Sashe 29
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Khalil yayi sallama ya shiga har cikin daki ummi ta shiga ciki suka gaisa da yatashi tafiya ya aje mata bandir na 50 yace abawa yara,
Ummi tace "to angode sosai Allah yakara budi, aitade hakuri shi zaman aure dole seda hakuri da kai zuciya nesa Allah yabaku zuria dayyiba "
Yace "amin "yanata sadda kai maganar ummi ta dan ragemishi zafin da yakeji kamar tasan tsiyar da faseelat ke shukawa a cikin gidan ,ya tashi ya fita, faseelat se wurga mishi harara takeyi beko damuba ya Saki murmushi yace "ki shirya 6pm zanzo na daukeki "be jira amsar ta ba ya fita.
Shikadai yaje gidan hjya bayan sungaisa take tambayarshi faseelat yace"ai tana gida tundazu "
Hjya tai shiru ta cigaba da hidimunta, tunda yazo ya zauna yaketa sake-sake da tunani, wai miyake damun faseelat ne yau kusan kwana goma sha basa kwana daki daya, ba magana me dadi, batayin duk wani abu da tasaba yi, yayi shiru yana nazari, seya tuna last maganar su datake mashi korafi akan sex, tunanin shi da kwakwalwarshi ya tsaya nan, se kuma ya cigaba da neman mafita, akarshe yayanke shawarar zuwa wajen masu man power na Islamic, yana cikin tunanin hjya tashigo cikin dakin so biyu kenan tana giftashi be sani ba har tazo kusa dashi tana kiran" kai!kai ! "amma bejiba seda ta dafashi ya dago ta tsuramishi ido tace "wai lpy kake? Dukkabi ka rame kafita hayyacinka mike faruwane? "
Yace "bakomi hjya azumine ya medani haka "
tana mai wani irin kallo tace "to yayi tunda bakaso naji damuwarka sede inaso ka kwantar da hankalinka, banison ka shiga wani hali na rasa mahaifinka baniso na rasa ka ,"
Yace "hjya bawani abufa, Ki kwantar da hankalinki "
Tace "Allah yasa "tana kara karemishi kallo,
Yadan kara zama ya tashi yafita be zame ko inaba se alhayat Islamic center, yaje ya siyi kati kasancewar salla ce ba layi yashiga gun malamin, ya mishi bayani a kunyace, malamin yarubuta mashi magugunan sa karfi na maza, khalil ya siya ya nufi gida ya dauki biyu ya shanye su tass yayi kwance yana ta tunani abin duniya duk ya dameshi,
Karfe shidda yaje ya dauko faseelat tunda ya daukota batace uffan ba, saboda itama ummi seda tai mata tata yar nasihar,
Yana ajiyeta yawuce masjid ita kuma ta shige gida, kusan karfe 7: 30 fahad yakirata sukai ta fira har isha, shi ko khalil a daddafe yayi salla ya taho gida saboda yadda yaji yana ta samun erection,
Ko da yazo betsaya shigo da mashin ba ya shiga gida, sam faseelat batasan ya shigoba, sunata firar soyayyar su da fahad,
Tunda khalil yashiga dakin yaji wayar da take tana ta noke murya tana shagwaba da duk wani abu da zeja hankalin namiji, hankalinshi ya tashi, kafafuwansa na kyarma ya samu kujera ya zauna ya dafe kai da hannu biyu, yana tunani "meyasa? Meyasa faseelat takeso ta lalata rayuwar aurensu? meyasa takeso ta jefa kanta a cikin halaka? "
Tunanin shi ne yakatse jin sautin kisses dinta ,ya mike tsaye yana kyarma,
faseelat nakiran "good night have a sweet dreams "
Khalil yashigo tai sauri ta kashe kiran ta mike tsaye tana raba ido dan bataji shigowar shiba,
Tana ta sadda kai shiko ya tsaya yana kallonta, da wani yabashi labari baze taba yarda ba wai faseelat dinshi ce ke fira da wani,
Ya samu dakyar yace "faseelat kinaso kigama da duniya lpya ko? da aure na akanki kike waya da wani kato "
Faseelat ta juyo dasauri ta daga mishi hannu "hehehee,karka kara cewa fahad dina kato kaine de babban katon bashi ba "
Ta rika murguda baki,
Ranshi ya baci sosai, batai tsammani ba taji ya tura ta kan bed yabi bayanta ya fara kokarin cire mata riga suka cigaba da kokawa har ya janye rigar ya danne mata hannuwa ya fara bin jikinta da kisses ,tana ta kuka tana kokarin janye hannuwanta, ko minti daya be dauka ba yayi hanyar shigarta ,abun mamakin shine yanajin shaawar beyi release ba amma yana zuwa shigarta yaji abar ta kwanta, he was very surprised, ganin baze iya ba yasa yatsa yafara kokarin yiwa kanshi hanya don yau yakudurci se yayi sex daita,
Faseelat sede taji yatsa na neman shigarta a tsorace ta kurma ihu yasa hannu ya toshe bakin tadage cincin karfinta ta gartsa mashi cizo, yayi sauri ya dagata yana duban hannun yana nishi, ita ko taja gefe guda tana kuka tana fadin "Allah yaisa, banyafe ba mugu azzalumi, daniska "ta cigaba da kukanta yana samu zafin cizon ya rage ya mika hannu ze kara kamota ta tashi da gudu ta shige toilet
Tana cigaba da kuka tana Allah yaisanta bata yakeba.
