Sashe 31
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Khalil kau yana isa yashiga ya haye saman slope din hjya ya cigaba da kuka, hjya na toilet tafito taji kukan mutum tafito waje cikin tashin hankali tace "khalil lpya kake kuka haka kamar yaro "
Yana kukan yace "na Saki faseelat hjya"
Hjya ta tabe baki "to mi taimaka ka saketa? "
yana kuka yace "hjya nasamu faseelat na fira da wani akofar gidana "
Hjy tafara sallallami tana tafa hannu sannan tace "oh Albasa batai halin ruwa ba to kai miye na kuka kamar an aiko maka sakon mutuwa ta? "
Ya girgiza kai yace "inasonta hjya wlh inason faseelat "
Hjya ta wurga mai harara tace "gafara can marar wayau kawai tana bin mazan zakace kana sonta, ai gwara da ka saketa tundade yariska ce "
Ya girgiza kai "hjya inasonta sosai bazan iya rayuwa babu ita ba "
Ta banka mai harara tace "tsaf kau zaka cigaba da rayuwa se kace bakada kishi zaka nace ma yariska, hmm ai nasan ba komi ne yakejan hankalinka ba se farinnan da yan abubuwan duniyar kasha kuruminka insha Allah zansamo maka wadda tafita a komai "
Ya rika girgiza kai yana kuka seta lura da hannunshi dake kulle jinin har ya dan fito tai sauri ta matso wurinshi takama hannun, tana kallo, ya cigaba da kukanshi
Hjya cikin jin tausayi ta kwantar da kanshi kan jikinta tana rarrashin shi "kayi hakuri kaji dana haka Allah yaso ka daure, dubo duk kaji ciwo saboda zuciya, "
Ya dena kukan yana ajiyar zuciya yana tunanin faseelat, maganar da tai masa akarshe,
Wayar hannun hjya tai ring, hjya ta dauka da sallama daga can bangaren ummi tace "faseelat ce tadawo gida tana kuka wai khalil ya saketa shine abun ya dauremin kai nace bari nakiraki naji ko kinsan wani abu don nasan khalil baze saki faseelat hakanan ba, "
Murya a raunane hjya tace "gashinan shima kukan yake, tonima haka yake fadamin ya saketan "
ummi tace "antaba Saki hakanan ba wani laifi? "
hjya tace "to ya de ce samunta yayi tana fira da saurayinta "
Ummi taja salati tace "hjya dan Allah kibawa khalil hakuri, Nagode se anjima "
Tai tsaye ta kurawa faseelat ido faseelat nata kuka ummi tace "kai Mubarak yi tafiyar ka masallaci "
Ya tashi yafita faseelat batai aune ba taji ummi ta rufeta da bugu ta koina, ta samu tatashi tana zagaye gidan ummi tana binta tana tafka "sena kashe ki yau dinnan ni xaki kunyata baki isaba "tana fada cikin nishi,
Kwatsam sega abba yayi sallama da gudu faseelat taje bayanshi ta boye ummi tazo tana nishi tace "alhaji bani yarinyar nan inci ubanta dan Allah "
Yace "haba hjya meyafaru haka kike mata irin wannan bugun da baki mata a yarinta ba "
"wai alhaji yarinyar nan dan bata tsoron Allah take kawo maza suna fira kamar wata budurwa, wama yasan iyakar abinda takeyi kabani ita ingama cin ubanta kuma sena medata gidan khalil dole tabashi hakuri, yo da hakanan ya aka kare bare yanzu datasan dadin namiji,"
Faseelat na labe bayan abba tana tari, cikin dan dauriya ta manya yace "kiyi hakuri mu zauna muji ta bakinta wuce mushiga ciki "
Ummi tace hmm tai gaba shikuma yajawo faseelat daga bayanshi tana ta zubda hawaye yajata suka shiga dakinshi.
To ko faseelat zata fasa Kwan?
Ko zaa sasantasu ta koma gidan khalil?
To muje de zuwa yanuwa,
My battery is low 🤨
[7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
3⃣7⃣
*dedicated to princess mazadu, I love you, I love you I love you I love you from the bottom of my heart😂inafatan Sun isheki, inasonki kinyi ba karya ,kinfi karfin page dukda haka ga wannan ki hakuri dashi love you always💋*
*inajin dadin inga ana ruwan comments, yakansa ni inji ni a saman bakwai.... Lol ina godiya masoyan buk dinnan kusani maman mamy ta kuce💃🏼*
*seni shalelen golden 😂🤸🏼♀🤸🏼♀🤸🏼♀*
Ummi na zaune kan kujera haka abba itako faseelat tai zaman dirshan kasa kanta kasa, ummi se banka mata harara take saboda takaici,
Abba ya kalli faseelat yace"faseelatdagaske yaganki da saurayi kuna fira ?"
