← Book details Ragon Miji Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 121 OF 130

Sashe 121

Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sabeer be yadda ba ya kalli faseelat yace"faseelat mike faruwa ?naga kamar anyi mutuwa nasan ba ciwo ne problem dinba"

Tai shiru kanta kasa fahad yace"ni zaka tambaya ba itaba kuma nabaka amsa plsss leave us now"

Sabeer yatashi yanata kallonsu yace"toshikenan Allah yasawwake "ya juya abunshi ,

Fahad yabishi da kallo shide beda problem matansa biyu tunda yakara auren ma kiba da kumatu yake ta ajiyewa,

Sabeer yakaiwa manager ,manager yace seya biya rashin aikin dazeyi tunda bawani akai,kunsan abun turawa,

Shiru gidan yake ba motsi dukkansu sunata tunani had lokacin abinci yayi tatashi tadora sanwa,

Aisha ko basauki hawaye batsayawa aka fidda kowa adakin se ita kadai ba abinda takeyi daga kwancen se istigfaree me tsadan sayyidul istigfari ,

Haka sukaita rayuwar duk badadi,fahad baya bacci sede barawo haka Aisha,

Bayan kwana ukku suka kwashe kayansu suka koma airport way wani sabon gidanshi it's plat house amma kato bawani kayan alatu kamar wancan,tareda megadinsu,

Wanshekare Su Umma suka sauka Nigeria domin jikin daddy yayi sauki har umara sukaje ,

Fahad ya dauki faseelat suka tafi wurin Umma yi musu barka da arziki,

Umma data koma sharrr tanata murna tana ganinsu duk murnar takoma ko zama basuyiba tafara tambayarsu " lpy miyasameku haka?"saboda duk sun rame more especially faseelat dabata gama dawowa Dede ba,

Fahad Yakama hannun faseelat ta zauna ya rumtse ido yace"umma kimin addua ,kimin addua Allah ya cire min son Aisha, Umma Aisha tamin asiri koda mukaje gunki bana kula faseelat for 5month tana zaune da ciki itakadai agidan,randa hankalina yadawo dede wanshekare nabi Aisha wurin boka umma aisha nakama Aisha tana sex da boka"yakarasa da kyar

Umma tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!! Amma Aisha ta aikata katon laifi "

Faseelat na hawaye tace "Umma kibashi hakuri yadawo daita bazata karaba nasan tayi nadama ,Umma duk ni najawo hakan dana shigo rayuwarsu"

Umma tace"baze dawo daita ba saboda nasan baze hakura ba daya rika zaluntarta gwara yabarta,kidena dorawa kanki laifi"

Faseelat ta dago jikakkun eye lashes dinta tace"haka zakice Umma ?dan Allah kibashi hakuri ciki ne daita kuma tanason yaya sosai"

Umma tace "toyi shiru zai medotan idan Allah yaso"

Ta kalli fahad tace "ina Aishar ?"

Yace "bata lpy suna asibity "

Tace"tom zanje nadubata Allah yabata lpy "

Yayi shiru daddy yazo suka mai ya jiki fahad yatashi yafita be zame koina ba se asibitin yasamu room number wurin doctor yanufi dakin,

Har yadora hannu akan handle yaji kukan Aisha tana cewa"mommy kikirashi nabashi hakuri ya yafemin ,dan Allah kukiramin yayana inason ganinshi"dawata murya me rauni,

Zuciyarshi tarika harbawa dasauri idanunshi jawur yajuya yafita beko ganta ba saboda bayason yaji tausayinta,ko ganintan yakara mai tension danko hakan muryarta kadai tasa yaji tausayinta,

Umma ta shirya ta dubo Aishar tana ta kuka tana rokonta tabawa fahad hakuri harta tafi,

Bayan sati aka sallamesu lokacinne fahad yakoma aiki amma baida wata walwala ,don kullum gani yake kamar ranar abun yafaru,

Aisha gidan anty salma aka medata tanata kuka basauki alamarinta,

A can ma mommy jinya take don jininta yahau kullum se tasha magani,koda fahad yazo ko maganar Aisha batai masa ba shi kanshi abun yabashi mamaki ,amma yabar zancen shima betaba maganarta ba ,

