Sashe 60
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
se suka janye fasa dawowa gefen masallacin saboda surika samun wannan ladar.
akwai wani hadisi kuma da aka rawaito daga bukhari.....
ﻭﻋﻦْ ﺃَﺑﻲ ﻣﻮﺳﻰ ﻗﺎﻝَ : ﻗﺎﻝَ ﺭﺳﻮﻝُ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﷺ : « ﺇِﻥَّ ﺃَﻋْﻈَﻢ ﺍﻟﻨَّﺎﺱِ ﺃَﺟﺮًﺍ ﻓﻲ ﺍﻟﺼَّﻼﺓِ ﺃَﺑْﻌَﺪُﻫُﻢْ ﺇِﻟﻴْﻬﺎ ﻣﻤْﺸًﻰ ﻓَﺄَﺑْﻌَﺪُﻫُﻢْ . ﻭﺍﻟَّﺬﻱ ﻳَﻨْﺘَﻈﺮُ ﺍﻟﺼَّﻼﺓَ ﺣﺘَّﻰ ﻳُﺼﻠِّﻴﻬﺎ ﻣَﻊَ ﺍﻹِﻣﺎﻡِ ﺃَﻋْﻈَﻢُ ﺃَﺟﺮًﺍ ﻣِﻦَ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﻳُﺼﻠِّﻲ ﺛُﻢَّ ﻳَﻨَﺎﻡُ » ﻣﺘﻔﻖٌ ﻋَﻠَﻴْﻪِ
_An Kar6o daga *Abi- Musa* Yace: *Manzon Allah* Yace: *“Lallai Daga Cikin Mutane wanda Yafi samun lada me girma Acikin salla, Wanda Yafisu Nisa Wajen Tafiya. Wanda Yake Jiran Sallah Har Sai Ya Sallaceta tare da Liman Yafi Wanda Idan Yayi Sallar Yake Bacci Girman Lada”*._
```{Bukhari da Muslim Suka Ruwaitoshi}```
Faseelat ta sakar mishi murmushi tace nasan zakaso ace kasamu lada mafi yawa,
Shiko yayi sororo yana kallonta cikin burgewa,
ta cigaba da cewa ,ba iyakar nan ladar ta tsaya ba, bayan kagama samun ladar tafiya se kuma ladar sallah acikin jam'i,manzon Allah (S. A. W) yace
صلاة الجماعة،ثفضل صلاة الفذ بسبع و عشرين درجة.
رواه البخاري و مسلم
Cewa salla acikin mutane tafi sallar mutum daya da lada ashirin da bakwai,
Tai narai narai da fuska cikin ladabi tace "hero nasan daga yau zaka rika gaggawar tafiya masallaci dan nasan bazaka bari wannan dumbin ladar yarika wuceka ba",
fahad da dadi ya gama cikashi yanda faseelat take ta kawo hadissai yace "insha Allah honey daga yau sallar Jam i bazata wuce ni ba thank you for showing me the best path "
faseelat tana murna tace "Nagode da ka amince Allah ya amshi ibadunmu "
yayi murmushi yace "amin "
ta yunkura ta tashi da kyar ta dauko mishi jalabiya ta zo tasaka mishi yanata kallonta tana gama samishi tace "Tom don't forget to include me in ur duas "
cikin jindadi da murmushi kan fuskarshi ya lakuci kuncinta yace "mar'atussaliha"ya juya yafita.
tasaki murmushi ta lumshe ido tasauke ajiyar zuciya from yesterday to now soyayyarshi takara shiga cikin jinin ta wadda tare daita take duk numfashi tanajin kamar ta shekara dashi kamar ma bazata iya rayuwa inbabu shi kusa ba ,
ta juya tana takawa asannu tashige toilet tayo alwala tazo ta tada salla, tana gamawa ta dauki alkurani tafara karantawa tafijin dadin karatun القران bayan Maghreb ko da asuba .