Ta daga kai tana share hawaye ummi tai kukan kura zata riko faseelat abba yariketa, faseelat takara matsawa can nesa,
Ummi ta kalli abba tace "alhaji dan Allah kabari Inci ubanta ko na rage jin zafin dake raina wannan fa karamar bazawara ce agabanka, ni banma ko yadda a fira abun yatsaya ba maybe ma kamasu yayi cikin daki suna iskanci "
Abba yayi saurin cewa "subhanallahi"
Faseelat tafara girgiza kai tanayin baya baya "ummi wlh a, a dan Allah kiyi hakuri "
Abba yace "faseelat da ilimin ki kika aikata irin wannan sakarcin? Haba kinbani mamaki ai amfanin ilimi aiki dashi ina duk ilimin naki ya tafi har kikabari shedan yayi nasara akan ki eye? "
Faseelat tana kuka tace "dan Allah abba kayi hakuri, bazan sake ba Allah "
Ummi tai wuf ta hau kanta tana jibga tana fadin "kinci ubanki da sakewar yar iska kawai "tana ta jibgarta faseelat ihu kawai take abba yayi zaune yana ta kallonsu don kafafuwanshi Sun mashi nauyi,
Kuwa kawai faseelat keyi ana haka wayar abba tafara ringing ganin baba babba ne ya dauka sede baaji dole yatashi ya fita yana fita kofar dakin yagasu ishak sunbi layi kowa jiki mace,yawuce yafita daga gidan yana magana da alhajin,
Baba babba yace "wai lpya gidannaku yake? Naji anata kuwwa haka? "
Abba yace "wlh ba lpya ba faseelat ce takaso aurenta wai mijin yaganta tana fira da wani awaje, shine ita asiyar taki hakura cewa tayi ma medata zatayi "
Baba babba yace "subhanallah, kaje kabata hakuri, sannan kace nace karta medata abari nadawo daga nijar inason ganin faseelat din "
Abba yace "Tom hakan zaai "
Baba babba yakashe wayar batare da yayi maganar dalilin kiran nashi ba,
Abba yana shiga gida ya samu ya kwaci faseelat, ai tanajin an dagata wuf da gudu tai waje ta shige dakinta tasaka Key,
Abba ya zaunar da ummi saboda hawaye ma take yace "haba asiya in rai ya baci bekamata hankali ya gushe ba, kiyi hakuri dan Allah ta samu natsuwa musan yadda zaai "
Ummi tace "dole na zubda hawaye yarinyar nan shikenan tabata sunanta dana gidannan, kowa se yaji ankamata da wani "
Abba cikin hadiye nashi fushin yace "kiyi hakuri abinda Allah ya kaddara ba makawa se yafaru, ki cire maganar nan aranki karki ta shiga damuwa saboda ita alhaji yace abari ya dawo zesan me zaiyi"
Ummi shiru kawai tayi amma batun karta damu be ma tasoba saboda dole ne ta damu ita tasan kowacece faseelat mugun tsoron zaman ta haka takeyi.
Ya samu ya rarrasheta ta fito tai daki don tayi salla,
Faseelat na shiga daki ta haye gado tai ta rusar kuka ita kadai, se yanzu ne takejin ciwon abinda tayi dama bata biyewa son zuciyarta ba, har tagaji ta kwanta tana meda numfashi bacci ya dauketa,
Kusan karfe 8:15pm wayarta tafara vibrate ta sa hannu ta jawo ta daga brezia dan duk abinda ake bata yarda Iphone8s dinta tabar jikinta ba,
tana dubawa taga ansa handsome, bata dauka ba ta ajiye ta,
Be hakura ba yakara kira dan wannan ganin da yamata yakara afka shi cikin sonta da shaawarta be taba soyayya ba,shiyasa yakejin faseelat different aranshi .