Aisha duk tabi ta rame satin ta daya gidan anty salma tamatsa mommy tabiya masu umara itada Sadiya suka tafi,

Tunda taje bata komi se Neman gafara tana kunyar haduwa da Allah dan se yanzu take kara ganin munin abunda tayi,

Ciwonta ma na nan se abinda yakaru sede bata damuwa da ciwon dan tanaji ajikinta mutuwa zatayi,tanata kewar fahad wani lokaci Sadiya seta kirashi Su gaisa dan Aishar taji muryarshi,tarage damuwa,

Ana haka aka shiga azumi acan Su Aisha sukai nasu faseelat ciki be barta yiba sede ciyarwa akemata,

Ranar salla da fahad daita sune har gidan baba babba koina sunje barka da salla ,

Bayan kwana biyu da salla Su Aisha suka dawo lokacin da Mommy taganta seda ta firgita ta jeme kamar kallemu ,

Dawowar ta gidan yakara mata tension saboda tana ganin shige da ficen fahad dukda beda walwala ,taso tabashi hakuri da tayi niyyar tunkararshi seta kasa inta tuna halinda ya same Su ,

Bayan sati da salla yaje da faseelat gidan yanata nan nan daita ,

Lekowa kawai tayi ta gansu jininta yakara hawa zuciyarta taita zafi ,dan tuni tagane yasaketa kuma gashi batason konawa yamata ba,

Hawaye taitayi tana tarin bakinciki shikenan ta rasa yaya ?sede ta ganshi da wata yana nuna mata kauna,

Sukayi mintoci suka tafi ,

Se dare Sadiya tashiga dakin Aisha domin itakadai ke kara tausaya mata dansu mommy ma haushi take basu yanzu,

Ta sameta tana ta aman jini ta ruga ta kira mommy akatafi daita hospital,

Tunda suka shiga daita ba allurar dabaai mata ba amma takasa bacci sede pain din yarage hakanan aka medata rest room ,

Su mommy suka zagayeta suna kuka ,

Har wanshekare suna nan wurinta,

Aisha da jini ke shiga jikinta hawaye nata bin gefen idonta ta kamo hannun Sadiya tace"mutuwa zanyi kikiramin faseelat nabata hakuri dan Allah "muryar na rarrabuwa,

Sadiya tatashi tafita dagudu tana zuwa gidansu faseelat taita knocking faseelat tazo tabude ,tana ganinta gabanta yafadi,

Tana haki tace" anty kizo asibity anty Aisha bata lpy sosai tanata kiranki dan Allah kitaho "

Hawaye suka cika idon faseelat batasan lokacin da suka gangaro ba bako tsayawa daukar hijab daga ita se doguwar riga da gyalenta suka fita,

Tana cikin motar ta tana bin bayan Sadiya,

Suna isa dasauri tafita harta manta da ciki jikinta suka shiga dakin da Aisha take kwance,

Aisha na ganinta ta mika mata hannu tana hawaye faseelat ma nayi ,ta zauna gefen gadon,

Aisha tace"kiyafemun faseelat nacuceki na rabaki da mijinki for almost 5month ki yafemin ,mutuwa zanyi"

Faseelat tana kuka tace"bakimin komi ba anty nice namiki laifi kiyi hakuri ciwo ba mutuwa bane"

Aisha tace "ki yafemin mutuwa zanyi dan Allah ki rokarmin yaya yayafemin tun kafin na mutu na cutardashi naci masa amana"

Faseelat tace"ya yafemiki since be rike kiba "

Aisha tace"I want to see him before dyeing ki kiramin shi nasan zezo "

Faseelat tatashi tafita tashiga mota tana tukin ganganci taisa maaikatarsu fahad hankalinta tashe kowa se kallonta yake tasamu aka nunamata office nashi tawuce waiter nata mata magana tashige ciki ,

Fahad da yayi nisa atunani yadago fuska jin kukanta da kamshinta ya zuba mata ido yana kallon kayan jikinta da katon cikinta da yayi kamar yafashe ,yabude
Baki da niyyar yin masifa ,takarasa wurin shi tana kuka sosai ta zukunna gabanshi tace"dan Allah kayafemata kame data dakinta anty tana cikin ciwo sosai "numfashinta na daddaukewa ,