ko megadi yayi mamakin ganin fitar fahad da jalabiya da alamun zuwa masallaci, acan masallaci fahad yana sallar wani dadi da natsuwa nashigarhi lalle salla nakarawa mutum natsuwa, duk dade masallacin be cika ba amma akwai yan mutane ba laifi (that's what's happening a yawancin unguwar masu kudi they are not going to masjid Allah ,majority of them ana kiran salla suna kara shigewa cikin bargo ba kamar sallar asuba sauran salloli ko duk agida ,wasu ma sede ta jumaa) 🤣
Bayan an sallame sosai ya daga hannu yana adduar samun zaman lpy acikin iyalinshi da rokon yin adalci don baai nisa ba amma he's dying for faseelat ya shafa ya tashi ya fita a hanya sunata musabaha da jamaa makwabtansu masu attending salla wasu sundade basu haduba ma , (gaskiya fahad ka kwaso lada) 🤣
tunda ya doshi dakin faseelat yakejin kiraarta cikin murya me dadi tana karanta suratul mulk da ta saba karantawa duk dare wani lokaci ko ba kurani ko tana aiki tana karantawa , fahad yayi tsaye bakin kofar yana saurare murmushi kawai yaketa saki ,bawai basa karatun bane aa sunayi akan dade baai ba, kuma muryar faseelat is different saboda yadda take bawa kowane harafi hakkinshi da yadda take karatun da tajweed,
ya tura kofar ya shiga da sallama bakinshi, faseelat ta dago tamai murmushi ta amsa sallamar ta cigaba da karatu, da yayi zaune yanata kallonta he then decide to join her suka cigaba da yi atare,
Aisha da tafito daga daki bayan tayi tata sallar zataje tai masu dinner taji karatunsu ta kara matsawa sosai ta dan saurare su jin sunayi ne atare kishi ya taso mata taja dogon tsoki tace "mtswwwww wani sabon salo, himmmm kingama munafuncinki kibarmin mijina wlh "
Ta sauka Tawuce kitchen, duk jikinta ya mutu Allah da zataje bp test da jininta se yakai 190 and some things, cikin rashin kuzari ta dafa musu indomei da kwai ta juye a cooler ta kai kan dining tareda forks da plates ta haye ta shige daki,
da kwanciya tayi tanata wrong tunani kome ta tuno tai sauri ta tashi ta dauko kuraninta dake can saman wardrobe da kura jikinshi don anyi 2 months bata duba ba ta bude tafara nata karatun in a sweet and low tone nata (dakyau😂)tanayi tana kuka
kiran ishai yasa su faseelat dakatawa atare sukaiwa annabi salati da yin ربنااتنا في الدنيا حسنة وفي الآخرة حسنة وقناعذاب النار
Da subhanakallahumma wabi hamdika nashhadu an LA'ilaha illa anta nastagfiruka wa natubu ilaik, suka shafa,
atare kowa na kallon juna suka sakarma juna murmushi, fahad ya tashi ya shige toilet ya sauyo alwala badan tashi ta kareba a, a don kara samun lada da tsarkake gabbai ,
ya fito yana tsane ruwan da tawul cikin sauri don yaji anata hayya alassalah 😃
har yakai kofa ya rike handle yajuyo,
faseelat ta daga mishi hannu tanamai bye ya daga mata yafita zuwa salla.
