Sashe 26
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Aisha tai dariya "kinada kokari gaskiya Allah yakaimu, da inayin kitso da har ni zakiwa to sede bana kitso daddinta bayaso ya fison ganin gashi haka "
faseelat tai murmushi ta dubi agogo to 2 ta mike tsaye "anty bari nayi salla nawuce "
aisha tace OK, "ga toilet nan daga kofar fita kitchen, bari nakawo miki carpet "
Faseelat ta juya ta tafi tayo alwala ta dawo tai salla suka dan yi labari ta tashi zata tafi maman amira tamata kyautar perfume, ganin zata tafi amira tafasa ihu wanda yasa fahad lekowa daga saman bene,
Amira tana kuka tace "i want to follow you mommy "da maganarta da bata ida gogewa ba, ta rikewa faseelat hijab,
Faseelat tana rarrashi aisha nayi faseelat har suka fita, fahad na Sama yana kallo su basuma san yanayi ba, suna fita ya saki murmushi,
Faseelat tabar gidan sannan aisha ta dawo tanata wa amira wasa har ta samu tai shiru, sega fahad ya sauko tace "yaya muje muyi lunch I'm hungry "
ya amshi amira yana fadin "my blood what do you want ?"
Aisha tace "rabu daita ta cika rigima "
Har kan kujera ya zaunar da amira ya zauna aisha tai sarving dinsu ta zauna tafara ci, spoon daya tayi ta rumtse ido tana fadin "yummy"tana juya kai,
amira tuni take ta kai spoon baki tanacin abincin yana zaune yanata kallonsu, baya tunanin waccan insane girl din zatayi wani abun kirki,
Can zuwa ya daure ya kai spoon baki, wani dadi ya ziyarci kwakwalwarshi ya rumtse ido, inda akabar aisha baya kenan ba ruwanta tana ma iyayin sati batai musu abinci ba sede suje waje suci ko yayi musu da kanshi, tun tana gida mommy ta shagwabar dasu komi se me aiki ce keyi baruwansu sede charting bacci da kallo,
fahad yaji taste yakara dauko spoon yakai baki besan lokacin da yace "wow" idonshi rumtse,
Aisha har ta dau spoon zata kai baki ta meda ta ajiye wani haushi da kishi suka taso mata, taja plate din gabanshi "girrrrr "
Ta medoshi gabanta,
Ya bude ido yana kallonta idanunta har sunyi ja tatashi tafara hada abincin cikin cooler har da wanda amira keci,
Yana kallonta idonta tab da kishi yace "aisha plsss mana kibari muci abincinnan yamin dadi "
Ta watsa mishi harara hawaye na neman fito mata tace "wlh baba tsoho zan kaiwa shi bawanda zeci abincin nan "
Ta cigaba da juye abincin, yahade hannu wuri daya yana kallonta, ta gama juyewa ta rufe kular ta dauka,
Amira tafasa kuka "daddy talk to mommy to bring my food back "
aisha tawatsa mata harara tai waje,
Yabita da ido ya girgiza kai, ya jawo amira yana tapping dinta yace "it's okay bari muje restaurant muci kinji? "
amira ta cigaba da kuka, yana cikin rarrashinta aisha ta shigo tana ta hade fuska ta hau step din bene har takusa hayewa ya kira sunanta "Aisha! "
ta juyo fuskarta da hawaye tana kallonshi......
