← Book details Ragon Miji Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 61 OF 130

Sashe 61

Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read

Faseelat sunata shan labari da amira taji door bell ta tashi taje ta bude, taga mace Krista sede da kayan aikinta ahannu daganinta likita ce,

Faith tace "hi I'm doctor faith I'm here to check on Mr fahad wife "

Faseelat tace "ok" tabata wuri tashigo

Faith da ba bakuwa bace ta haye sama tana dialing no fahad,

Fahad ya dauka tace "I'm here sir "

Yace "OK come to the third room "

Faith tana dubawa taisa kofar dakin tai knocking yace "come inside "

Ta shigo ya sauka daga kan bed din, doctor tazo tana duba Aisha tai mata yan tambayoyi Aisha ta bata amsa,

Faith ta fahimci damuwa ce tawa Aisha yawa tace "madam se kina cire damuwa aranki kina mantawa da abu komi girmanshi damuwa bazata sauya kome ba kuma ba itace zata maganin problem naki ba ki kula ur health is your everything "
Aisha ta daga kai alamun taji.

Faith ta girgiza kai ta dauko jotter ta rubuta drugs ta bawa fahad,

Ta tashi tafita,

Faseelat tana zaune kan dining din tana ta tunani faith tazo Tawuce ta daga mata hannu "good night madam"tafice

fahad ya koma kan bed din ya zauna yana mata kallon tausayi yace "sannu heart beat bari naje na siyo miki drugs din "

Aisha tace "OK take care "

Ya tashi ya fita yana saukowa ya zagaya kan dining faseelat daketa tunani amira nata zuba ita kadai, ta dago ido ta kalli fahad,

Ya karasa isa kusada ita ya duka ya mata kiss a cheek yace "I keep you waiting ko? Aisha ce ba lpya just eat ur food ni zanje nasiyo mata drugs "

Faseelat tace "ayya sorry Allah yabata lpya "

Yace "amin sena dawo "yana kallonta

Tace "Allah ya dawomin da kai lpya"

Yace"amin"ya sakar mata murmushi ya juya ya fita,

Yana fita ta tashi dama abincin bewani burgeta ba ta kama hannun amira suka shiga dakin Aisha, tana kwance still,

Faseelat tace "ashe bakijin dadi anty Allah yabaki lpya "

Cikin tsawa Aisha tace "da Allah fitarmin a daki karki kuskura ki kara shigomin daki munafukar banza kuma ta Allah ba taki ba komin tsiyarki bakiisa ki ja dani ba donna miki fintinkau"

Faseelat ta tabe baki tace "Allah yabaki hakuri "

Ta juya still da hannun amira anata ta fita,

Aisha taja tsoki tana jin zafi a zuciyarta da yadda zuciyarta ke raya mata zatai da ta kasheta ta huta,

Faseelat ko abin be dameta ba wanda ya dakeka dan yafadama irin wannan ai bakomai bane, suna shiga daki tayowa amira wanka suka fito amira tace tana da assignment ta dauko faseelat na nuna mata tawuce toilet seda ta gasa jikinta sosai da sosai sannan tai wanka tafito tasaka sleeping dress dinta ta feshe jikinta da perfumes bayan tayi wankan humra tazo suka cigaba da karatu da amira,

Bayan fahad ya dawo shi da kanshi ya hadowa Aisha tea tasha yabata magani yamata kiss sannan ya mata seda safe ya fita,

Yana tura dakin faseelat kamshin yan agadez😃me tada shaawa ya bugi hancinshi ya lumshe ido ya ida shiga cikin dakin daga faseelat har amira sunyi bacci ga littafi da school bag din amira gefe, yayi murmushi yaje ya dauki amira ya kaita dakinta ya dawo, ya shiga yayi wanka ya fito yayi shafe shafenshi ya saka boxer dinshi ya kashe haske ya haye gadon yajawo faseelat ya rungume,