[8/5, 6:09 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
5⃣9⃣
*Dedicated to sweetie I mean my kawalliya, my bestie here's ur page again enjoyed*
Itama tashi tayi tayo alwala tayi tata sallar ,bayan tagama tayi shafai da wuturi ta gama addua ta tashi tana linke carpet ya shigo rike da hannun amira,
Faseelat ta juyo tana murmushi tace "sannu da zuwa hero"
Kallonta Kawai yake bece komi ba, amira ta janye hannunta ta tafi wurin faseelat,
Faseelat ta cire hijab taajiye ta dauki amira tana kallonta tace "princess ya akai? "
Amira tace "anty I'm hungry "
Faseelat ta fiddo ido tace "ba magana princess najin yunwa dafatan de kinyi salla? "
Ta daga kai "nayi tareda mommy "
Faseelat tace "alright muje kici abinci diyar mommynta "
Fahad nata kallonsu faseelat ta fara takawa dakyar dauke da amira ahannu, fahad na dariya yaisa wurinsu yace "daughter taho karki karasa mommy she's not well "ya ansheta
Amira tai fuskar tausayi ta kalli faseelat tace "ayya sorry anty daddy na duka yake har mommy yana duka tai ta kuka when I heard ur crying nace mommy tazo for your rescue setace kindena kukan but she's scared........."fahad ya rufe mata baki ya kakaro murmushi yace "muje kici abincin sarkin surutu"
Ya kalli faseelat yace "muje honey queen muci abinci"ya mika mata hannu
Faseelat da take ta kallon fahad dan samm bata ganeba abinda zuciyarta ke bata shine kila tanajin screaming dinsu ne, tana murmushi ta saka hannunta anashi suka fita ,
Amira nata surutu da faseelat ,sukaje suka zauna kan dining Table faseelat sede tai dariya can zuwa ta dago suka hada ido da fahad daketa kallonta ta dena dariyar ganin irin kallon da yake mata ta sadda kai kasa tana gyara gashinta, be dena kallonta ba
amira tace "anty sarve me plsss"
Faseelat ta dago tai murmushi ta tashi ta bude kular ta zuba mata a plate tasa fork ta mika mata, bajira amira tafara ci sede tsakura kawai take duk kukan yunwar nata,
fahad yatashi ya hau sama don it's about 20 mnt Aisha bata fito ba,
Yana tura dakin ya shiga yaganta kwance dukunkune tanata ajiyar heart don tasha kuka ,
Cikin sauri yaisa wurinta ya haye gadon ya dora kanta ajikinshi yanata taba jikinta ko da zafi amma babu,
Cikin tashin hankali yace "heart beat meyasameki meyasa kike kuka? "
Ta lumshe ido can ciki ciki tace "kaina ke ciwo sosai da zuciya ta "
Fahad ya zaro ido cikeda tausayinta yace "sannu heartbeat meyasa baki kirani ba tundazu da na kira doctor since, sannu bari nakira likita "
ya daga wayarshi da niyyar kiran doc,
Aisha tace "no kabari zansha magani ba se ka kira doctor ba "
Fahad da hankalinshi ya gama tashi yace "kina wasa da lpyarki ne?idan ke zakiiya hakurin zama da ciwon ni bazan iya hakurin ganin ki cikin ciwo ba cos nima I'm feeling the pain "bajira ya dannawa doctor faith kira, after few ring ta dauka,
Tace "hello sir "
batare da ya amsa ba yace "my wife is not well plss come and check on her "
faith tace "I'm coming right now "
Ta kashe kiran .
Fahad ya jingina kai jikin bed din ya rumtse lips yariga yasan abinda ke wahalar da Aisha kishi ne kawai ke cinta, ya dora hannu yana shafa smooth hair dinta yace "Aisha dan Allah inarokonki ki kara hakuri akan na da, karki sawa kanki damuwa ciwo yakama minke ,nasan it's not easy kirika ganin mijinki tareda wata amma ki daure, Aisha inasonki sosai bazan iya hadaki da kowa ba, cos u r a sister, wife , mother of my daughter and my lover ke ta dabance bekamata kinasa wa kanki damuwa don duk wacce zanso bayanki take, Aisha u r my heartbeat duk bugun da zuciyata takeyi da sonki yake fita, ki kwantar da hankalinki kwanciyar hankalinki shine nawa "
Aisha ta rike hannunshi fuskarta akanshi tace "yaya bazan iya jurewa ba I can't endure hearing yours screaming doing sex with someone else, last night I'm sleepless, kokadan barawon bacci be dauke niba, taya ma kake tunanin hankalina ze kwanta inaganinka da wata Kana bata desame kulawa da kakebani I can't take it "hawaye suka gangaro daga idonta makoshinta a bushe saboda zuciya,
Fahad ya rumtse ido yanajin ba dadi it will hurt alot seeing your Husband with another girl showing her so much love, zuciyarshi tafara harbawa da karfi cikin dauriya ya fara sharemata hawaye yace "insha Allah that will not going to happened again, I'm so sorry my beloved wife "
ta dora hanninta akan nashi da ke kan fuskarta ta danyi murmushi tace "I love you "
Yayi karamin murmushi ya mata kiss a forehead,
akwai wani hadisi kuma da aka rawaito daga bukhari.....