[7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
3⃣2⃣
*Bismillahirrahmanirrahim*
*dedicated to yan amana 🤣*
Se yaji badadi ganin hawaye fuskarta yayi alamar tausayi da fuskarshi, bata jira shiba ta haye sama, yayi murmushin takaici ,bega wani laifinsa ba ita ta gayyato shi cin abincin honestly speaking abincin yayi dadi b4 yafara santi she's the one that begin, ya juya kan amira yace " angel muje mu rarrashi momy she's angry with us "
Yaja amira suka haye sama, suka shiga dakinta aisha tahaye saman bed tana rusa kuka yanaganin abinda take ya dafe goshi, yaja hannun amira suka fita yakaita dakinshi yabata game ya fito ya koma gun aisha,
Tana kwance tana shan kukanta yazo yazauna kan bed din yajawota jikinshi, ta cigaba da kuka don wani katon abu taji yatsaya mata a wuya,
Yana rungume daita tana cigaba da kuka yace "ya Allah"yana rumtse ido dan jin kukanta yake har cikin zuciya,
Magana yafara mata "aisha plss stop this crying, kukan ki na tabamin zuciya,nayi lefi kiyi hakuri plss, bansan zakiji zafi ba da bance abincin yayi dadi ba "
Ta dago ido tana cigaba da kuka tace "i love you yaya bazan iya hakurin abinda kayi ba inajin ciwo a zuciya ta sosai "
Ya fara share mata hawaye yana cewa "it's okay haka baze kara faruwa ba, nifa nakine ke daya sweety dan haka just wipe your tears and stop this crying "
Ta dago ido tana kallonshi yace "plss mana ko kinaso nima nayi kukan? "
Ta girgiza kai yace "toki hakuri my one and only "
Yana kashe mata ido daya, batasan lokacin da murmushi ya kufcemata, yayi murmushi shima yace "that's my girl "ya kai mata kisss, ya riga yasan aisha akwai kishi amma tana da saurin hakuri,
Yasamu ya rarrasheta sannan suka tafi Chinese restaurant cin abinci,
Faseelat tana isa gida tai ta juyi itakadai tarasa ina zata saka kanta don dadi finally yau de taganshi ,
Ta zauna kan kujera ta jawo wayarta ta tura mishi "kayi kyau sosai "
Ta ajiye wayar tai shiru tanajin haushin kanta yadda tai da ta ganshi.
Ko da khalil ya dawo da daddare take ce masa maman amira nagaidashi kuma tabata turare,
Yace "Allah sarki tanada kirki sosai gaskiya "
Lokacin da fahad yaga message din faseelat dariya ma abun yabashi yana tunanin yadda yaganta a tsorace, se ya tura mata smiling face, tana gani ko seda taji dadi.
Ana haka aka shiga watan azumi, tunda aka fara azumi shikenan khalil ko romance din ma yadena yi da yayi bude baki ze cigaba da jan cazbi daganan yawuce masjid suyi isha da tarawih ya dawo da yagama cin abinci ya cigaba da laziminshi itakuma taita charting dinta da friends,
Har akayi azumi 15 wani problem da faseelat ke fuskanta azumi ake amma ita shaawar karuwa take dan ko baccin rana takeyi mafarki take,
shi ko khalil gajiyar azumi da aiki ce tahanashi katabus,
Abun ya damu faseelat ta rasa ina zata saka kanta taji dadi, atleast ma tasamu wanda tafadawa zata rage wani abu,
Yau bayan ya dawo daga tarawihi ya zauna yana lazimi, ita ko faseelat sede ta juya ta kalleshi tayi tsoki kasa Kasa "waishi khalil miyake nufi ne?akace masa su uztazan basa bawa matansu lokacinsu ne? Basa wata fira me tsayi be taba cewa yana sonta ba sede aukin santi in yana cin abinci,
Hakanan taji tana son sharing problem dinta da maman amira, akai saa tana online faseelat ta tura mata "anty ansha ruwa lpy? Anty ina cikin matsala, shaawa tamin yawa, mijina be damu dani ba "
Maman amira na karantawa taji badadi tai mata reply "subhanallah, abu beyi dadi ba kiyi hakuri "
ta tura mata "anty shawara zakibani"
Maman amira tace "shawarata kije ki sameshi ki masa maganar, mijinki ne fa ba wata kunya tsakanin ku, ki masa maganar ku zauna kushawo problem din"
Faseelat tace "to Nagode anty "
maman amira tace "bakomi ai anzama daya "
Faseelat ta sauka online tana tunanin ta ina zata fara, don gaskiya hakurinta ya tafi karewa,
Har Sun kwanta takasa mishi maganar can de tai ta maza ta fara kiran sunanshi ya amsa yana saurarenta,
Tace "khalil banajin dadin yadda muke having sex"
Tana inda -inda tace "ni se nake ganin kamar baka lpya ya kamata kanemi magani "
Yayi shiru yana nazarin maganarta ya jawota jikinshi yace "I'm sorry faseelat,amma ni lpyata lau banaso na fara shaye shayen magani nafiso ki saba dani ahaka, faseelat bantaba koda rike hannun mace ba seke bantaba muamala da mata ba nike ganin shiyasa abubuwannan suke faruwa haka kiyi hakuri zuwa gaba komi ze dedeta "
Tai shiru ya dan matse ta cikin wasa yace "kinji "
Ta daga kai, yace "kuma cikin azuminnan wlh agajiye nake aiki yamin yawa shiyasa ko feeling banaji amma kiyi hakuri bayan salla komi will be normal "