Yayi kwance yana tunanin lamarinshi yanzu haka ga abar a mike, to me yahana ya shigeta? Yanata tunani ,
itako tana toilet tana cigaba da bankomai Allah yaisa, dukda shi masoyin bacci ne amma bacci beyi gigin daukarsa ba saboda tashin hankalinda yake ciki, itama tana cikin toilet tana kuka saboda yunkurin rabata da virgin dinta da yayi wanda yanzu burinta be wuce takaishi ga fahad ba.
Har sha biyu bata fito ba ya tashi yaje bakin kofar toilet din Yana kwankwasawa "kifito faseelat dare ne fa kina cikin toilet for many hours ki fito plsss baabunda zanmiki "
tana jingine da kofar tace "baza a fito ba din mugu azzalumi kawai "
Yace "eh naji kifito bazan miki komi ba, kinsan fa toilet matattarar iska ce "
Tace "yo ba kwara iskan ba da mugun abinda kakeson yimin dan zalunci "
Yace "kifito plsss OK tunda bazaki fito ba ni natafi dakina acan zan kwana kifito ni natafi "ya juya yabar dakin,
Seda taji tsit sannan tafito dasauri ta sakawa dakin kuba, ta koma taita rizgar kuka saboda ita kanta tasan abinda take badede bane amma takasa hakura wanda yanzu bama zata iya kwana daya ba batare da jin muryar fahad ba,
Khalil dakyar bacci ya daukeshi batare da yagano abinda ke damunshi ba, itama faseelat dakyar tai bacci,
Da safe har karfe 8 faseelat bata fito ba gashi yanason fita shago, yaje yana kwankwasa mata, seda ya dade yanayi sannan ta tashi tana zumburo baki tazo ta bude tana mishi kallon tsana,
Batare da yadamu da kallon da takeyi mishi ba yace "ki sauri kihada min break fast nayi late "yawuce cikin dakin
Ta tabe baki tai hanyar kitchen, dukda yace yana sauri seta tsiri yin danwake, kuma it take much time, har ya shirya ya zauna jiranta, se kusan 9 saura kwata takawomishi abincin ta dangwarar da plate din Kasa ya dauka yana girgiza kai, don shi dakanshi ke tausayin kanshi, yafara cin abincin,
Tana ta yan gyare gyarenta, tana waiwayowa taga khalil yana cin abincin yana bata fuska yana karkace baki irin ba dadin nan,
Beyi aune ba yaji ta wafce plate din, ya kalleta yace "bani plate dinnan faseelat"
tace "anki abaka ni zaka raina wa hankali insha wuya inmaka girki kazo kanaci kamar yadda jaki keci to kaGama cin abinci na wlh daga yau kanemi wurin cin abinci ko karika shiga kitchen da kanka ka girka "
Yatsura mata ido yana memeta jaki,can yace "faseelat nine jakin? "
Tai dariyar rainin hankali tace "ai gwara jakin ma da kai "
Tai waje ta zubda abincin a dustbin dama dan tayi tsiya tai girkin ba dadi, ta dawo ta dora plate din kan cinyarshi tace "kakai shi kitchen alaramma "ta shige daki yayi galala da baki yana kallonta, ya ajiye plate din yatashi yabar gidan gabadaya,
tagama abubuwan da take tai wanka ta sanya wata yellow din gownt tana zaunawa kan mirror fahad ya kira ta ,abun mamakin shine video call ne ba kamar yanda suka saba ba, batare da wani laakari da ko dankwali babu kanta ba ta dauka ta ajiye wayar setin ta,
Dukansu kallon juna sukarika yi ba wanda yace uffan shi yana zaune akan wata resting chair ne yana sanye da armless riga ,yanata aika mata da kallon love,
ya kure ta da ido yana kallonta especially her boob's and her beautiful face and hair, tayi matukar yin kyau,