Wannan Karon ma bata dauka ba se gabanshi ya fadi he is scared tunda yake daita be taba kiranta fiyeda biyu ba nan hankslinshi ya dan tashi ,
Itama kamar ta dauka takeji sede tsoro ne fal aranta ga muryarta data dishe saboda ihun da tasha amma jinkiran take kamar me,
After 3 mnt yakasa hakura ya kira ,kiss dinnan de datace se awaya yake so tamishi saboda yanzu yafi jindadi idan faseelat ce ta tadamishi da desire dinshi fiyeda yadda yakeji da aisha,
Wannan Karon takasa hakura ta dauka tai shiru, jin andauka yayi murmushi yace "cutie yau se anjamin aji sannan zaa dau kirana? "
Tai shiru batace komi ba yayi murmushi,"ko sena roka zaamin magana? "
tai shiru batace komi ba yace "any way kimin kiss da kikamin alkawari saboda har kagara nayi dare yayi, u know what? Ina matukar jindadi idan muna tare, anya cutie zan'iya hakurin one month batare da kinzama tawa ba "
Faseelat tafashe da kuka jin abinda yace tana tsoron ma kar yace baya sonta inyaji ita zawara ce,
Da yana jingine da resting chair ne a harabar gidanshi besan lokacin da ya mike tsaye ba,
Cikin jin ciwon kukanta a zuciya yace "cutie why are you crying did I said something wrong? "
Ta cigaba da kuka, hankalinshi ya matukar tashi jin yadda muryarta ta zama donshi yasan muryar cutie dinshi sosai inba wahala ba ba yadda zaai takoma haka, ya dafe kai tare da fadin "oh my God, for God sake bazaki fadamin mike damunki ba? Kinaso kiga nima inayi ne ?kifadamin me yafaru ko hankalina ze kwanta"
Taki magana sede ta rage volume din kukan yace "cutie it's me fa ur heartbeat kimin magana "
Maganar da yayi takara tado mata kukan tai sauri ta kashe kiran ta cigaba da kuka, she's so scared ranar da zesan ta taba aure, don he's her life bazata iya rayuwa babu shi ba,
Yana jin takashe kiran yayi tsaye yanabin screen din wayar da kallo, yana tambayar kanshi meke faruwa daita ne ko someone in there family ne ya mutu abun da mamaki sosai dazun yaganta normal yanzu kuma tana kuka, ya koma ya zauna besake kiranta ba saboda kukan it torching him ,yanata sake sake har kusan 15 minutes sannan ya shiga cikin gida ,
Faseelat tasha kuka tagaji tai shiru Allah ya temaketa she's offf bata salla, amma wani mugun fitsari takeji don mararta cike take taff, amma tsoro yahanata fita,
Koda yan mazan gidan suka dawo ba wanda ya bukaci abinci suka shige suka kwanta kowa jikinshi sanyaye don suma sunyi mamakin abinda yayarsu tayi,
Yana kukan yace "na Saki faseelat hjya"
Hjya ta tabe baki "to mi taimaka ka saketa? "
yana kuka yace "hjya nasamu faseelat na fira da wani akofar gidana "
Hjy tafara sallallami tana tafa hannu sannan tace "oh Albasa batai halin ruwa ba to kai miye na kuka kamar an aiko maka sakon mutuwa ta? "
Ya girgiza kai yace "inasonta hjya wlh inason faseelat "
Hjya ta wurga mai harara tace "gafara can marar wayau kawai tana bin mazan zakace kana sonta, ai gwara da ka saketa tundade yariska ce "
Ya girgiza kai "hjya inasonta sosai bazan iya rayuwa babu ita ba "
Ta banka mai harara tace "tsaf kau zaka cigaba da rayuwa se kace bakada kishi zaka nace ma yariska, hmm ai nasan ba komi ne yakejan hankalinka ba se farinnan da yan abubuwan duniyar kasha kuruminka insha Allah zansamo maka wadda tafita a komai "
Ya rika girgiza kai yana kuka seta lura da hannunshi dake kulle jinin har ya dan fito tai sauri ta matso wurinshi takama hannun, tana kallo, ya cigaba da kukanshi
Hjya cikin jin tausayi ta kwantar da kanshi kan jikinta tana rarrashin shi "kayi hakuri kaji dana haka Allah yaso ka daure, dubo duk kaji ciwo saboda zuciya, "
Ya dena kukan yana ajiyar zuciya yana tunanin faseelat, maganar da tai masa akarshe,
Wayar hannun hjya tai ring, hjya ta dauka da sallama daga can bangaren ummi tace "faseelat ce tadawo gida tana kuka wai khalil ya saketa shine abun ya dauremin kai nace bari nakiraki naji ko kinsan wani abu don nasan khalil baze saki faseelat hakanan ba, "
Murya a raunane hjya tace "gashinan shima kukan yake, tonima haka yake fadamin ya saketan "
ummi tace "antaba Saki hakanan ba wani laifi? "
hjya tace "to ya de ce samunta yayi tana fira da saurayinta "
Ummi taja salati tace "hjya dan Allah kibawa khalil hakuri, Nagode se anjima "