Tace "to "tanajin haushi aranta itade tagama yarda da zuciyarta bashi lpya,ya zaai yace rashin sabo ne wata 7 ba kwana bakwai bane, suna haka bacci ya daukeshi while ita ko bacci batai ba,
Bayan kwana biyu de abun na cigaba da damunta ta rubuta tambaya ta tafi daita wajen tafsir, ta saka a akwati,
Kaidar malamin seya fara karanta questions sannan afara karatu tana zaune aka karanto tambayarta,
"Aslm inama malam fatan alheri Allah ya shirya zuria yakara ilimi, malam munyi wata 7 da mijina amma be taba kusanta ta ba ,da abun ya daman namasa maganar yace min lpyarshi lau inyi hakuri dashi ahaka, malam ina cutuwa sosai, har ya kai matakin da bazan iya hakuri ba ina neman shawarar malam "
Bayan yagama karanta tambayar yace "bewar Allah kina cikin jarabawa daga cikin jarabawoyin duniya akwai shaawa, saboda tana saurin halakar da mutum, shawarar da zanbaki ki hakuri ki cigaba da kame kanki, sannan ki kai maganar ga magabata tunda kinmishi be gyara ba,inaba maza shawara kuji tsoron Allah kurika sauke hakkin matanku na aure saduwa shine banban ginshikin aure bazaka ajiye mata dan kabata ci da sha da sutura ba kace kagama mata komi, a, a akwai hakkoki da suka rataya akanka daga ciki harda kawar mata da shaawarta, da zama daita kuyi wasa da dariya bata labari da debe mata duk wata kewa da zata hanata ganin wani namiji awaje, dan wasu mazan iyakarsu sex shikenan ba dariya ba magana me dadi, mata suna bukatar kulawa sosai saboda masu rauni ne, muna miki fatan zaku dedeta da mijinki Allah ya dedeta tsakanin ku, idan kuma anfada wa magabatan be dena ba kina iya neman ya sakeki, saboda auren ya haramta tunda akwai cutarwa ciki Allahu aalam "
Faseelat tunda taji an amsa tambayarta memakon taji sauki se ma tashin hankali da tashiga wa zata samu da maganar 'ummi? Gaskiya baxata iya ba gwara de ya sawwake mata yafi, tai shiru tana tunanin khalil gaskiya yana matukar sonta kuma yana da halin kirki sede tarin kayan haushin shi, tai shiru tanajin tausayinshi,
faseelat tai murmushi ta dubi agogo to 2 ta mike tsaye "anty bari nayi salla nawuce "
aisha tace OK, "ga toilet nan daga kofar fita kitchen, bari nakawo miki carpet "
Faseelat ta juya ta tafi tayo alwala ta dawo tai salla suka dan yi labari ta tashi zata tafi maman amira tamata kyautar perfume, ganin zata tafi amira tafasa ihu wanda yasa fahad lekowa daga saman bene,
Amira tana kuka tace "i want to follow you mommy "da maganarta da bata ida gogewa ba, ta rikewa faseelat hijab,
Faseelat tana rarrashi aisha nayi faseelat har suka fita, fahad na Sama yana kallo su basuma san yanayi ba, suna fita ya saki murmushi,
Faseelat tabar gidan sannan aisha ta dawo tanata wa amira wasa har ta samu tai shiru, sega fahad ya sauko tace "yaya muje muyi lunch I'm hungry "
ya amshi amira yana fadin "my blood what do you want ?"
Aisha tace "rabu daita ta cika rigima "
Har kan kujera ya zaunar da amira ya zauna aisha tai sarving dinsu ta zauna tafara ci, spoon daya tayi ta rumtse ido tana fadin "yummy"tana juya kai,
amira tuni take ta kai spoon baki tanacin abincin yana zaune yanata kallonsu, baya tunanin waccan insane girl din zatayi wani abun kirki,
Can zuwa ya daure ya kai spoon baki, wani dadi ya ziyarci kwakwalwarshi ya rumtse ido, inda akabar aisha baya kenan ba ruwanta tana ma iyayin sati batai musu abinci ba sede suje waje suci ko yayi musu da kanshi, tun tana gida mommy ta shagwabar dasu komi se me aiki ce keyi baruwansu sede charting bacci da kallo,
fahad yaji taste yakara dauko spoon yakai baki besan lokacin da yace "wow" idonshi rumtse,
Aisha har ta dau spoon zata kai baki ta meda ta ajiye wani haushi da kishi suka taso mata, taja plate din gabanshi "girrrrr "
Ta medoshi gabanta,
Ya bude ido yana kallonta idanunta har sunyi ja tatashi tafara hada abincin cikin cooler har da wanda amira keci,
Yana kallonta idonta tab da kishi yace "aisha plsss mana kibari muci abincinnan yamin dadi "
Ta watsa mishi harara hawaye na neman fito mata tace "wlh baba tsoho zan kaiwa shi bawanda zeci abincin nan "
Ta cigaba da juye abincin, yahade hannu wuri daya yana kallonta, ta gama juyewa ta rufe kular ta dauka,
Amira tafasa kuka "daddy talk to mommy to bring my food back "
aisha tawatsa mata harara tai waje,
Yabita da ido ya girgiza kai, ya jawo amira yana tapping dinta yace "it's okay bari muje restaurant muci kinji? "
amira ta cigaba da kuka, yana cikin rarrashinta aisha ta shigo tana ta hade fuska ta hau step din bene har takusa hayewa ya kira sunanta "Aisha! "
ta juyo fuskarta da hawaye tana kallonshi......