Can zuwa ya daure yace "hi! "
Tai murmushi tana gyara gashin kanta da ya jike ya zubo kan fuskarta sannan tace "hi "
Ya cigaba da kallonta tai murmushi ganin be magana ba tace "kayi kyau sosai "
Ya danyi dariya "kinga na kiraki video call ko? "
Tadaga kai tana sunna kai tana mai wani irin kallo
Yace "nakasa hakura ne har nadawo naganki, inason ganin motsin kyawawan lips dinki da ganin ur beautiful body shiyasa na kira I hop banyi laifi ba? "
Tace "laifi? Ai baka laifi "
yayi murmushi "kinyi kyau sosai, se yanxu nasamu natsuwa dana ganki "
Tai dariya tace "thank you "
Yace "kinsan me? "
Tace "a, a sekafada "
Yace "jibi zamu dawo Nigeria "
Ta zaro ido tana jindadi tace "wow im
Very happy to hear that "
Yace "and I want to meet you on that day"
Ta dan rage faraar ta don batasan ko aina zasu haduba,
Seyaga duk ta sauya yace "bakiji dadi ba? "
Tai dariya tace "I'm very happy mana, that I will meet my handsome "
Yace "good yanzu what do you want me to buy for you ?"
Tana murmushi tace "everything kasan komi abunso ne aguna inde daga gareka ya fito "
Yanata kallon yanda take motsa lip dinta yace "I like ur lip "
Tai murmushi "can I have a good kiss from you? "
Tai dariya tana bin lip's dinshi da kallo tace "where? "
Bece komi ba yadora yatsa a lip dinshi,
Ta dan sunkuyar da kai kasa yace "plss mana I'm watching"
Ta dago tai kiss me sauti ta hura masa tana rufe fuska,
ya dafe zuciya tare da fadin "ashsh "
tai ta dariya yana kallonta ko kiftawa babu yace "I love you faseelat "
Tai tsit tanajin dadi namata yawo koina,
Ahankali tace "love you too dear "
yayi murmushi tareda fadin "bye "
Ummi tace "to angode sosai Allah yakara budi, aitade hakuri shi zaman aure dole seda hakuri da kai zuciya nesa Allah yabaku zuria dayyiba "
Yace "amin "yanata sadda kai maganar ummi ta dan ragemishi zafin da yakeji kamar tasan tsiyar da faseelat ke shukawa a cikin gidan ,ya tashi ya fita, faseelat se wurga mishi harara takeyi beko damuba ya Saki murmushi yace "ki shirya 6pm zanzo na daukeki "be jira amsar ta ba ya fita.
Shikadai yaje gidan hjya bayan sungaisa take tambayarshi faseelat yace"ai tana gida tundazu "
Hjya tai shiru ta cigaba da hidimunta, tunda yazo ya zauna yaketa sake-sake da tunani, wai miyake damun faseelat ne yau kusan kwana goma sha basa kwana daki daya, ba magana me dadi, batayin duk wani abu da tasaba yi, yayi shiru yana nazari, seya tuna last maganar su datake mashi korafi akan sex, tunanin shi da kwakwalwarshi ya tsaya nan, se kuma ya cigaba da neman mafita, akarshe yayanke shawarar zuwa wajen masu man power na Islamic, yana cikin tunanin hjya tashigo cikin dakin so biyu kenan tana giftashi be sani ba har tazo kusa dashi tana kiran" kai!kai ! "amma bejiba seda ta dafashi ya dago ta tsuramishi ido tace "wai lpy kake? Dukkabi ka rame kafita hayyacinka mike faruwane? "
Yace "bakomi hjya azumine ya medani haka "
tana mai wani irin kallo tace "to yayi tunda bakaso naji damuwarka sede inaso ka kwantar da hankalinka, banison ka shiga wani hali na rasa mahaifinka baniso na rasa ka ,"
Yace "hjya bawani abufa, Ki kwantar da hankalinki "