Tai tsaye ta kurawa faseelat ido faseelat nata kuka ummi tace "kai Mubarak yi tafiyar ka masallaci "
Ya tashi yafita faseelat batai aune ba taji ummi ta rufeta da bugu ta koina, ta samu tatashi tana zagaye gidan ummi tana binta tana tafka "sena kashe ki yau dinnan ni xaki kunyata baki isaba "tana fada cikin nishi,
Kwatsam sega abba yayi sallama da gudu faseelat taje bayanshi ta boye ummi tazo tana nishi tace "alhaji bani yarinyar nan inci ubanta dan Allah "
Yace "haba hjya meyafaru haka kike mata irin wannan bugun da baki mata a yarinta ba "
"wai alhaji yarinyar nan dan bata tsoron Allah take kawo maza suna fira kamar wata budurwa, wama yasan iyakar abinda takeyi kabani ita ingama cin ubanta kuma sena medata gidan khalil dole tabashi hakuri, yo da hakanan ya aka kare bare yanzu datasan dadin namiji,"
Faseelat na labe bayan abba tana tari, cikin dan dauriya ta manya yace "kiyi hakuri mu zauna muji ta bakinta wuce mushiga ciki "
Ummi tace hmm tai gaba shikuma yajawo faseelat daga bayanshi tana ta zubda hawaye yajata suka shiga dakinshi.
To ko faseelat zata fasa Kwan?
Ko zaa sasantasu ta koma gidan khalil?
To muje de zuwa yanuwa,
My battery is low 🤨
[7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
3⃣7⃣
*dedicated to princess mazadu, I love you, I love you I love you I love you from the bottom of my heart😂inafatan Sun isheki, inasonki kinyi ba karya ,kinfi karfin page dukda haka ga wannan ki hakuri dashi love you always💋*
*inajin dadin inga ana ruwan comments, yakansa ni inji ni a saman bakwai.... Lol ina godiya masoyan buk dinnan kusani maman mamy ta kuce💃🏼*
*seni shalelen golden 😂🤸🏼♀🤸🏼♀🤸🏼♀*
Ummi na zaune kan kujera haka abba itako faseelat tai zaman dirshan kasa kanta kasa, ummi se banka mata harara take saboda takaici,
Abba ya kalli faseelat yace"faseelatdagaske yaganki da saurayi kuna fira ?"
Ta daga kai tana share hawaye ummi tai kukan kura zata riko faseelat abba yariketa, faseelat takara matsawa can nesa,
Ummi ta kalli abba tace "alhaji dan Allah kabari Inci ubanta ko na rage jin zafin dake raina wannan fa karamar bazawara ce agabanka, ni banma ko yadda a fira abun yatsaya ba maybe ma kamasu yayi cikin daki suna iskanci "
Abba yayi saurin cewa "subhanallahi"
Faseelat tafara girgiza kai tanayin baya baya "ummi wlh a, a dan Allah kiyi hakuri "
Abba yace "faseelat da ilimin ki kika aikata irin wannan sakarcin? Haba kinbani mamaki ai amfanin ilimi aiki dashi ina duk ilimin naki ya tafi har kikabari shedan yayi nasara akan ki eye? "
Faseelat tana kuka tace "dan Allah abba kayi hakuri, bazan sake ba Allah "
Ummi tai wuf ta hau kanta tana jibga tana fadin "kinci ubanki da sakewar yar iska kawai "tana ta jibgarta faseelat ihu kawai take abba yayi zaune yana ta kallonsu don kafafuwanshi Sun mashi nauyi,
Kuwa kawai faseelat keyi ana haka wayar abba tafara ringing ganin baba babba ne ya dauka sede baaji dole yatashi ya fita yana fita kofar dakin yagasu ishak sunbi layi kowa jiki mace,yawuce yafita daga gidan yana magana da alhajin,
Baba babba yace "wai lpya gidannaku yake? Naji anata kuwwa haka? "
Abba yace "wlh ba lpya ba faseelat ce takaso aurenta wai mijin yaganta tana fira da wani awaje, shine ita asiyar taki hakura cewa tayi ma medata zatayi "
Baba babba yace "subhanallah, kaje kabata hakuri, sannan kace nace karta medata abari nadawo daga nijar inason ganin faseelat din "
Abba yace "Tom hakan zaai "
Baba babba yakashe wayar batare da yayi maganar dalilin kiran nashi ba,
Abba yana shiga gida ya samu ya kwaci faseelat, ai tanajin an dagata wuf da gudu tai waje ta shige dakinta tasaka Key,
Abba ya zaunar da ummi saboda hawaye ma take yace "haba asiya in rai ya baci bekamata hankali ya gushe ba, kiyi hakuri dan Allah ta samu natsuwa musan yadda zaai "
Ummi tace "dole na zubda hawaye yarinyar nan shikenan tabata sunanta dana gidannan, kowa se yaji ankamata da wani "
Abba cikin hadiye nashi fushin yace "kiyi hakuri abinda Allah ya kaddara ba makawa se yafaru, ki cire maganar nan aranki karki ta shiga damuwa saboda ita alhaji yace abari ya dawo zesan me zaiyi"
Ummi shiru kawai tayi amma batun karta damu be ma tasoba saboda dole ne ta damu ita tasan kowacece faseelat mugun tsoron zaman ta haka takeyi.
