← Book details Ragon Miji Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 35 OF 130

Sashe 35

Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read

yana dawowa har jamila tafito ta saka rigar baccinta ta dora zane yajasu salla, bayan sungama yadan fara mata tambayoyi akan addini biyu kadai ta amsa shima wankan janaba ne da farillan alwala, yana kallonta yace "aji nawa kike a islamiya? "
Tace "3"

Yace "OK insha Allah nanda 1 wk zaki koma makaranta ita ibada da kike gani baayinta daka dole se annemi ilimi afahimce ta "

Ta daga kai kurum ya tashi ya zare jallabiyar jikinshi ya haye gado,

Itama ta dauke carpet ta zare hijab da Zane tabi ta kwanta,

Tana kwanciya ya matsa ya rungumota ta baya da yake tabashi kugu, bawani tsayawa direct to breast ya tafi yafara mammatsa su, itakam se girman jikin amma ba breast yanzu suke fitowa yan wanda ke da akwai yayi ta luliyawa, yanajin dadi daganan wasan yafara sauyawa ya cire komai na jikinsu yafara aika mata da hot kises ta koina jamila tai kuyum tanajin bakon lamari ashe haka auren yake, seda ya kai 5mnt yana romancing dinta sannan ya haye ta yana neman hanya,

Jamila ta zaro ido jin zafi agabanta tafara cewa "zafi zafi "

shi ko yana cewa "Ahankali, ahankali😂🙈"

Sunata haka har ya samu ya kurda, jamila kuka tafashe dashi ,shiko nishi kawai yake, yanata back and pro inside her vagina, jin abun ba na tsayawa bane jamila tafara "dan Allah kabari dan Allah "tana ta magiya amma khalil be bari ba dan lokacin ma yabar jinta,

it took him 30mnt sannan yakawo kunsan shima ya tsimu😂 yai mata damkar nan kasusuwan jamila seda sukayi kara,

Wiwi take ta kuka shikuma ya rungumeta yana meda numfashi, lokaci guda son jamilar yakara ninkuwa acikin ranshi yanajin wani dadi na ratsa brain dinshi ya mirgina gefe yana meda numfashi, ashe haka akejin dadi? Inama ace tuntuni yanajin irin wanga dadi, faseelat ce tafado mishi arai yanda yake samun natsuwa a iya romance daita ina ma ace itace yanzu tareda shi,

Kukan jamila yakatse mai tunani ya matsa yana "sannu kanwata"

jamila ta wurga mishi harara tana "waiyo kuguna kasusuwana"

ya tashi zaune ya daga kafafunta bama wani jini sosai jinin befi digo hudu ba itako se ihu take ya dago yana kallonta yace "haba jamila ki zama jaruma mana "

Tace "bazan zama jarumar ba duk ka karyamin kashi, gashi nan dina ya rabe biyu"ta dafa kasanta,

Ya danyi dariya yana kallon rakinta yace "be wani rabe biyu ba ni yanzu ma second round zan koma, saboda kin rudani da yawa "

Fuuuuu jamila ta diro daga saman gadon tai tsakar gida da gudu, ya tashi ya bita dasauri,

Yana fita yaga tana niyyar bude kofa yaje ya rikota yana gumtse dariya "ke jira niba abunda zanmiki ki wuce mushiga ki gasa jikinki ki kwanta,

Ta juya kanta dan zindir yake tace "ni gidan hjya zanje acan zan rika kwana kawai tunda baka da tausayi,

ya jawota ya rungume "haba yar kanwata bazan sake ba kiyi zaman ki anan gobe ma zan kara siyo miki kaza "

Jamila tai gum batakara cewa uffan ba yajata ciki yahada mata ruwan wanka ta zauna tana ta rumtse ido da baki alamun zafi yanata jera mata sannu bayan sunyi wanka suka koma kan bed suka kwanta yana rungume daita,

Da asuba seyaji jikinta da zafi ya zame yaje yayi salla ya dawo ya kwanta yakara taba jikinnata har lokacin da zafi be tada ta ba ya kwanta,