Tace "Allah yasa "tana kara karemishi kallo,
Yadan kara zama ya tashi yafita be zame ko inaba se alhayat Islamic center, yaje ya siyi kati kasancewar salla ce ba layi yashiga gun malamin, ya mishi bayani a kunyace, malamin yarubuta mashi magugunan sa karfi na maza, khalil ya siya ya nufi gida ya dauki biyu ya shanye su tass yayi kwance yana ta tunani abin duniya duk ya dameshi,
Karfe shidda yaje ya dauko faseelat tunda ya daukota batace uffan ba, saboda itama ummi seda tai mata tata yar nasihar,
Yana ajiyeta yawuce masjid ita kuma ta shige gida, kusan karfe 7: 30 fahad yakirata sukai ta fira har isha, shi ko khalil a daddafe yayi salla ya taho gida saboda yadda yaji yana ta samun erection,
Ko da yazo betsaya shigo da mashin ba ya shiga gida, sam faseelat batasan ya shigoba, sunata firar soyayyar su da fahad,
Tunda khalil yashiga dakin yaji wayar da take tana ta noke murya tana shagwaba da duk wani abu da zeja hankalin namiji, hankalinshi ya tashi, kafafuwansa na kyarma ya samu kujera ya zauna ya dafe kai da hannu biyu, yana tunani "meyasa? Meyasa faseelat takeso ta lalata rayuwar aurensu? meyasa takeso ta jefa kanta a cikin halaka? "
Tunanin shi ne yakatse jin sautin kisses dinta ,ya mike tsaye yana kyarma,
faseelat nakiran "good night have a sweet dreams "
Khalil yashigo tai sauri ta kashe kiran ta mike tsaye tana raba ido dan bataji shigowar shiba,
Tana ta sadda kai shiko ya tsaya yana kallonta, da wani yabashi labari baze taba yarda ba wai faseelat dinshi ce ke fira da wani,
Ya samu dakyar yace "faseelat kinaso kigama da duniya lpya ko? da aure na akanki kike waya da wani kato "
Faseelat ta juyo dasauri ta daga mishi hannu "hehehee,karka kara cewa fahad dina kato kaine de babban katon bashi ba "
Ta rika murguda baki,
Ranshi ya baci sosai, batai tsammani ba taji ya tura ta kan bed yabi bayanta ya fara kokarin cire mata riga suka cigaba da kokawa har ya janye rigar ya danne mata hannuwa ya fara bin jikinta da kisses ,tana ta kuka tana kokarin janye hannuwanta, ko minti daya be dauka ba yayi hanyar shigarta ,abun mamakin shine yanajin shaawar beyi release ba amma yana zuwa shigarta yaji abar ta kwanta, he was very surprised, ganin baze iya ba yasa yatsa yafara kokarin yiwa kanshi hanya don yau yakudurci se yayi sex daita,
Faseelat sede taji yatsa na neman shigarta a tsorace ta kurma ihu yasa hannu ya toshe bakin tadage cincin karfinta ta gartsa mashi cizo, yayi sauri ya dagata yana duban hannun yana nishi, ita ko taja gefe guda tana kuka tana fadin "Allah yaisa, banyafe ba mugu azzalumi, daniska "ta cigaba da kukanta yana samu zafin cizon ya rage ya mika hannu ze kara kamota ta tashi da gudu ta shige toilet
Tana cigaba da kuka tana Allah yaisanta bata yakeba.
Yayi kwance yana tunanin lamarinshi yanzu haka ga abar a mike, to me yahana ya shigeta? Yanata tunani ,
itako tana toilet tana cigaba da bankomai Allah yaisa, dukda shi masoyin bacci ne amma bacci beyi gigin daukarsa ba saboda tashin hankalinda yake ciki, itama tana cikin toilet tana kuka saboda yunkurin rabata da virgin dinta da yayi wanda yanzu burinta be wuce takaishi ga fahad ba.
