan zauna ya dan dedeta kanshi sannan yashiga gida,
Wannan karon banda amira zasu yanzu tana gidan momy, yana shiga daki aisha nata charting dinta, yaje ya zauna kan bed din yafara balle maballe, Aisha ta juyo ta kalleshi tana ganinshi tasan what he capable of doing, ta sakarmishi murmushi ya meda mata yana jawota jikinshi suka cigaba da kissing juna kan su afka ga babbar sunnah,
Seda sukagama tana kwance tana huce gajiya yamusu parking suka shiga toilet sukayo wanka sannan suka kwanta don 12 jirginsu ze daga.
12 dede jirginsu ya tashi going to Dubai
Faseelat nagama wayar ta shige toilet don yin tsarki kaida ne inhar sukai irin firannan se ta kama ruwa dan jikewa take jagabb,
Tana fitowa khalil yashigo gidan taimasa sannu da zuwa ,yazo ya zauna ya aje ledar hannunshi ya mikawa faseelat yace "kizabi kalar da kikeso guda biyu sauran na hjya ne "
Tabude ledojin atamfofi biyu da laces biyu, ta kara binsu da kallo ai wannan dama yariga ya tsarosu da kaloli masu duhu da masu haske tasan masu duhunne dede ita,
Ta dago ta tabe baki tace "meyasa baka daukeni naje nazabo kalar da nakeso ba? Ni ko agida nikeyin siyayyata bayimin ake ba, "
Tunda tafara magana yake kallonta ya rasa meke damunta ranshi ne yabaci ya tashi tsaye ze shige daki yace "ni agida na mace bata zuwa kasuwa, ko super market ko wani wuri kingane ai "
Tace "to wlh kaxo ka dauke kayanka bana bukatarsu kuma senaje super market din sede kayi abinda zakai "
Har yazo shigewa ya juyo cikeda mamaki yace "faseelat ni kike fadawa magana haka? "
Tace "anje anfada maka gobennan zanfita insiyo abinda yayi min, zaka wani kawomin wadannan banzayen kayan kadauke abunka bani so, kahada su duka ka kaiwa saratu ta dinka "
Gabanshi yayi wani mummunan faduwa jin ta ambaci uwarshi kai tsaye, ya dafe zuciyarshi sannan yace "faseelat kinsan abinda kike fadi? "
Tace "bansaniba tunda ni mahaukaciya ce, sakarai kawai da komi nashi na kauyanci ne bawani wayewa, harni zakaiwa kaya iri daya da hjya? Ai atleas ka tambayeni wace color nakeso, ka kwashi kayanka bani bukata matsiyaci kawai "
Jijiyoyin kan khalil tuni suka firfito yayi tsaye yana kyarma yana kalonta tana xaune tana shuka rashin mutunci hankali kwance jiya ke kamar ya rufeta da duka, ya dunkule hannunshi yakaiwa iska naushi.
Kutstsss, hhhhhh tafashe da dariya tana yamutsa fuska tace "ran yan maza ya baci, ta kwashe da dariya "yo shi iska miye nashi nice nan nayi lefi azo a daken in an isa "tana jinjina wa sekace inyazo bugunta zata iya katabus,
Rai bace yabar wurin taja tsoki tace "mtswww wlh damma cikin azumine Allah yakaimu bayan salla kasha mamaki "
ta hau what's up ta danyi replying na messages da akaimata ta sauka don yanzu ko tana online basu cika charting da aisha ba inde fahad na online.
Seda ta ga dama sannan ta kwashi ledojin ta shiga daki yana kwance yanata kallon silin hannu saman kai mamaki da bakin ciki Sun addabeshi be ji shigowarta ba sede yaji kaya samanshi "ridididif "
Ya tashi zaune zuciyarshi na harbawa da sauri yace "faseelat kina tsoron Allah kuwa? "
Tana banka mishi harara tace "inbanji tsoron Allah ba tsoronka zanji? "
Ta wani murguda baki ta rike kugu sannan ta juya ta shige dakin ko minti biyu ba aiba ta fito cikin sleeping dress ta wuceshi, yana zaune sede yaji ta bude dakinshi ta shige da alamu can zata kwana.
Ya dade zaune dan gabadaya gani yake kamar anmasa musanya, dakyar ya samu yayi bacci,
Dasafe tun kafin tafito yabar gidan don wani mugun tsoronta ne ya shigeshi.