Har 7 jamila bata farka ba ganin batai salla ba yafara tashinta ,ta bude ido tana kallonshi yace "kitashi kiyi salla seki dawo ki kwanta "ta turo baki gaba ta na yamutsa fuska ta tashi zata shiga toilet amma kugunta ya rike ga zafi da takeji, ta juyo tana kallonshi zatai kuka yace "no plsss bari nakaiki toilet din kinji jamilata "ta dauke kai irin me fushinnan yazo ya ciccibeta zuwa toilet yakara hada mata ruwan zafi ta shiga sannan ya fito, shi da kanshi ya gyara gadon ya sauya bedsheet, yayi shara da moping sannan ya dawo dakin lokacin jamila harta Gama salla zatai shafa yaje bayanta ya tsaya "kanwata me zaki breakfast dashi? "

tace"tea da bread "

Yace"ba kaza ba?" yana dariya .

Ta kyaleshi kurum yajuya yafita ya shiga kitchen yahadamata tea din da kwai yakawo mata, abinda faseelat bata samuba kenan,tarairaya da kulawa lalle khalil ya sauya ,

Jamila ta zauna ta cika kundunta taff yanata kallonta yau ga wacce tafishi ci,yamika mata paracetamol tasha ta koma ta haye gado se bacci.

Ya tashi ya shiga toilet yayi wanka ya dawo ya kwanta yanata kallonta, especially nonuwanta da suke tsaye suna tofo yana tuna yanda yajisu jiya, ya tuna yadda na faseelat suke a cike a tsaye ga laushi, shikadai yayi murmushi tuno garar da ya kwasa ada,

Hjya dakyar ta samu tai bacci jiya, gabadaya setaji ta kamar wacce akaiwa kishiya, da safe tun 6 ta ke niyyar kiranshi tana ta danne zuciyarta bata kira ba ,ganin har 9 bezo ba tace aranta "ana can ansamu abinda baa saba jiba mtsww"

ganin har 10 tayi seta kirashi dan takasa Hakura ,yana cikin bacci wayar ke ringing kafin yatashi ya dauka har ta tsinke, ganin hjya ce yabi kiran tana dauka

yace "hjya ina kwana? "

tace "lpy lau dama ganinai har ten tayi shine nace baku break ne ?"

Yana hamma yace "hjya ai munyi breakfast tundazu abinda yasa banzo gaisheki da safe ba jamila ce bata lpya "

Hjy ta tabe baki tace "ihinnnn, to me zakuci da rana? "

Yace "bari na tambaye ta me takeso"

hjya tabata fuska wai sema ya tambayeta abinda takeso,

Shiko bema kashe wayar ba yafara tashin jamila "kanwata, kanwata! "yana bubbuga pillow

ta bude ido tana kallonshi yace "me zakici da rana? "

Ahankali tace "fried rice "

Ya meda waya kunne yace "tace fried rice takeso "

Hjya tace "to kaifa? "

Yace "nima ita zanci hjya "don yanason koyon cin abinda takeso,

Hjya ta yatsina fuska tace "to se kazo din "takashe wayar tana jan tsoki.

Shiko ya cigaba da baccinshi 2:30 ya farka ya wanko baki yayi salla saboda ya rasa jam'i ya tafi gidan hjya,

Yana zuwa tana ciki tana salla yasamu kujera ya zauna,

Tana gama sallar tafito tana mai kallon mamaki setaga fuskarshi har naso takeyi inba idonta bane setaga har wani naman wuya yaaje jiya to yau kawai😂

Tazo ta zauna yanayin kallon da take mishi yafara sunnar da kai suka gaisa tana tambayarshi jikin jamila yace dasauki ya amshi abincin ya tafi hjya nata binshi da ido.