ﻭﻋﻦْ ﺃَﺑﻲ ﻣﻮﺳﻰ ﻗﺎﻝَ : ﻗﺎﻝَ ﺭﺳﻮﻝُ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﷺ : « ﺇِﻥَّ ﺃَﻋْﻈَﻢ ﺍﻟﻨَّﺎﺱِ ﺃَﺟﺮًﺍ ﻓﻲ ﺍﻟﺼَّﻼﺓِ ﺃَﺑْﻌَﺪُﻫُﻢْ ﺇِﻟﻴْﻬﺎ ﻣﻤْﺸًﻰ ﻓَﺄَﺑْﻌَﺪُﻫُﻢْ . ﻭﺍﻟَّﺬﻱ ﻳَﻨْﺘَﻈﺮُ ﺍﻟﺼَّﻼﺓَ ﺣﺘَّﻰ ﻳُﺼﻠِّﻴﻬﺎ ﻣَﻊَ ﺍﻹِﻣﺎﻡِ ﺃَﻋْﻈَﻢُ ﺃَﺟﺮًﺍ ﻣِﻦَ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﻳُﺼﻠِّﻲ ﺛُﻢَّ ﻳَﻨَﺎﻡُ » ﻣﺘﻔﻖٌ ﻋَﻠَﻴْﻪِ
_An Kar6o daga *Abi- Musa* Yace: *Manzon Allah* Yace: *“Lallai Daga Cikin Mutane wanda Yafi samun lada me girma Acikin salla, Wanda Yafisu Nisa Wajen Tafiya. Wanda Yake Jiran Sallah Har Sai Ya Sallaceta tare da Liman Yafi Wanda Idan Yayi Sallar Yake Bacci Girman Lada”*._
```{Bukhari da Muslim Suka Ruwaitoshi}```
Faseelat ta sakar mishi murmushi tace nasan zakaso ace kasamu lada mafi yawa,
Shiko yayi sororo yana kallonta cikin burgewa,
ta cigaba da cewa ,ba iyakar nan ladar ta tsaya ba, bayan kagama samun ladar tafiya se kuma ladar sallah acikin jam'i,manzon Allah (S. A. W) yace
صلاة الجماعة،ثفضل صلاة الفذ بسبع و عشرين درجة.
رواه البخاري و مسلم
Cewa salla acikin mutane tafi sallar mutum daya da lada ashirin da bakwai,
Tai narai narai da fuska cikin ladabi tace "hero nasan daga yau zaka rika gaggawar tafiya masallaci dan nasan bazaka bari wannan dumbin ladar yarika wuceka ba",
fahad da dadi ya gama cikashi yanda faseelat take ta kawo hadissai yace "insha Allah honey daga yau sallar Jam i bazata wuce ni ba thank you for showing me the best path "
faseelat tana murna tace "Nagode da ka amince Allah ya amshi ibadunmu "
yayi murmushi yace "amin "
ta yunkura ta tashi da kyar ta dauko mishi jalabiya ta zo tasaka mishi yanata kallonta tana gama samishi tace "Tom don't forget to include me in ur duas "
cikin jindadi da murmushi kan fuskarshi ya lakuci kuncinta yace "mar'atussaliha"ya juya yafita.
tasaki murmushi ta lumshe ido tasauke ajiyar zuciya from yesterday to now soyayyarshi takara shiga cikin jinin ta wadda tare daita take duk numfashi tanajin kamar ta shekara dashi kamar ma bazata iya rayuwa inbabu shi kusa ba ,
ta juya tana takawa asannu tashige toilet tayo alwala tazo ta tada salla, tana gamawa ta dauki alkurani tafara karantawa tafijin dadin karatun القران bayan Maghreb ko da asuba .