Yana zuwa gidan hiya bayan sungaisa ya mika mata Nata kayan sallar, ta amsa ayatsine tace?"Allah yasa albarka "
Badadi yabar gidan kanshi na mugun ciwo,
Shiko fahad karfe 11 da rabi na safe yakira faseelat yafadamata sun sauka taimishi ya gajiya sukai sallama saboda azumi.
Haka faseelat ta bullo da wasu sabbin abubuwa da suka rikita ma khalil kwakwalwa, da yanzu tsoron shiga gida yake inko yashigo har kyarma yake wani lokaci ma da yashigo sede kiji kwammmm! Mashin yafadi daga hannunshi saboda yanda hannunshi ke rawa, ba ruwan faseelat da taji karar faduwar tai ta babbakar dariya se tagama taja tsoki, gaba daya ya rikice idanunshi kullum awaje yana rarrabasu more especially inya shigo gida.
Ranar salla faseelat taci gayu ta turawa fahad, yayi ta kodata don bakaramin haduwa taiba don seda taje kasuwarnan ta zabo materials masu kyau takai akamata dinki,
Yanata aikomata da kisses daga karshe yakirata suka cigaba da waya,
Wan safen salla, khalil ya dauki faseelat a mashin zasuje suyiwa su ummi barka da salla,
Hankalinta kwance shiko yana tuki hannu na rawa, se warning takemasa "wlh kabini asannu don inka kadani Kasa naji ciwo wlh abakin aurenka don dolenka se ka sakeni "
Yayi shiru sede hannunshi daya kara gafgaf yana rawa saboda bacin rai tana kallonshi tana dariya kasakasa da farko tausayi yake bata intana mishi tsiya Amman yanzu haushi da takaici yakebata tana ganinshi kamar ba namiji ba da wani ne da tuni yabata red card dinta ahannu.
Tana ganin an hau titin da ze kaika gidansu tace "dakata, dakata "
Yaja burki ya juyo yazata ko zata gyara zama ne, yana kallonta ta tunzuro baki gaba ta sauka tace "ina zakakaini ne naga munyi nan? "
Yace "gidan hajya zamu fara zuwa sannan muwuce gidanku "
Tana mishi kallon raini tace "wace hjyar? Wai hjya saratu? To banzuwa kaje ka gaida uwarka nima inje ingaida tawa "
Rumtse ido yayi da yanabiye zuciya da tuni yafara jibgarta,
Cikin tsawa yace "faseelat !ya isheki kiyimin duk wulakanci amma karki kara ambatar sunan mahaifiyata "
tace "me zaka iyayi?innafada inba raba ido ba, "taja tsoki da Allah kakara gaba inkaje ka gaida saratun "
ta juya, cikin zafin rai yaja mashin yabi bayanta.
khalil ai hakuri kar amedata gurguwa🤣
[7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
😂🤭 *ZINARIYAR GOLDEN👑*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
🅿 3⃣5⃣
*hakika ina cikin farinciki, na tabbatar ana so na anayi dani, jiya naga dubban comments da wanda ma banganiba, kowa nata fadin raayinshi da hangenshi, ga ruwan adduoi da na sha nida yarana, ina godiya Sosai Allah yabar soyayya*
Cikin zafin rai yabi bayanta ya sha gabanta da mashin tai tsaye ta rike kugu da hannu daya,
Cikin dauriya da fin karfin zuciya yace "ki hau muje gidan ummin"
Tana mishi kallon up and down tace "kayi hanyar ka daban inyi tawa, bana bukatar ka kaini kaji ko dan hjya "
Ta zagaye shi Tawuce ya rumtse ido idanunshi tuni sukai ja sede baze iya bari tayi doguwar tafiya a kafa ba , ya kara danne zuciyar yabi bayanta yakara shan gabanta ,ta game fuska tana kallonshi tace "malan khalil kafara takura ni nace katafiyar ka, aa ko ana dole ne?"
Cikin muryar rarrashi yace "kiyi hakuri ki hau muje kalli titin nan ba abin hawa doguwar tafiya zaki sosai "
Ta wurga mishi harara "to ina ruwanka? Nace karabu dani "
Yace, "Dan Allah ki hau mutafi "
Taja tsoki ta hau babur din tana cewa "ande ji haushi ba zuciya ko kadan kare yariga ya lashe"
Yana jinta yayi kamar be ji taba ya juya yakama hanyar gidan ummi,
Yana zuwa ta sauka ta shige, yayi parking ya kutsa kai shima,
Tana shiga ta yaye hijab" ummi ga khalil nan shigowa fa "
Ummi tace "to bari in dauko hijab dita, "