Sashe 101
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata datake da number Aisha tana ganin status nata tai replying "kamar diyar maman amira "
Aisha dake online tace "itace da kishiya ta faseelat "
Caiii yan group suka taso kowa na fadin albarkacin bakinshi wasu na yabon faseelat wasu na tunzura Aisha akan tabar bari tana daukar mata diya koda zata koyi wani abu gunta, ai ta iya ta koya mata mana .
Aisha takara hawa dole tasauka online din tai kwance kanta na ciwo zuciyarta na zafi dukda abun be burge fahad ba amma taji haushin yabonta da mutane keyi,
Kowa na dakinshi har laasar bawanda yaci komi, se 6 amira tatashi bacci ta tafi dakin faseelat,
Amira tace "anty dan Allah kiyi hakuri"
faseelat tace "bakomi amira kinci abinci muje in dafa miki indomie kici "
suka sauko kasa ta dafa mata indomei da kwai taci sama sama itako bataiya cin komi ba suka koma daki,
faseelat ce da girki amma taki tayi girkin bata tabajin haushin fahad ba irin yau kuma tasan kotayi baze ciba,
bayan Maghreb,
fahad suna tareda sabeer, sabeer yaganshi some how yace "lpy dude miye? "
Fahad yace "mtsssw I don't know meke damun faseelat tana abu like mad woman wai takwashi kafa taje taron speech na school dinsu amira abun haushin harda ita akan stage dan hauka wai amira takirata taimata kyauta "
sabeer yace "ai abun jindadi ne yarka tayi kokari, kuma kaga amira taji dadin zuwanta, ace ana speech dukkanku baku halarta ba aigwara dataje "
"ni nama ga pics da vedion se abun yaburgeni naji dama diyata da matata ne "
ran fahad ya baci yace "u see harkai shege kace haka mutane tsinannu nawa zasu ji shaawar matata? natsani wani ya kalli koda fuskarta ce "
Sabeer yanata dariya yace "let me show you something "ya bude insta segashi kusan mutum biyar da yake following sun dora vedion anata comments akai "wow brilliant girl"
"I love this woman inama ace matata ce shes beautiful with good heart"
"abun burgewa yarinyar nada wayo sosai har tasan tayi godiya "
"gaskiya su duka sun burge ba kamar matar data jajirce wurin ilimantar daita "
"Allah kabani family kamarsu "
"nimade I pray so Allah ya bata kamarta "
Fahad ya dauke ido akai yanajin mugun kishi,
Sabeer yace "zancen da aketayi kenan koina abun burgewa kai wlh kagodewa Allah "
fahad yace "u r mad, kana abu kamar ba namiji me kishi ba mtssww"ya shiga mota yakoma unguwarsu,
a masallaci yayi salla sannan yashigo ciki gidan tsit kamar bakowa aciki yazo ze wuce ya duba dining yaga wayam kuma yasan de yanzu basu isa cin abinci ba hakan yakara bata mai rai sosai wato faseelat batai girki ba? Ya tambayi kanshi ya jinjina kai yawuce dan dama baci zeyiba,
Aisha jin zuciyarta nata ciwo yasa tasha drugs nata da yoghurt ta kwanta ba jimawa se bacci,
su faseelat ko sunata kallo adakinta amma ita faseelat tunanin rayuwarta kawai takeyi tundaga gidan khalil zuwa yanzu, tunda tai aure daga wannan se wannan kuma tana bakin kokarinta amma duk a banza,
