← Book details Ragon Miji Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 75 OF 130

Sashe 75

Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read

Tafara hawaye ta riko hannunshi tace "Dan Allah kayi hakuri karkayi fushi dani bazan jura ba "

Batare da ya damu ba yace "leave me alone please"

taki sakin hannun bare ta tashi tace "plsssss yaya farin cikinka shine nawa kayi hakuri katashi wlh bazan iya bacci ba awannan halin "

Ya tashi zaune yana kallonta yace "bakison farin ciki na Aisha da kinason farin ciki na da kinso faseelat she's my happiness inasonta sosai ke kuma ba wacce kika tsana se ita, is she not my wife don me bazanyi waya daita ba, tell me for how many times nake hugging, kissing feeding naki in front of her amma take hakuri ita batada kishi ne kome? "

Aisha hawaye suka cigaba da kwararowa fuskarta wai faseelat is his happiness duk soyayyar data nuna mishi for long periods of time amma lokaci daya ya manta daita,

Zuciyarta na tafasa tace "kadena yimin kome agabanta while nima kadena mata agabana kuma in ita zata iya hakura ni bazan iya ba kuma daita ce a matsayina da abinda zatai se yafi haka "

Hawaye masu zafi na cigaba da zubowa tace mai "nagode sosai yaya da irin wannan soyayyar da kakemin a yanzu inafata anan gaba bazaka manta ni ba kamanta duk soyayyar dana nuna maka, I must hate that girl saboda ita hasken rayuwata ya bace, thanks u so much yaya for everything "

ta sauka daga kan bed din ta fita adakin tana kuka ta koma other bedroom ta zauna kan kujera ta cigaba da kuka hannunta dafe da zuciyarta dake ciwo takoina,

Fahad yayi kasake yana tunanin maganar da yaga ya mata he felt very bad, Aisha bata cancanci haka agunshi ba ta soshi ta mishi biyayya matuka bekamata so da bacin rai ya rufe mai ido ya furta mata wadannan Kalaman ba,

Yaja tsoki (tsoki master🤣) ya tashi yabita tanata risgar kuka ya shiga yana tsaye yajawota ya rungume yanajin tausayin ta sosai yakankameta kam kam ,

Aisha tana kuka tace "I love you yaya sonka a jinina yake dashi nataso tun yarinta plssss kamin koda digon wanda nake maka ne kafin na mu..."

Ya rufe mata baki yanafadin "shitttttttt"!!!

"nima inasonki sosai matata kiyi hakuri what I told you is not from my heart bakina ne kawai ya furta amma ba daga zuci bane, u r my first love kece nafara so kuma I value the love u do to me, kidena kiran mutuwa idan kika mutu ni inyi yaya? "

ta cigaba da kuka he don't have to lie at all kobe fada ba afili maganarshi take,

Ya dagota daga jikinshi yana kallon fuskarta yace " I love you so badly kece bugun zuciya ta Aisha ur my heart stop shedding ur golden tears,"

ya saketa yayi kneeling kasa da fuskar tausayi yace"im very sorry for all I have done to you now and before plss forgive me my wife "

Ta sulale kasa ta rungumeshi tana cigaba da kuka tana kai mishi kisss takoina sannan takara rungumeshi wani abu yaji yana zubo mai a gefen ido he don't know meye yasa hannu ya lakuto ya duba it's tears ya lumshe ido ya bude, hes deeply in love with faseelat amma kuma he love his Aisha too,

Yakara matse ta yana fadin" sorry "

bayan wasu mintoci tai shiru tana ajiyar zuciya ya dagota ya ma fuskar ta kisss ya dauketa just like baby ya fita daita,

a bedroom ya ajiyeta akan bed ya bude take away din ya shairr da yasiyo ya hau gadon yafara bata a baki, ta rika karba tana taunawa kamar filajin,

Tana cikin taunawa ya shafo gashinta hannunshi na kanta ta Kalle shi yace "I love you my heart beat "

Tadanyi karamin murmushi ta dauki spoon takai bakinshi ya bude baki yanata kallonta ta zuba mishi abinci a ciki, ya lumshe ido harda sauke ajiyar zuciya ta kurama beautiful face dinshi ido ta kai baki tai wa gefen cheek dinshi kisss,

Ahaka suka gama cin abinci ya dauketa suka tafi toilet sukai wanka cike da love acan yasamu yadan..... Sannan suka fito,

Shi yajawo mata wata pink rigar bacci yasamata yasa nashi sleeping dress sannan suka kwanta ya jawota ya dorata saman cikinshi,, ba dadewa tai bacci tana ta ajiyar heart, hannunshi a zagaye daita ya dora dayan ma yazagaye ta ya rumtse ido,

Har cikin dare faseelat batai bacci ba har cikin kasusuwanta takejin zafi haka tai kwance tana ta istigfareee,

Da asuba zazzabin ya sauka se kuma zuciyarta datai ta tashi ta shiga toilet taita amai batsaya wa, ta galabaita sosai tasamu ta watsa ruwa dan taji karfin jikinta tai alwala tazo tai salla tai kwance kan carpet takasa tashi ta tayarda su Mansura ba shiri bacci ya dauketa,

har Mansura ta tashi tai salla tana ganinta kwance tasan batajin dadi tawuce kitchen yi musu breakfast,

Se 8 ta farka tabude ido taga haske tangaram ta tashi tanajin juwwwa ta fita kasa, da nufin shiga kitchen ko step bata gama sauka ba ta zauna ta dafe kai cikin muryar wahala ta rika kwalawa lady kira "Mansura! Mansura!! Mansura!!!!! "