ko megadi yayi mamakin ganin fitar fahad da jalabiya da alamun zuwa masallaci, acan masallaci fahad yana sallar wani dadi da natsuwa nashigarhi lalle salla nakarawa mutum natsuwa, duk dade masallacin be cika ba amma akwai yan mutane ba laifi (that's what's happening a yawancin unguwar masu kudi they are not going to masjid Allah ,majority of them ana kiran salla suna kara shigewa cikin bargo ba kamar sallar asuba sauran salloli ko duk agida ,wasu ma sede ta jumaa) 🤣
Bayan an sallame sosai ya daga hannu yana adduar samun zaman lpy acikin iyalinshi da rokon yin adalci don baai nisa ba amma he's dying for faseelat ya shafa ya tashi ya fita a hanya sunata musabaha da jamaa makwabtansu masu attending salla wasu sundade basu haduba ma , (gaskiya fahad ka kwaso lada) 🤣
tunda ya doshi dakin faseelat yakejin kiraarta cikin murya me dadi tana karanta suratul mulk da ta saba karantawa duk dare wani lokaci ko ba kurani ko tana aiki tana karantawa , fahad yayi tsaye bakin kofar yana saurare murmushi kawai yaketa saki ,bawai basa karatun bane aa sunayi akan dade baai ba, kuma muryar faseelat is different saboda yadda take bawa kowane harafi hakkinshi da yadda take karatun da tajweed,
ya tura kofar ya shiga da sallama bakinshi, faseelat ta dago tamai murmushi ta amsa sallamar ta cigaba da karatu, da yayi zaune yanata kallonta he then decide to join her suka cigaba da yi atare,
Aisha da tafito daga daki bayan tayi tata sallar zataje tai masu dinner taji karatunsu ta kara matsawa sosai ta dan saurare su jin sunayi ne atare kishi ya taso mata taja dogon tsoki tace "mtswwwww wani sabon salo, himmmm kingama munafuncinki kibarmin mijina wlh "
Ta sauka Tawuce kitchen, duk jikinta ya mutu Allah da zataje bp test da jininta se yakai 190 and some things, cikin rashin kuzari ta dafa musu indomei da kwai ta juye a cooler ta kai kan dining tareda forks da plates ta haye ta shige daki,
da kwanciya tayi tanata wrong tunani kome ta tuno tai sauri ta tashi ta dauko kuraninta dake can saman wardrobe da kura jikinshi don anyi 2 months bata duba ba ta bude tafara nata karatun in a sweet and low tone nata (dakyau😂)tanayi tana kuka
kiran ishai yasa su faseelat dakatawa atare sukaiwa annabi salati da yin ربنااتنا في الدنيا حسنة وفي الآخرة حسنة وقناعذاب النار
Da subhanakallahumma wabi hamdika nashhadu an LA'ilaha illa anta nastagfiruka wa natubu ilaik, suka shafa,
atare kowa na kallon juna suka sakarma juna murmushi, fahad ya tashi ya shige toilet ya sauyo alwala badan tashi ta kareba a, a don kara samun lada da tsarkake gabbai ,
ya fito yana tsane ruwan da tawul cikin sauri don yaji anata hayya alassalah 😃
har yakai kofa ya rike handle yajuyo,
faseelat ta daga mishi hannu tanamai bye ya daga mata yafita zuwa salla.