Faseelat ta dauko wa amira dudu milk tasha ita kuma tasha hollandia yoghurt suka cigaba da kallo,
fahad yanata duban hanyar faseelat amma shiru, tariga tasa ba masa tanabinsa shiyasa yayi kwanciyarsa yasan dukdare zatazo bashi hakuri Ammafa be dena jin haushinta ba akan abinda tayi ,
Karfe goma fahad dake zaune yana kallo ya meda farin wata TV don suna sanya labarai na BBC a Time din,
Alhaji dorikul bali shine megabatarwa ayau, acikin headline harda labarin amira ,
yace "a Nigeria zamuga vedion data yadu a dukkan kafofin sada zumunta inda yarinya yar shekara biyar da ta lashe kyautuka biyar ta yabi kishiyar mamarta "
Idanun fahad sukai jawur yarasa ina zesa kanshi,
har akazo kan labarin alhaji dorikul bali yace "a Nigeria karamar yarinya yar shekara biyar ta lashe kyautuka biyar bayan kyautar debate data lashe yarinyar mesuna amira tayi godiya kuma tayabi kishiyar mamarta wanan yaja hankalin duniya kanta, ga kadan daga cikin vedion "
aka dan hasko kadan daga cikin debate din inda take tambayar Mr chairman koze jidadi in aka damka Wa namiji matarsa ya amshi haihuwar ta ,se kuma complete inda take wa faseelat godiya har inda faseelat tafito ta rungumeta, alhaji dorikul bali yace "wannan abu ya kayatar ya dau hankalin mutane ,fiyeda mutane 2milion ne suka bude vedion ayau, domin abune dabaasa ba ganiba yanzu haka de yarinyar tana cigaba da samun kyaututtuka har munyi fira da wasu malamanta zamu kawo maku tattaunawar gobe amma yanzu ni alhjii... Difffffff fahad yakashe TV besan meke masa dadi ba,
Makoshin shi abushe yatashi yasha ruwa da magani yakoma yazauna yabude system dinshi yadanyi aiki to datar shi na akunne se yadan leka instagram yana following uncle dinsu amira shima yadora vedion da pics din
Anata yabawa anata bata kyautuka,
Aciki harda wani daniskan da yace "Allah yasa mijinta ya saketa na Aura wlh tayimin "🤣
Wani yace "tunda uwarshi ta tsinemishi ko? 😂don inba tsinanne ba bame iya rabuwa da irin wagga matar metarin baiwa "
Wata tace "bakuga vedion bikinsu ba yana kwakume daita kamar ze medata ciki, gaskiya sun matukar da cewa "
wani yace "dani ta dace wlh"
Fahad har jikinshi na rawa ya dauki waya zeyi dialing no din uncle din,se kiran shi yashigo,
Uncle da akamatsa mishi anason account no din faseelat yace ze samo musu ,kuma mutane da dama sunkirashi suna son ganin mahaifinta harda yan America wai sunason amira zasu dauki nauyin karatunta takoma canda karatu, ga account dinshi ma akwai kusan 15million aciki duk na amira kai akwai mutane masu kudi acikin duniya shi abunma har mamaki yabashi se zubosu suke kamar basu sha wuya wurin nema ba,
Fahad yadau kiran a fusace yace "me kukayi haka Muslim? Meye nadora matar aure a media? Saboda ba matarku bane?"