Har sha biyu bata fito ba ya tashi yaje bakin kofar toilet din Yana kwankwasawa "kifito faseelat dare ne fa kina cikin toilet for many hours ki fito plsss baabunda zanmiki "
tana jingine da kofar tace "baza a fito ba din mugu azzalumi kawai "
Yace "eh naji kifito bazan miki komi ba, kinsan fa toilet matattarar iska ce "
Tace "yo ba kwara iskan ba da mugun abinda kakeson yimin dan zalunci "
Yace "kifito plsss OK tunda bazaki fito ba ni natafi dakina acan zan kwana kifito ni natafi "ya juya yabar dakin,
Seda taji tsit sannan tafito dasauri ta sakawa dakin kuba, ta koma taita rizgar kuka saboda ita kanta tasan abinda take badede bane amma takasa hakura wanda yanzu bama zata iya kwana daya ba batare da jin muryar fahad ba,
Khalil dakyar bacci ya daukeshi batare da yagano abinda ke damunshi ba, itama faseelat dakyar tai bacci,
Da safe har karfe 8 faseelat bata fito ba gashi yanason fita shago, yaje yana kwankwasa mata, seda ya dade yanayi sannan ta tashi tana zumburo baki tazo ta bude tana mishi kallon tsana,
Batare da yadamu da kallon da takeyi mishi ba yace "ki sauri kihada min break fast nayi late "yawuce cikin dakin
Ta tabe baki tai hanyar kitchen, dukda yace yana sauri seta tsiri yin danwake, kuma it take much time, har ya shirya ya zauna jiranta, se kusan 9 saura kwata takawomishi abincin ta dangwarar da plate din Kasa ya dauka yana girgiza kai, don shi dakanshi ke tausayin kanshi, yafara cin abincin,
Tana ta yan gyare gyarenta, tana waiwayowa taga khalil yana cin abincin yana bata fuska yana karkace baki irin ba dadin nan,
Beyi aune ba yaji ta wafce plate din, ya kalleta yace "bani plate dinnan faseelat"
tace "anki abaka ni zaka raina wa hankali insha wuya inmaka girki kazo kanaci kamar yadda jaki keci to kaGama cin abinci na wlh daga yau kanemi wurin cin abinci ko karika shiga kitchen da kanka ka girka "
Yatsura mata ido yana memeta jaki,can yace "faseelat nine jakin? "
Tai dariyar rainin hankali tace "ai gwara jakin ma da kai "
Tai waje ta zubda abincin a dustbin dama dan tayi tsiya tai girkin ba dadi, ta dawo ta dora plate din kan cinyarshi tace "kakai shi kitchen alaramma "ta shige daki yayi galala da baki yana kallonta, ya ajiye plate din yatashi yabar gidan gabadaya,
tagama abubuwan da take tai wanka ta sanya wata yellow din gownt tana zaunawa kan mirror fahad ya kira ta ,abun mamakin shine video call ne ba kamar yanda suka saba ba, batare da wani laakari da ko dankwali babu kanta ba ta dauka ta ajiye wayar setin ta,
Dukansu kallon juna sukarika yi ba wanda yace uffan shi yana zaune akan wata resting chair ne yana sanye da armless riga ,yanata aika mata da kallon love,
ya kure ta da ido yana kallonta especially her boob's and her beautiful face and hair, tayi matukar yin kyau,
Can zuwa ya daure yace "hi! "
Tai murmushi tana gyara gashin kanta da ya jike ya zubo kan fuskarta sannan tace "hi "
Ya cigaba da kallonta tai murmushi ganin be magana ba tace "kayi kyau sosai "
Ya danyi dariya "kinga na kiraki video call ko? "
Tadaga kai tana sunna kai tana mai wani irin kallo
Yace "nakasa hakura ne har nadawo naganki, inason ganin motsin kyawawan lips dinki da ganin ur beautiful body shiyasa na kira I hop banyi laifi ba? "
Tace "laifi? Ai baka laifi "
yayi murmushi "kinyi kyau sosai, se yanxu nasamu natsuwa dana ganki "
Tai dariya tace "thank you "
Yace "kinsan me? "
Tace "a, a sekafada "
Yace "jibi zamu dawo Nigeria "
Ta zaro ido tana jindadi tace "wow im
Very happy to hear that "
Yace "and I want to meet you on that day"
Ta dan rage faraar ta don batasan ko aina zasu haduba,
Seyaga duk ta sauya yace "bakiji dadi ba? "
Tai dariya tace "I'm very happy mana, that I will meet my handsome "
Yace "good yanzu what do you want me to buy for you ?"
Tana murmushi tace "everything kasan komi abunso ne aguna inde daga gareka ya fito "
Yanata kallon yanda take motsa lip dinta yace "I like ur lip "
Tai murmushi "can I have a good kiss from you? "
Tai dariya tana bin lip's dinshi da kallo tace "where? "
Bece komi ba yadora yatsa a lip dinshi,
Ta dan sunkuyar da kai kasa yace "plss mana I'm watching"
Ta dago tai kiss me sauti ta hura masa tana rufe fuska,
ya dafe zuciya tare da fadin "ashsh "
tai ta dariya yana kallonta ko kiftawa babu yace "I love you faseelat "
Tai tsit tanajin dadi namata yawo koina,
Ahankali tace "love you too dear "
yayi murmushi tareda fadin "bye "