Mansura tafito daga kitchen dasauri tana amsa kiran faseelat ta mika mata hannu tace "temakamin kikaini daki juwwa nake gani"

Cikin tausayinta Mansura ta kamata ta tashi ta kwantar da kai kan kafadar Mansura idonta a rufe suka hau sama har kan bed tasamu ta haye kan bed din ta kwanta,

Mansura tace "sannu anty Allah yabaki lpy bari nakira umma nafada mata ta turo family doctor namu "

Faseelat tace "karki fadamata anjima kadan zan warke duk kwanakinnan haka nake amma da rana ana dan samun sauki"

Mansura tace "Dan Allah anty kibari inkira ta kar wani abu yasameki jikinki fa da zafi sosai "

Faseelat tace "zan warke ina amira ki tadata hakanan "

Mansura tace "to amma anty aibaa wasa da lpya ni zankira yaya nafadamishi "

Faseelat ta dafe kai tace "kincika kafiya nace kibarshi shima hankalinshi tashi zeyi idan yaji kuma bawani ciwo ne sosai ba "

Mansura ta juya ta nufi dayan bedroom din tasamu amira tafito wanka ta wuce kitchen ta ida aikinta tanajin ba dadi, tana gamawa takoma dakin faseelat tambayarta ko zata iyacin supergetti omelette da tayi,

Kwance tasamu faseelat ta rufe da bargo tana ta kyarma abun yabawa lady tsoro yadda taga tana makyarkyata,
Kafin tai magana
Wayar faseelat tafara ringing karo na hudu,

Mansura taje ta dauka ganin fahad ne,

murya sanyaye yace "honey yau ko gaisuwar safe babu kuma ina kira anki dagawa? "

Dasauri bakin Lady na in ina tace "yaya anty fa bata lpy tun kwana ukku da suka wuce take rashin lpy taki bari afadawa kowa jiya amai ta wuni yau kuma gatanan kamar ma bata cikin hayyacinta zazzabi ya rufeta "

Hankali tashe yanajin kamar ya bude ido ya ganshi kusa daita yace "u r very stupid seki shiru miye amfaninki ne wlh in wani abu ya sameta se jikinki yagaya miki nonsense"

kittt ya katse kiran hannu na rawa ya latso number marry ya danna mata kira,

Ringing 3 ta dauka takara akunne be jira gaisuwar da take mai ba yace "plsss go-to my home matata bata lpy nikuma bani gari I don't know actual abinda ke damunta ki temaka kije ki dubamin ita kiyi bakin kokarinki doctor "

Doctor mary tace "okay don't worry she'll be fine "

Ta katse kiran tana ma hospital tafito tataho gidan,

Mansura ce tabude mata tashiga ciki tana ta sauri, suna shiga ta yaye duvet din da faseelat ta rufa tafara gwadata jikinta yayi zafi sosai ta Kalli Mansura dake tsaye tace "sister ki samo ruwa da small towel kizo kina shafa mata ajiki "

Mansura ta juya ta shige toilet,

Mary ta duba tafin hannunta ta bude idonta ta duba ta debi jininta sannan tai mata allurai ta tashi tafita ta koma hospital don yin teste din jinin da kuma siyo wa faseelat drugs,
Mansura ta debo ruwan tazo tana shafawa faseelat amira ta zauna tahade kai da gwiwa tana kuka sede Mansura keta rarrashin ta,

Acan japan fahad nagama waya da Mary hankali tashe jikinshi na bari ya kira deputy nashi bayan ya dauka yafada mai yanada patient matar shi bata lpy she's seriously ill dole ze dawo Nigeria ya dubata yaga condition nata saura kwana hudu shi yazo yaida covering aikin, badan Mustafan yaso ba ya amsa mai,

seda yafara kiran daya daga cikin maaikatan jirgi yafada mai akwai jirgin daze tashi karfe 5 na yamma,

Sannan Fahad yaja mota se gida, ya shiga dasauri Aisha ta tashi tsaye tana kallonshi ganin duk baya cikin natsuwarshi, tace "yaya lpy de ko? "

Ya yamutsa fuska yace "faseelat ce bata lpy sosai to nariga nasa aimana booking yau zamu koma Nigeria "

Aisha ta zaro ido tace "aikin fa? "

Ya harareta yace "ana maki maganar lpy wake ta aiki bari naje na shirya mana kaya "

ya juya ya shige bedroom yafara masu parking Aisha takoma tai zauniyyarta ta turo baki gaba tace "dan Rainin hankali macen da jiya tananan tana zuba maka iskanci yau kuma ace bata lpy dukkabi ka rude kamar ance maka ta mutu mtssww "taita dumi itakadai,

Fahad na cikin hada kaya wayarshi tafara ringing ya dauka da sauri ganin mary ce,

cikin farin ciki tace "congratulation sir ur wife is one month pregnant"

He don't expect this nankusa 1month ai kwanakin auren ma ne, he hate pregnancy saboda yana hanashi jindadin rayuwa but he's happy his queen zata haihu nanda 8month,

Yayi murmushi yace "thank you doctor kinada tukwici me kyau inafatan ita she's now safe ?"

Marry tace "she'll be well very soon tanada white fever amma bata bukatar asamata jini zan kaimata wasu drugs yanzu insha Allah zasu temaka sosai but sede hakuri shigar karamin ciki "

Jin tace jini hankalinshi ya kara tashi yace "OK thanks you but kicigaba da kulamin daita I'm on my way to night "

Marry tace "u don't have to worry I will do my best "

Yace "thanks "ya kashe kiran,

He's happy one side one side kuma he's not saboda matsalar da cikin yafara zuwa daita yana wahalar mishi da mata,
Chapter 75 · 0% Book details