Uncle da abun yabashi mamaki yakasa cewa komi yasa fahad zemasa godiya ne amma se fada, abun mamaki mata da katuwar hijab baa ganin ko kayan jikinta sede dankwalin kanta daya fito amma yake wannan masifar,
Yace "sorry sir ayi hakuri hakan baze kara faruwa ba "
fahad yayi shiru zuciyarshi na kuna ,
Muslim yacigaba da cewa"dama mutane sunturowa amira kudi ne wasu kuma sunason number dinka da account number din matarka suna son...... "
Fahad da karfi a harzuke yace "to hell with ur money "yakashe wayarshi gabadaya, ya kwanta akan bed kamar yayi ihu
Muslim yadade yana tunanin kishin fahad seya share yace zetura musu account number dinshi daga baya inkomai ya lafa ze turamusu kudinsu ,
suna kallo amira tai bacci faseelat ta medata kan bed tashiga wanka tafito tasa yar rigar baccinta ta kwanta sede bacci kasa ko sama yayi kaura a idonta,
Cande bacci ya dauketa,
Fahad nacan yagama shan takaici harya saduda seyafara tunani inde faseelat lpyarta lau bazata kyaleshi ba, yatashi da sauri ya bude kofa ya nufi dakinta,
ya tura yashiga sunata bacci abunsu, yayi tsaye yana kallonsu faseelat tadora hannu ajikin amira sunata bacci,
Ya kurawa faseelat ido rigar jikinta agaban shara shara kana ganin breast dinta, yabi kugunta da kallo rigar duk tai kwance sama , nan take yaji matsananciyar shaawarta ba bata time ya sungumeta ya nufi dayan bedroom daita,
tana bacci taji kamar an dauketa tabude ido taga fahad tameda ta kulle yana shiga yasawa dakin key, ya kwantar daita ya zare short da singlet dake jikinshi,
Yaje yafara romancing dinta duk yadda takejin dadi taki bashi hadin kai, se yaji abun badadi ya dago fuska ya kalleta yace "I'm sorry honey kina fushi dani ko? Meyasa zakimin haka kinsan yadda nake matukar kishinki amma zakije irin wannan wurin"
ta bude ido Taita kallonshi batace komi ba ,
Ya kwantar dakai saman cikinta yace "to kimin hakuri I shouted at u kuma namiki fada akan abunda kike ganin kinyi dede I'm sorry "
Tace "meyasa zakamin haka agaban amira? kaida anty duk bawanda yayi murna akan sakamakonta, yanzu kun kashe mata gwiwa Allah yasa takara yin abun kirki nangaba "
Yace "habade my kankanaty kishinki ne yaja amma kiyi hakuri, kuma karkiga laifina yanzu haka anbazaku a duniya wai wani shege harda cewa Allah yasa nasakeki ya Aura wani yace sede inni tsinanne ne "
faseelat me zatai inba dariya ba tadingi kyalkyatawa,
fahad yayi murmushi yace "yaude har vedion bikinmu seda taita yawo kamar yau akai auren"
Faseelat tace "kayi hakuri to banyi tunanin abun ze girman haka ba "
ya tabe baki yace "bayan yau ko dan rarrashin bansamu ba seda nazo biko "
Tace "haba mana my jarumi" ta tura mai nono setin baki tace "ishiru ishiru sha ummanka"
fahad na dariya ya kafa kai yafara kwankwadar madara medadi 😂🙈
can kusan 2:30 amira tarika mugayen mafarkai kala kala dama tundare tafara ganin biji biji, duk tai zufa tafarka a firgice, sede idonta sam bata gani gashi bude amma duhu,
Tafara kuka tana kiran" anty ,anty anty!!!! "
Faseelat da suke tsaka da sex taji kukanta Hero nasamnta tace "hero dagani kamar kukan amira nakeji "shiko bayaji don baya duniyar kuma nafadamaku be damu da kukan yara ba in ana sex,
amira dakejin ana hura mata wuta ajiki da lalube ta sauko tana neman kofa tana kuka, tana kiran anty,
Faseelat dataji abun dagaske tafara ture fahad daga kanta shikuma yana kara riketa da kara mata nauyi cikin muryar kuka tace"hero amira na kuka Dan Allah kadagani inje wurinta Dan Allah "
amma ina be san tanayi ba,
Amira harta kai bakin kofa taji kamar anajan jininta ta zube akasan tiles tana nishi, tana kiran anty kasa kasa,
Faseelat nata faman yadda zata tada fahad akanta amma ina se bayan 30 mnt sannan ya dagata, ta tashi dasauri jikinta na rawa ta zura riga tai kofa dagudu ta bude tashiga dayan bedroom din,
sede me amira sheme a mike tsakiyar dakin tayi fari fat kamar ba jini jikinta gawani jinin dan kadan agefen baki,
Jikin faseelat na matsanancin rawa zuciyarta na bugawa da karfi ta zauna ta rungumo amira jikinta tana kuka me sauti da tashin hankali "amira! Amira kitashi amira Dan Allah kitashi "amma ina amira tadade da tafiya aljanna,
Aisha dake online tace "itace da kishiya ta faseelat "
Caiii yan group suka taso kowa na fadin albarkacin bakinshi wasu na yabon faseelat wasu na tunzura Aisha akan tabar bari tana daukar mata diya koda zata koyi wani abu gunta, ai ta iya ta koya mata mana .