[7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
3⃣2⃣
*Bismillahirrahmanirrahim*
*dedicated to yan amana 🤣*
Se yaji badadi ganin hawaye fuskarta yayi alamar tausayi da fuskarshi, bata jira shiba ta haye sama, yayi murmushin takaici ,bega wani laifinsa ba ita ta gayyato shi cin abincin honestly speaking abincin yayi dadi b4 yafara santi she's the one that begin, ya juya kan amira yace " angel muje mu rarrashi momy she's angry with us "
Yaja amira suka haye sama, suka shiga dakinta aisha tahaye saman bed tana rusa kuka yanaganin abinda take ya dafe goshi, yaja hannun amira suka fita yakaita dakinshi yabata game ya fito ya koma gun aisha,
Tana kwance tana shan kukanta yazo yazauna kan bed din yajawota jikinshi, ta cigaba da kuka don wani katon abu taji yatsaya mata a wuya,
Yana rungume daita tana cigaba da kuka yace "ya Allah"yana rumtse ido dan jin kukanta yake har cikin zuciya,
Magana yafara mata "aisha plss stop this crying, kukan ki na tabamin zuciya,nayi lefi kiyi hakuri plss, bansan zakiji zafi ba da bance abincin yayi dadi ba "
Ta dago ido tana cigaba da kuka tace "i love you yaya bazan iya hakurin abinda kayi ba inajin ciwo a zuciya ta sosai "
Ya fara share mata hawaye yana cewa "it's okay haka baze kara faruwa ba, nifa nakine ke daya sweety dan haka just wipe your tears and stop this crying "
Ta dago ido tana kallonshi yace "plss mana ko kinaso nima nayi kukan? "
Ta girgiza kai yace "toki hakuri my one and only "
Yana kashe mata ido daya, batasan lokacin da murmushi ya kufcemata, yayi murmushi shima yace "that's my girl "ya kai mata kisss, ya riga yasan aisha akwai kishi amma tana da saurin hakuri,
Yasamu ya rarrasheta sannan suka tafi Chinese restaurant cin abinci,
Faseelat tana isa gida tai ta juyi itakadai tarasa ina zata saka kanta don dadi finally yau de taganshi ,
Ta zauna kan kujera ta jawo wayarta ta tura mishi "kayi kyau sosai "
Ta ajiye wayar tai shiru tanajin haushin kanta yadda tai da ta ganshi.
Ko da khalil ya dawo da daddare take ce masa maman amira nagaidashi kuma tabata turare,
Yace "Allah sarki tanada kirki sosai gaskiya "
Lokacin da fahad yaga message din faseelat dariya ma abun yabashi yana tunanin yadda yaganta a tsorace, se ya tura mata smiling face, tana gani ko seda taji dadi.
