Sashe 71
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
dole asamu tausayi ko kadanne a tsakanin uwa da da saboda bond dake tsakaninsu kuma haka Allah yasaka akowane kirjin Dan Adam so da tausayi tsakanin da da mahaifiya, fahad bema taba tsayawa sauraren umma ba be ko kallonta bare ta bashi tausayi yanzu da yaganta haka duk jikinshi yayi sanyi fuskar umma kasa tana ta faman share hawaye,
Be aune ba yaji hawaye suna bin fuskarshi jikinshi yafara rawa,
Faseelat tace " Dan Allah ka mance baya ka kama mahaifiyar ka ka jikanta kai mata duk kyautatawa ,tanason ka, tanason ta rika jin duminka ajikin ta, hero "
Kuka ne yazo mishi lips dinshi suka rika rawa hawaye nata zarya ,, ido rufe yatafi ya rungume umma ya saki kuka me kashe jiki,
Umma ta rungume danta tanajin kamar andawo mata da wani sashin jikinta data rasa,
su Mansura suna kuka suma suka tafi suka rugumesu suka cigaba da kuka,
Saboda tsananin farin ciki kafafun faseelat suka gaza tsayuwar takoma ragab zaune saman kujera ta rufe fuska da hannuwa ta saki kuka me sauti,
[8/5, 6:12 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
6⃣4⃣
*Hohoho semu yan golden 🤸🏼♀,this page is for you golden pen writers,taurari masu haskawa, marubuta masu amfani da iliminsu da brain dinsu wurin seseta tunanin makaranta ta hanyar fadakar dasu ilimantar dasu da kuma sasu nishadi, mun zama taurari mune ke haskawa*💃🏼
Dole ne nadanmaku baitoci ko biyu ne dan jindadinku 😉
*gangata zan dukawa yan golden forum,, waka ce zan raira maku kuyi sauraro, rawa muke da juyawa mu munzam taurari,, murna muke munzam sha kallo muke haskawa*🤸🏼♀
*lokacinmu ne munyi gaba mun wuce yan baya,, semunyi mun rage in mun saura wadansu ke koya,, munfice a cikin marubuta😂mu aketa bida dubayya,, mata hada da maza gaurayya,, masoya muna maku maraba💃🏼😂*
ku cigaba da gashi kawai up up up golden 💋💋💋💋💋💋
Dukkansu kuka suke bame rarrashin wani acikinsu, wani dadi ne da farin ciki yake ziyartar zuciyoyinsu, more especially fahad da yakejin kamar yau aka haifeshi a duniya,
Aisha dake daki tarika jin hayaniya ta fito daga upstairs take kallon abinda ke faruwa ta tabe baki tanajin haushi,
Ahankali kukan faseelat ke ragewa sede hawayen da suka ki tsayawa, ta bude fuska tana kallonsu ta rika murmushi hawaye na cigaba da zuba mata,
Su Mansura suka koma suka rungume faseelat sunata farin ciki,
Kuka fahad keta yi Ya dago fuska yana kuka yake cewa "umma ki yafemin na yarda ki nayi nesa dake na miki duk wulakanci ki yafemin ummana "
Umma ta rike fuskar shi tana hawaye ta rika girgiza kai tace "I forgive you my son stop crying please yau ranar farinciki ce nadade ina rokon Allah ya gwadamin wannan rana da zaka dawo wuri na yau gata tazo ,ina cikin farin ciki son Nagode da kayafemin I love you "
Tarika mai murmushi yace "I love you umma very very much "
Ta saka hannu tana share mai hawaye shima yana sharemata,
Yakara komawa Ya rungumeta, umma ta juya tana kallonsu ta mikawa faseelat hannu faseelat ta tashi taje ta rungumesu tana share hawaye,
For some minutes sannan faseelat ta janye tana ajiyar zuciya tace "umma ku zauna "
Fahad ya rike umma suka koma suka zauna ,