*Baku tayani murna ba 😂amban matsayin shalele a golden forum 💃🏼saboda son da sukemin 😂kutayani murna, seni shalele🤸🏼‍♀*
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰

By

*MAMAN MAMY* *(SHALELE)*

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍

*~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*

4⃣1⃣

*duka buk dinnan fa sadaukarwa ne ga sister zulaihat rano, niko se rabarwa mutane pages nake ba neman izini 😂🤭amin hakuri sister, ai nasanki da kirki da hangen nesa ko banfada ba kinsan inda na dosa, I really love you sister*💋

*wannan pagyn ma de sadaukarwa ne ga maman nour the writer of (yanzu nake girba), kisani inasonki kamar yadda kike kamnata 😉Allah ya rayamiki zuria ya barki da megidanki thanks for everything 😘*

Hjya wani kololon bakin ciki yatsaya mata, itafa bataso ya rika wani kula sosai da mace,

Bayan kwana biyu wata kawar ummi tazo gidanta gulma suka gaisa anata labari dan Sun kwana biyu basu haduba,

Can labari yayi labari saude ta kawo gulmar data kawota,

"waiko hjy kinsan mijin faseelat har yayi aure? "

Ummi cikin mamaki tace "a, a bansaniba wlh ashe har yakara wani auren, amma hjya bata kyautamin ba dabata fadamin ba "

Saude tace "keda in tafada miki zuwa zaki? "

Ummi tace "yo me ze hana aibazan manta alherin da tamin ba"

Saude taja tsoki "yo wane alheri ta miki inba cutarki datayi ba, yoni fa wlh sede inbada labari dankuwa rakiya kut take da kawata, wai ke bakisan yadda akaiba ita rakiya taje tafadawa saratu ai danginku yan mallaka ne ta kuma bata shawara akan ayi mishi kwado kada ya kusanci diyarki ta mallakeshi, se yanzu da suka rabu suka koma gun malami suka samu ya rasu suka zo gida sunata jidali da saratun har dannata yaji ya fadi, ai ya dade asibity baya lafiya, se yanzu da abun ya kwabe ita rakiya kebawa zulai labari shine tafadamin, nace ai gwara da aka sakarmiki diyarki wlh"

ummi ta rike baki tana sallallami tace "ammade hjya bata kyauta min ba, da yarinyar nan ta afka zina fa tunda ita shegen zurfin cikin tsiya ne daita duk abinda ake bansaniba seda ya saketan, to Allah yakyauta bantaba jin irin labarinnanba se a wannan novel din na raggon miji ace wai uwa ce tayiwa danta makulli, "

Saude tace "amin kede ai hjya ba masoyiyarki bace yanzu wanga auren da yake tana sonshi ai bakiga yadda take rawar kai ba "

Ummi tace" Allah ya kyauta de "suka cigaba da jimami,

Faseelat nata kaikawo kitchen to daki taji firarsu tai tsaye tana jin tausayin khalil ashe dama hassashenta gaskiya ne bai lpyan, takoma daki ta dauki wayarta tai dialing number dinshi,

Khalil yana kitchen yanawa Amarya jamila girki wayarshi tai kara ya dauka yana kallon screen din dukda yagoge number dinta amma be manta digit daya na number taba, ya dauka dayin sallama,

Faseelat ta amsa tana murmushi tace "ango kasha kamshi "

Yayi shiru bece uffan ba tace "yau nakejin labarin kayi aure shine nakira naimaka fatan alheri, Allah yabaku zaman lpya yabaku zuria dayyiba,"

yace "amin Nagode "

tace "Tom se anjima agaida amarya "

Takashe kiran tayi deleting number dinshi, hakanan taji hawaye Sun zubomata ita da kanta take jin tausayin kanta,

tai dialing number fahad kamar kullum tana ringing baadauka, tai zaune tanata sharar kwalla dacewa "ni miye laifina? dazakamin wannan hukuncin fahad? Ai sunan bazawara kawai nake amsawa amma sunan be kamace niba "(toshi ina yasani malama faseelat) 🤣
Chapter 35 · 0% Book details