Ana haka aka shiga watan azumi, tunda aka fara azumi shikenan khalil ko romance din ma yadena yi da yayi bude baki ze cigaba da jan cazbi daganan yawuce masjid suyi isha da tarawih ya dawo da yagama cin abinci ya cigaba da laziminshi itakuma taita charting dinta da friends,
Har akayi azumi 15 wani problem da faseelat ke fuskanta azumi ake amma ita shaawar karuwa take dan ko baccin rana takeyi mafarki take,
shi ko khalil gajiyar azumi da aiki ce tahanashi katabus,
Abun ya damu faseelat ta rasa ina zata saka kanta taji dadi, atleast ma tasamu wanda tafadawa zata rage wani abu,
Yau bayan ya dawo daga tarawihi ya zauna yana lazimi, ita ko faseelat sede ta juya ta kalleshi tayi tsoki kasa Kasa "waishi khalil miyake nufi ne?akace masa su uztazan basa bawa matansu lokacinsu ne? Basa wata fira me tsayi be taba cewa yana sonta ba sede aukin santi in yana cin abinci,
Hakanan taji tana son sharing problem dinta da maman amira, akai saa tana online faseelat ta tura mata "anty ansha ruwa lpy? Anty ina cikin matsala, shaawa tamin yawa, mijina be damu dani ba "
Maman amira na karantawa taji badadi tai mata reply "subhanallah, abu beyi dadi ba kiyi hakuri "
ta tura mata "anty shawara zakibani"
Maman amira tace "shawarata kije ki sameshi ki masa maganar, mijinki ne fa ba wata kunya tsakanin ku, ki masa maganar ku zauna kushawo problem din"
Faseelat tace "to Nagode anty "
maman amira tace "bakomi ai anzama daya "
Faseelat ta sauka online tana tunanin ta ina zata fara, don gaskiya hakurinta ya tafi karewa,
Har Sun kwanta takasa mishi maganar can de tai ta maza ta fara kiran sunanshi ya amsa yana saurarenta,
Tace "khalil banajin dadin yadda muke having sex"
Tana inda -inda tace "ni se nake ganin kamar baka lpya ya kamata kanemi magani "
Yayi shiru yana nazarin maganarta ya jawota jikinshi yace "I'm sorry faseelat,amma ni lpyata lau banaso na fara shaye shayen magani nafiso ki saba dani ahaka, faseelat bantaba koda rike hannun mace ba seke bantaba muamala da mata ba nike ganin shiyasa abubuwannan suke faruwa haka kiyi hakuri zuwa gaba komi ze dedeta "
Tai shiru ya dan matse ta cikin wasa yace "kinji "
Ta daga kai, yace "kuma cikin azuminnan wlh agajiye nake aiki yamin yawa shiyasa ko feeling banaji amma kiyi hakuri bayan salla komi will be normal "
Tace "to "tanajin haushi aranta itade tagama yarda da zuciyarta bashi lpya,ya zaai yace rashin sabo ne wata 7 ba kwana bakwai bane, suna haka bacci ya daukeshi while ita ko bacci batai ba,
Bayan kwana biyu de abun na cigaba da damunta ta rubuta tambaya ta tafi daita wajen tafsir, ta saka a akwati,
Kaidar malamin seya fara karanta questions sannan afara karatu tana zaune aka karanto tambayarta,
"Aslm inama malam fatan alheri Allah ya shirya zuria yakara ilimi, malam munyi wata 7 da mijina amma be taba kusanta ta ba ,da abun ya daman namasa maganar yace min lpyarshi lau inyi hakuri dashi ahaka, malam ina cutuwa sosai, har ya kai matakin da bazan iya hakuri ba ina neman shawarar malam "
Bayan yagama karanta tambayar yace "bewar Allah kina cikin jarabawa daga cikin jarabawoyin duniya akwai shaawa, saboda tana saurin halakar da mutum, shawarar da zanbaki ki hakuri ki cigaba da kame kanki, sannan ki kai maganar ga magabata tunda kinmishi be gyara ba,inaba maza shawara kuji tsoron Allah kurika sauke hakkin matanku na aure saduwa shine banban ginshikin aure bazaka ajiye mata dan kabata ci da sha da sutura ba kace kagama mata komi, a, a akwai hakkoki da suka rataya akanka daga ciki harda kawar mata da shaawarta, da zama daita kuyi wasa da dariya bata labari da debe mata duk wata kewa da zata hanata ganin wani namiji awaje, dan wasu mazan iyakarsu sex shikenan ba dariya ba magana me dadi, mata suna bukatar kulawa sosai saboda masu rauni ne, muna miki fatan zaku dedeta da mijinki Allah ya dedeta tsakanin ku, idan kuma anfada wa magabatan be dena ba kina iya neman ya sakeki, saboda auren ya haramta tunda akwai cutarwa ciki Allahu aalam "
Faseelat tunda taji an amsa tambayarta memakon taji sauki se ma tashin hankali da tashiga wa zata samu da maganar 'ummi? Gaskiya baxata iya ba gwara de ya sawwake mata yafi, tai shiru tana tunanin khalil gaskiya yana matukar sonta kuma yana da halin kirki sede tarin kayan haushin shi, tai shiru tanajin tausayinshi,