Suka fara bacci Aisha ma tasamu bacci, can cikin dare jarabar fahad ta motsa faseelat na bacci taji bakinshi acikin nata ta bude ido tana kallonshi ta cikin duhu yadda yaketa kissing dinta yana kara matsa breast dinta, ta meda ido ta lumshe wato duk jarabarta akwai wanda ya shanyeta, da tayi shiru kamar tana bacci fahad da yarika mata wasa mewuyar fadi dandanan ta haukace tana kaimishi kisss takoina tana yamutsarshi itama, she was thinking yanzu bazeyi zafi ba amma yadda fahad ke abun ba tausayi a zauce, dole seda ta rika kukan neman temako shi kuma yana ihun dadi ,

Kukanta ne ya tada Aisha daga bacci ta tashi zaune tana saurarensu shi yanafadin "honey dadinki yayi yawa zaki kasheni ke ta dabance I love you nabaki komi nawa........ "

itakuma faseelat na kuka tana kiran "ummi kizo mutuwa zanyi kasheni zaiyi, Dan Allah hero kabari zafi....... "

Aisha ta hade kai da gwiwa ta saki kuka me cin rai "

Fahad seda yawuce 40mnt sannan yayi releasing ya kankameta yana sa mata albarka ,itako tana ta kuka don zafin da takeji yayi yawa, dakyar ya rarrashi kayanshi ya dauketa suka tafi toilet ya gasa ta sosai sukayi wanka ya daukota suka dawo suka kwanta,

Suna rungume da juna Se ajiyar zuciya takeyi ,yace "honey I'm sorry yakusa dena zafin I'm sure gobe idannayi bazaki ji zafi ba "

Ta harareshi tace"se ka gama min illa karika cewa sorry bayan baka bina Ahankali se kaita abu kamar zaka cinyeni duka "

Yayi dariya yakai hannu kan kugunta yana shafawa yace"naji bazan kara yi kamar zan cinye kiba, amma sede ki rage dadi don inde kina haka ba abinda zaa fasa"
ta turo baki takara shigewa jikinshi sosai don tanajin dadin hakan ,dede kunenta yace "ummi kizo plsss ze kasheni mutuwa zany..." ta rufe mai baki da hannu tana dariya,
firar masoya suka cigaba da yi sunata dariyarsu bayan wani lokaci bacci ya daukesu,

Aisha ma ta dade tana kuka gaff asuba bacci ya dauketa,

Kiran farko na asuba ya tada faseelat dukda ba gaf suke da masallacin ba amma anaji, ta bude ido ta janye jikinta a hankali ta sauka ta shiga toilet tayo alwala tafito,

Har lokacin fahad na bacci seda ta shimfida carpet tasa hijab sannan taje tafara masa waiwayi a kafa, can cikin bacci yaji hakan ya bude ido ya zubasu kanta,

Ta sakar mai murmushi tace "assalatu khairun minan nawm"

Yana murmushi ya dafe kai ya kalleta yace "akwai sauran time fa, inada alarm ze tayar dani "

faseelat tace "harfa anyi kiran salla na farko gashi kuma masallaci zakaje "

Ya langabe kai yace "fisabilillahi cikin duhunnan masallaci zaki turani? ko tausayi na bakiji "

Faseelat tai murmushi tace "Hero bawai bana tausayinka bane ladar fita masallacin nakema kwadayi bare ta asuba is special ,akwai wani hadisi da yayi magana akan sallar asubar wanda abu dawood da turmuzi suka ruwaito......
ﻭﻋﻦ ﺑُﺮَﻳﺪَﺓَ  ﻋﻦ ﺍﻟﻨَّﺒِﻲِّ ﷺ ﻗَﺎﻝَ : ‏« ﺑﺸِّﺮﻭﺍ ﺍﻟﻤَﺸَﺎﺋِﻴﻦَ ﻓﻲ ﺍﻟﻈُّﻠَﻢِ ﺇِﻟﻰ ﺍﻟﻤﺴَﺎﺟِﺪِ ﺑِﺎﻟﻨﻮﺭ ﺍﻟﺘَّﺎﻡِّ ﻳَﻮْﻡَ ﺍﻟﻘِﻴﺎﻣَﺔِ ‏» ﺭﻭﺍﻩ ﺃﺑُﻮ ﺩﺍﻭﺩ ﻭﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ

_An Kar6o daga *Buraidah* Daga Annabi Yace: *“Kuyi Bushara GA Masu Tafiya Cikin Duhun Dare Zuwa Masallaci da Haske Cikakke Ranar Alqiyama”*._