Aisha takara hawa dole tasauka online din tai kwance kanta na ciwo zuciyarta na zafi dukda abun be burge fahad ba amma taji haushin yabonta da mutane keyi,
Kowa na dakinshi har laasar bawanda yaci komi, se 6 amira tatashi bacci ta tafi dakin faseelat,
Amira tace "anty dan Allah kiyi hakuri"
faseelat tace "bakomi amira kinci abinci muje in dafa miki indomie kici "
suka sauko kasa ta dafa mata indomei da kwai taci sama sama itako bataiya cin komi ba suka koma daki,
faseelat ce da girki amma taki tayi girkin bata tabajin haushin fahad ba irin yau kuma tasan kotayi baze ciba,
bayan Maghreb,
fahad suna tareda sabeer, sabeer yaganshi some how yace "lpy dude miye? "
Fahad yace "mtsssw I don't know meke damun faseelat tana abu like mad woman wai takwashi kafa taje taron speech na school dinsu amira abun haushin harda ita akan stage dan hauka wai amira takirata taimata kyauta "
sabeer yace "ai abun jindadi ne yarka tayi kokari, kuma kaga amira taji dadin zuwanta, ace ana speech dukkanku baku halarta ba aigwara dataje "
"ni nama ga pics da vedion se abun yaburgeni naji dama diyata da matata ne "
ran fahad ya baci yace "u see harkai shege kace haka mutane tsinannu nawa zasu ji shaawar matata? natsani wani ya kalli koda fuskarta ce "
Sabeer yanata dariya yace "let me show you something "ya bude insta segashi kusan mutum biyar da yake following sun dora vedion anata comments akai "wow brilliant girl"
"I love this woman inama ace matata ce shes beautiful with good heart"
"abun burgewa yarinyar nada wayo sosai har tasan tayi godiya "
"gaskiya su duka sun burge ba kamar matar data jajirce wurin ilimantar daita "
"Allah kabani family kamarsu "
"nimade I pray so Allah ya bata kamarta "
Fahad ya dauke ido akai yanajin mugun kishi,
Sabeer yace "zancen da aketayi kenan koina abun burgewa kai wlh kagodewa Allah "
fahad yace "u r mad, kana abu kamar ba namiji me kishi ba mtssww"ya shiga mota yakoma unguwarsu,
a masallaci yayi salla sannan yashigo ciki gidan tsit kamar bakowa aciki yazo ze wuce ya duba dining yaga wayam kuma yasan de yanzu basu isa cin abinci ba hakan yakara bata mai rai sosai wato faseelat batai girki ba? Ya tambayi kanshi ya jinjina kai yawuce dan dama baci zeyiba,
Aisha jin zuciyarta nata ciwo yasa tasha drugs nata da yoghurt ta kwanta ba jimawa se bacci,
su faseelat ko sunata kallo adakinta amma ita faseelat tunanin rayuwarta kawai takeyi tundaga gidan khalil zuwa yanzu, tunda tai aure daga wannan se wannan kuma tana bakin kokarinta amma duk a banza,
Faseelat ta dauko wa amira dudu milk tasha ita kuma tasha hollandia yoghurt suka cigaba da kallo,