Ya samu ya rarrasheta ta fito tai daki don tayi salla,
Faseelat na shiga daki ta haye gado tai ta rusar kuka ita kadai, se yanzu ne takejin ciwon abinda tayi dama bata biyewa son zuciyarta ba, har tagaji ta kwanta tana meda numfashi bacci ya dauketa,
Kusan karfe 8:15pm wayarta tafara vibrate ta sa hannu ta jawo ta daga brezia dan duk abinda ake bata yarda Iphone8s dinta tabar jikinta ba,
tana dubawa taga ansa handsome, bata dauka ba ta ajiye ta,
Be hakura ba yakara kira dan wannan ganin da yamata yakara afka shi cikin sonta da shaawarta be taba soyayya ba,shiyasa yakejin faseelat different aranshi .
Wannan Karon ma bata dauka ba se gabanshi ya fadi he is scared tunda yake daita be taba kiranta fiyeda biyu ba nan hankslinshi ya dan tashi ,
Itama kamar ta dauka takeji sede tsoro ne fal aranta ga muryarta data dishe saboda ihun da tasha amma jinkiran take kamar me,
After 3 mnt yakasa hakura ya kira ,kiss dinnan de datace se awaya yake so tamishi saboda yanzu yafi jindadi idan faseelat ce ta tadamishi da desire dinshi fiyeda yadda yakeji da aisha,
Wannan Karon takasa hakura ta dauka tai shiru, jin andauka yayi murmushi yace "cutie yau se anjamin aji sannan zaa dau kirana? "
Tai shiru batace komi ba yayi murmushi,"ko sena roka zaamin magana? "
tai shiru batace komi ba yace "any way kimin kiss da kikamin alkawari saboda har kagara nayi dare yayi, u know what? Ina matukar jindadi idan muna tare, anya cutie zan'iya hakurin one month batare da kinzama tawa ba "
Faseelat tafashe da kuka jin abinda yace tana tsoron ma kar yace baya sonta inyaji ita zawara ce,
Da yana jingine da resting chair ne a harabar gidanshi besan lokacin da ya mike tsaye ba,
Cikin jin ciwon kukanta a zuciya yace "cutie why are you crying did I said something wrong? "
Ta cigaba da kuka, hankalinshi ya matukar tashi jin yadda muryarta ta zama donshi yasan muryar cutie dinshi sosai inba wahala ba ba yadda zaai takoma haka, ya dafe kai tare da fadin "oh my God, for God sake bazaki fadamin mike damunki ba? Kinaso kiga nima inayi ne ?kifadamin me yafaru ko hankalina ze kwanta"
Taki magana sede ta rage volume din kukan yace "cutie it's me fa ur heartbeat kimin magana "
Maganar da yayi takara tado mata kukan tai sauri ta kashe kiran ta cigaba da kuka, she's so scared ranar da zesan ta taba aure, don he's her life bazata iya rayuwa babu shi ba,
Yana jin takashe kiran yayi tsaye yanabin screen din wayar da kallo, yana tambayar kanshi meke faruwa daita ne ko someone in there family ne ya mutu abun da mamaki sosai dazun yaganta normal yanzu kuma tana kuka, ya koma ya zauna besake kiranta ba saboda kukan it torching him ,yanata sake sake har kusan 15 minutes sannan ya shiga cikin gida ,
Faseelat tasha kuka tagaji tai shiru Allah ya temaketa she's offf bata salla, amma wani mugun fitsari takeji don mararta cike take taff, amma tsoro yahanata fita,
Koda yan mazan gidan suka dawo ba wanda ya bukaci abinci suka shige suka kwanta kowa jikinshi sanyaye don suma sunyi mamakin abinda yayarsu tayi,