"kuma kasan ranar alkiyama duhu ne wanda mutum baze iya ko ganin tafin hannunsa ba, sukuma masu zuwa salla cikin dare manzon Allah (S. A. W) yace ayi musu bushara bazasu ga wannan duhun ba ,shine nake maka kwadayin samun wannan hasken mijina " ta langabe kai ta kamo hannunshi,

fahad yayi murmushi yace "Nagode *maratussaliha* inajin dadin gyaranki gareni ko da yaushe kikasance me nunamun mafificiyar hanya nikuma zanbi insha Allah "

Faseelat ta yiwa hannunshi kiss tace "thank you for understanding "

Fahad ya turo baki yana nuna cheek dinshi yace"u supposed to do it here fa instead "

Faseelat tana dariya ta yaye bedsheet din jikinshi tana fadin "zaka makara sekayi sauri "

Ya tashi yana mikar shakiyanci ya shige toilet,

Faseelat tai dariya ta girgiza kai ta hau carpet ta kabbara sallar rakatanil fajr,

Seda yayi brush yayi alwala yafito lokacin har tagama tana zaune tana azkhar tayi sauri ta gyara shimfidar carpet din zuwa gicce,

Ya saka jallabiya ya juyo yaga ta gyara carpet, yace "what ? Again "

Tai murmushi tace "nufi na kayi rakaatanil fajr kafin katafi inkaje inbaa kabbara ba sekayi tahiyyatul masjid kafin atada sallar "

Fahad yayi murmushi yace "angama ranki shi dade "ya kabbara sallar 3mnt ya gama ya tashi ya fita zuwa masallaci megadi de nashan mamaki koshi yasan anyi amarya,

Bayan tagama salla ta zauna tayi azkhar wadanda suka samu ta tashi ta nufi kofar Aisha,

Aisha nata bacci jin ba ko motsi faseelat ta fara knocking, Aisha ta san dakin bude yake cikin jin haushi tasan bewuce faseelat tace "waye?"da karfi,

Faseelat tace "anty ni ce dama cewa nai anyi salla "

Aisha taja dogon tsoki tace "sannu diyar liman jikanyar sheikh"

Faseelat batama tsaya jinta ba ta wuce dakin amira, amira da se bakwai, 8 take tashi wani lokaci ko sallar batayi, faseelat ta tasheta itada kanta ta kaita toilet tai mata alwala Tawuce daita dakinta,

amira tai salla faseelat ta dauko kurani tana kallon amira tace "princess wace sura kike? "

amira makarantarsu akwai ta hafeez bayan bokon kuma suna hadda tace "suratul fajri "

Faseelat tace "OK kingamata? "

Amira tace "a, a anty muna aya ta 15 zamu tashi ta sha shidda, "

Faseelat tace "OK yanzu zamuyi murajiar na baya se mu cigaba "

Suka fara karatun har ta 15 sannan faseelat ta dora mata,

Suna cikin karatun fahad ya shigo, abun really surprise and impress him yayi tsaye yanata kallonsu cikin burgewa be saba ganin amira a irin wannan time dinba suko basu dena karatun ba ,

da yanata sauri ne yazo yakara wa faseelat gajiya se kuma ya samesu ahaka ,

Cikin farin ciki ya juya ya nufi dakin Aisha,

Aisha faseelat tabar wurin amma ita batadena banbami ba "shegiya laanannar Allah wai wadda ke bin namiji da aurenta itace zatazo tana nunamun musulunci, fara me bakar zuciya...... "taitayi har ta gaji sannan ta tashi tai sallar tagama ta dawo ta kwanta gabadaya zuciyarta ta mata nauyi so kawai take ta fadawa mommy problem nata, ta dauki waya ta kirata, mommy da tai salla takoma ta kwanta bacci me dadi ya dauketa don itama bawani baccin kirki take yi ba ta dauka murya dishe ,

Aisha tace "mommy nabani faseelat zata kwacemin miji, mommy duk ya rude akanta wlh mommy bani lpya, jikina duk ya mutu baniya komai "
Chapter 61 · 0% Book details