fahad yanata duban hanyar faseelat amma shiru, tariga tasa ba masa tanabinsa shiyasa yayi kwanciyarsa yasan dukdare zatazo bashi hakuri Ammafa be dena jin haushinta ba akan abinda tayi ,
Karfe goma fahad dake zaune yana kallo ya meda farin wata TV don suna sanya labarai na BBC a Time din,
Alhaji dorikul bali shine megabatarwa ayau, acikin headline harda labarin amira ,
yace "a Nigeria zamuga vedion data yadu a dukkan kafofin sada zumunta inda yarinya yar shekara biyar da ta lashe kyautuka biyar ta yabi kishiyar mamarta "
Idanun fahad sukai jawur yarasa ina zesa kanshi,
har akazo kan labarin alhaji dorikul bali yace "a Nigeria karamar yarinya yar shekara biyar ta lashe kyautuka biyar bayan kyautar debate data lashe yarinyar mesuna amira tayi godiya kuma tayabi kishiyar mamarta wanan yaja hankalin duniya kanta, ga kadan daga cikin vedion "
aka dan hasko kadan daga cikin debate din inda take tambayar Mr chairman koze jidadi in aka damka Wa namiji matarsa ya amshi haihuwar ta ,se kuma complete inda take wa faseelat godiya har inda faseelat tafito ta rungumeta, alhaji dorikul bali yace "wannan abu ya kayatar ya dau hankalin mutane ,fiyeda mutane 2milion ne suka bude vedion ayau, domin abune dabaasa ba ganiba yanzu haka de yarinyar tana cigaba da samun kyaututtuka har munyi fira da wasu malamanta zamu kawo maku tattaunawar gobe amma yanzu ni alhjii... Difffffff fahad yakashe TV besan meke masa dadi ba,
Makoshin shi abushe yatashi yasha ruwa da magani yakoma yazauna yabude system dinshi yadanyi aiki to datar shi na akunne se yadan leka instagram yana following uncle dinsu amira shima yadora vedion da pics din
Anata yabawa anata bata kyautuka,
Aciki harda wani daniskan da yace "Allah yasa mijinta ya saketa na Aura wlh tayimin "🤣
Wani yace "tunda uwarshi ta tsinemishi ko? 😂don inba tsinanne ba bame iya rabuwa da irin wagga matar metarin baiwa "
Wata tace "bakuga vedion bikinsu ba yana kwakume daita kamar ze medata ciki, gaskiya sun matukar da cewa "
wani yace "dani ta dace wlh"
Fahad har jikinshi na rawa ya dauki waya zeyi dialing no din uncle din,se kiran shi yashigo,
Uncle da akamatsa mishi anason account no din faseelat yace ze samo musu ,kuma mutane da dama sunkirashi suna son ganin mahaifinta harda yan America wai sunason amira zasu dauki nauyin karatunta takoma canda karatu, ga account dinshi ma akwai kusan 15million aciki duk na amira kai akwai mutane masu kudi acikin duniya shi abunma har mamaki yabashi se zubosu suke kamar basu sha wuya wurin nema ba,
Fahad yadau kiran a fusace yace "me kukayi haka Muslim? Meye nadora matar aure a media? Saboda ba matarku bane?"