[8/5, 6:09 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
5⃣9⃣
*Dedicated to sweetie I mean my kawalliya, my bestie here's ur page again enjoyed*
Itama tashi tayi tayo alwala tayi tata sallar ,bayan tagama tayi shafai da wuturi ta gama addua ta tashi tana linke carpet ya shigo rike da hannun amira,
Faseelat ta juyo tana murmushi tace "sannu da zuwa hero"
Kallonta Kawai yake bece komi ba, amira ta janye hannunta ta tafi wurin faseelat,
Faseelat ta cire hijab taajiye ta dauki amira tana kallonta tace "princess ya akai? "
Amira tace "anty I'm hungry "
Faseelat ta fiddo ido tace "ba magana princess najin yunwa dafatan de kinyi salla? "
Ta daga kai "nayi tareda mommy "
Faseelat tace "alright muje kici abinci diyar mommynta "
Fahad nata kallonsu faseelat ta fara takawa dakyar dauke da amira ahannu, fahad na dariya yaisa wurinsu yace "daughter taho karki karasa mommy she's not well "ya ansheta
Amira tai fuskar tausayi ta kalli faseelat tace "ayya sorry anty daddy na duka yake har mommy yana duka tai ta kuka when I heard ur crying nace mommy tazo for your rescue setace kindena kukan but she's scared........."fahad ya rufe mata baki ya kakaro murmushi yace "muje kici abincin sarkin surutu"
Ya kalli faseelat yace "muje honey queen muci abinci"ya mika mata hannu
Faseelat da take ta kallon fahad dan samm bata ganeba abinda zuciyarta ke bata shine kila tanajin screaming dinsu ne, tana murmushi ta saka hannunta anashi suka fita ,
Amira nata surutu da faseelat ,sukaje suka zauna kan dining Table faseelat sede tai dariya can zuwa ta dago suka hada ido da fahad daketa kallonta ta dena dariyar ganin irin kallon da yake mata ta sadda kai kasa tana gyara gashinta, be dena kallonta ba
amira tace "anty sarve me plsss"
Faseelat ta dago tai murmushi ta tashi ta bude kular ta zuba mata a plate tasa fork ta mika mata, bajira amira tafara ci sede tsakura kawai take duk kukan yunwar nata,
fahad yatashi ya hau sama don it's about 20 mnt Aisha bata fito ba,
Yana tura dakin ya shiga yaganta kwance dukunkune tanata ajiyar heart don tasha kuka ,
Cikin sauri yaisa wurinta ya haye gadon ya dora kanta ajikinshi yanata taba jikinta ko da zafi amma babu,
Cikin tashin hankali yace "heart beat meyasameki meyasa kike kuka? "
Ta lumshe ido can ciki ciki tace "kaina ke ciwo sosai da zuciya ta "
Fahad ya zaro ido cikeda tausayinta yace "sannu heartbeat meyasa baki kirani ba tundazu da na kira doctor since, sannu bari nakira likita "
ya daga wayarshi da niyyar kiran doc,
Aisha tace "no kabari zansha magani ba se ka kira doctor ba "
Fahad da hankalinshi ya gama tashi yace "kina wasa da lpyarki ne?idan ke zakiiya hakurin zama da ciwon ni bazan iya hakurin ganin ki cikin ciwo ba cos nima I'm feeling the pain "bajira ya dannawa doctor faith kira, after few ring ta dauka,
Tace "hello sir "
batare da ya amsa ba yace "my wife is not well plss come and check on her "
faith tace "I'm coming right now "
Ta kashe kiran .
Fahad ya jingina kai jikin bed din ya rumtse lips yariga yasan abinda ke wahalar da Aisha kishi ne kawai ke cinta, ya dora hannu yana shafa smooth hair dinta yace "Aisha dan Allah inarokonki ki kara hakuri akan na da, karki sawa kanki damuwa ciwo yakama minke ,nasan it's not easy kirika ganin mijinki tareda wata amma ki daure, Aisha inasonki sosai bazan iya hadaki da kowa ba, cos u r a sister, wife , mother of my daughter and my lover ke ta dabance bekamata kinasa wa kanki damuwa don duk wacce zanso bayanki take, Aisha u r my heartbeat duk bugun da zuciyata takeyi da sonki yake fita, ki kwantar da hankalinki kwanciyar hankalinki shine nawa "
Aisha ta rike hannunshi fuskarta akanshi tace "yaya bazan iya jurewa ba I can't endure hearing yours screaming doing sex with someone else, last night I'm sleepless, kokadan barawon bacci be dauke niba, taya ma kake tunanin hankalina ze kwanta inaganinka da wata Kana bata desame kulawa da kakebani I can't take it "hawaye suka gangaro daga idonta makoshinta a bushe saboda zuciya,
Fahad ya rumtse ido yanajin ba dadi it will hurt alot seeing your Husband with another girl showing her so much love, zuciyarshi tafara harbawa da karfi cikin dauriya ya fara sharemata hawaye yace "insha Allah that will not going to happened again, I'm so sorry my beloved wife "
ta dora hanninta akan nashi da ke kan fuskarta ta danyi murmushi tace "I love you "
Yayi karamin murmushi ya mata kiss a forehead,