Ta cigaba da cewa " kazama me yafiya hero dan Allah kasamar mata kodan karamin wuri ne a zuciyarka ko kanaso ta mutu?to wlh idan baka hakura ba anty mutuwa zatai"

Ta mike ta kamo hannunshi yanata kallonta betashi ba tace"
dan Allah hero kazo kaga anty kataso kaga anty yadda ta koma "cikinta yayi wani irin juyi ta sakeshi ta rike cikin tana cigaba da kuka sosai,

Yayi sauri ya rikota yace" muje nagantan kiyi shiru kidena kuka "ya gyara mata gyalen ya kama hannunta suka fita ,yana jin haushin mazan da suka ganta haka,

A motarshi suka tafi tanata kuka sede kallonta yake zuciyarshi na ciwo,

Suna isa asibitin ya fito ya rikota suka shiga tare tanata kuka har time din,

A bakin kofa yasamu Su ramlat sunata kuka yatura kofar yashiga,

Kallo daya ya mata hankalinshi yatashi yanzu sunyi 2month besata a ido ba ,

Ya saki faseelat yakarasa bakin gadon datake kwance Mommy tafita daga dakin don ba karamin haushin fahad takeji ba,ta zubamai ido ne kawai,

Aisha da idonta ke rumtse tanata sallallami ta bude ido ,

Fahad jikinshi ya dauki rawa hawaye na zubarmishi yace" aisha ta Aisha kece kika koma haka?"

AISHA tana hawaye tace"kayafemin yaya mutuwa zanyi kayi hakuri da abunda na maka"

Yanata kyarma ya rike hannunta yana hawaye yace"kidena fadar haka na dade da yafemiki ,kuma bazaki mutu ba Aisha idan kika mutu ya zanyi da rayuwa ta ,zaki samu sauki zamu cigaba da rayuwarmu kamar can baya "

Ta girgiza kai tace"mutuwa zanyi yaya inaji ajikina mutuwa zanyi"

Faseelat ta kara volume na kukanta tana matukar jin tausayin aisha,

Fahad ma kuka yace"kidena fada inasonki aisha har yanzu ina sonki inason nakara rayuwa dake akaro na biyu"

Tai murmushi tana kallonshi yace"I still love u aisha nayi nayi be ciru ba ,I truly love u and I will always will"
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰

By

*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*

*~We are bearer's of so golden pen🖊~*

*~we write assidiously perceive no pain~.*

*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*

*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*

8⃣9⃣

*Dedicated to my daughter(anti Mamie)* writer of *naga ta kaina,ustaziyya ko yar duniya,and now namijin duniya*

*ina makaranta namijin duniya karki yarda 200 ta hanaki bin buk din dan yanzu yake dadi wlh ga tarin darussa just kibiya 200 ta wannan number 0816 652 6167 ,idan ta bank ne zakiiya tuntubarta don samun account number dinta ,namijin duniya yayi wlh karki bari abaki labari,ina fans dina ku garzaya wurin diyata kusha nata basiran💃🏻*

*akwai wani novel dinta guda daya daban fadi sunanshi ba her first novel duk wacce ta turomun sunan novel din zata samu damar karanta littafin namijin duniya kyauta, amma mutum ukku kacal keda wannan damar hurry up write the name and send it to my what's up number 07063721063,after kinturo zaki cigaba da samu for free ,senajiku, duk meson shalele yaso diyata anty mamie 😘*

Allah subhanahu wata'ala said :- kullu nafsin za'ikatul maut,wa nablukum bishsharri wal khairi fitna,wa ilaina tur'jaun.
(Anbiya'i 35)

Ankabut verse 57:-kullu nafsin za'ikatul maut,summa ilaina turja'un.

"And certainly we shall test you with something of fear ,hunger,loss of wealth,lives,and fruits,but give glad tidings to the patients one's. Bakara 155

" who when afflicted with calamity say truly to Allah we belong and truly to him we shall return.156

Hawaye suka zubomata ta lumshe ido tabude tace "thanks nagode yaya da duk soyayyar da kanunamin"

Ita kadai tasan pain datake going through,
Chapter 121 · 0% Book details