Uncle da abun yabashi mamaki yakasa cewa komi yasa fahad zemasa godiya ne amma se fada, abun mamaki mata da katuwar hijab baa ganin ko kayan jikinta sede dankwalin kanta daya fito amma yake wannan masifar,
Yace "sorry sir ayi hakuri hakan baze kara faruwa ba "
fahad yayi shiru zuciyarshi na kuna ,
Muslim yacigaba da cewa"dama mutane sunturowa amira kudi ne wasu kuma sunason number dinka da account number din matarka suna son...... "
Fahad da karfi a harzuke yace "to hell with ur money "yakashe wayarshi gabadaya, ya kwanta akan bed kamar yayi ihu
Muslim yadade yana tunanin kishin fahad seya share yace zetura musu account number dinshi daga baya inkomai ya lafa ze turamusu kudinsu ,
suna kallo amira tai bacci faseelat ta medata kan bed tashiga wanka tafito tasa yar rigar baccinta ta kwanta sede bacci kasa ko sama yayi kaura a idonta,
Cande bacci ya dauketa,
Fahad nacan yagama shan takaici harya saduda seyafara tunani inde faseelat lpyarta lau bazata kyaleshi ba, yatashi da sauri ya bude kofa ya nufi dakinta,
ya tura yashiga sunata bacci abunsu, yayi tsaye yana kallonsu faseelat tadora hannu ajikin amira sunata bacci,
Ya kurawa faseelat ido rigar jikinta agaban shara shara kana ganin breast dinta, yabi kugunta da kallo rigar duk tai kwance sama , nan take yaji matsananciyar shaawarta ba bata time ya sungumeta ya nufi dayan bedroom daita,
tana bacci taji kamar an dauketa tabude ido taga fahad tameda ta kulle yana shiga yasawa dakin key, ya kwantar daita ya zare short da singlet dake jikinshi,
Yaje yafara romancing dinta duk yadda takejin dadi taki bashi hadin kai, se yaji abun badadi ya dago fuska ya kalleta yace "I'm sorry honey kina fushi dani ko? Meyasa zakimin haka kinsan yadda nake matukar kishinki amma zakije irin wannan wurin"
ta bude ido Taita kallonshi batace komi ba ,
Ya kwantar dakai saman cikinta yace "to kimin hakuri I shouted at u kuma namiki fada akan abunda kike ganin kinyi dede I'm sorry "
Tace "meyasa zakamin haka agaban amira? kaida anty duk bawanda yayi murna akan sakamakonta, yanzu kun kashe mata gwiwa Allah yasa takara yin abun kirki nangaba "
Yace "habade my kankanaty kishinki ne yaja amma kiyi hakuri, kuma karkiga laifina yanzu haka anbazaku a duniya wai wani shege harda cewa Allah yasa nasakeki ya Aura wani yace sede inni tsinanne ne "
faseelat me zatai inba dariya ba tadingi kyalkyatawa,
fahad yayi murmushi yace "yaude har vedion bikinmu seda taita yawo kamar yau akai auren"
Faseelat tace "kayi hakuri to banyi tunanin abun ze girman haka ba "
ya tabe baki yace "bayan yau ko dan rarrashin bansamu ba seda nazo biko "
Tace "haba mana my jarumi" ta tura mai nono setin baki tace "ishiru ishiru sha ummanka"
fahad na dariya ya kafa kai yafara kwankwadar madara medadi 😂🙈
can kusan 2:30 amira tarika mugayen mafarkai kala kala dama tundare tafara ganin biji biji, duk tai zufa tafarka a firgice, sede idonta sam bata gani gashi bude amma duhu,
Tafara kuka tana kiran" anty ,anty anty!!!! "
Faseelat da suke tsaka da sex taji kukanta Hero nasamnta tace "hero dagani kamar kukan amira nakeji "shiko bayaji don baya duniyar kuma nafadamaku be damu da kukan yara ba in ana sex,
amira dakejin ana hura mata wuta ajiki da lalube ta sauko tana neman kofa tana kuka, tana kiran anty,
Faseelat dataji abun dagaske tafara ture fahad daga kanta shikuma yana kara riketa da kara mata nauyi cikin muryar kuka tace"hero amira na kuka Dan Allah kadagani inje wurinta Dan Allah "
amma ina be san tanayi ba,
Amira harta kai bakin kofa taji kamar anajan jininta ta zube akasan tiles tana nishi, tana kiran anty kasa kasa,
Faseelat nata faman yadda zata tada fahad akanta amma ina se bayan 30 mnt sannan ya dagata, ta tashi dasauri jikinta na rawa ta zura riga tai kofa dagudu ta bude tashiga dayan bedroom din,
sede me amira sheme a mike tsakiyar dakin tayi fari fat kamar ba jini jikinta gawani jinin dan kadan agefen baki,
Jikin faseelat na matsanancin rawa zuciyarta na bugawa da karfi ta zauna ta rungumo amira jikinta tana kuka me sauti da tashin hankali "amira! Amira kitashi amira Dan Allah kitashi "amma ina amira tadade da tafiya aljanna,