faseelat tana farin ciki tana kallon su ta daga hannu sama tace"Allah Nagode maka da ka dawo da hankalin mijina jikinshi kadedeta shi da mamanshi da yanuwanshi ya Allah kaKara masu dankon kauna da zumunci a tsakanin su kakara masu son juna"
Dukkansu murmushi fuskarsu suke kallonta ta shafa tana sauke ajiyar heart suma duk sukace "amin" suka shafa
Fahad idanu jawur Ya kure faseelat da ido yanajin kaunarta na circulation acikin jijiyoyin jikinshi,
Umma tace"nagode miki diyata da jajir cewar ki har dana yadawo guna Allah yamiki albarka "
Faseelat tace "amin umma "ta sunkuyar da kai
Umma ta Kalli fahad tace "son kayi dacen mata, tana da tarbiyya da kyawawan halaye "
Fahad hankalinshi na gun faseelat cikin subucewar baki yace "she's beautiful as well "
Sisters dinshi suka fashe da dariya, Ya bude ido yayi dariya shima,
Amira data tashi bacci ta sauko kasa ta taho wurinsu, ummu salma tai sauri ta dauketa tana ta kallonta yadda suke kama ta mata kiss tatafi wurin sauran sukai ta daukarta daga karshe umma ta amsheta ,
Aisha ta koma daki tana yamutsar fuska ta dauko waya ta kira mommy saboda tsananin kishi da yadda taga faseelat nataso ta anshe gidan tanajin kome zata iyayi ta juyo hankalin mijinta wurinta mommy bata komi kulum sede tace hakuri, hakuri de hakuri de, gabadaya halinta Ya sauya ,
Mommy ta dauka tace "daughter Ya akai ne? "
Aisha taja tsoki tace "hmm mommy yau gidannan fa drama ake sosai,faseelat de ta sasanta yaya da ummanshi yanzu haka suna down stair sunata murna "
Mommy dake shan banana milkshake ta ajiye cofyn hannunta tace "shegiyar yarinya wato tana amfani da damar ta yanzu ne lokacinta kuma tana amfani dashi, uhmmmm nayi mamaki kuma na wa rukayya murna"
Aisha tace "haka ma zakice mommy? "
Mommy tace "to Ya zance ni bantaba shiga maganarsu ba so bani ciki sasan tawarsu baze hana fahad kulawa dani ba ai "
Aisha tace"ni ta taba zuwa na barta waje, yanzu Ya zaayi ne kuma ni banason sisters dinshi masu kama da aljanu suyi ta zarya anan "
Mommy tace"marar wayo kawai Mace tazo wurinki aiseki saurareta inta tafi shikenan ai, amma ki barta waje don shashanci wlh ba abinda kika bari na yan fari mtswwwww kina jina? "
Aisha ta turo baki gaba tace "eh "
Mommy tace "just pretend like bawani abu da ya faru baya kitashi kije ku gaisa"
Aisha tace "to "
Mommy takashe kiran, Aisha taja tsoki tace "wlh mommy batai ba ita komi yaya ya yayi Dedene bata wani daukar action hmm"ta fita tana tafiya Ahankali har ta sauka duk falon hankalinsu Ya koma kanta, taje ta samu seat ta zauna ta Kalli umma tace "ina wuni"
umma na faraa tace "lpy lau Aisha "
Sisters dinshi suka rika gaidata "mommyn amira ina wuni "
Ta danyi yake tace "lpy lau "in short
Kusan 2:30 time din suka tashi suka hau sama,
Dakin faseelat suka wuce sukai alwala sunata nan nan da faseelat,
faseelat taja su salla harda umma,
Shi kuma fahad ya tafi masjid dukda time din salla yawuce he decide to go there saboda samun ladar tafiyar,
Aisha dukda bata salla ta tashi takoma daki abinta,
Bayan sungama Suka fito faseelat ta tashi tafara kawo kuloli tana ajiyewa Mansura data fi shigemata kuma itace babba ta tashi tana kama mata, umma sede ta Kalli faseelat tai murmushi don jinta take sosai arai ,
fahad Ya dawo daga masjid suka zauna faseelat tafara sarving dinsu vegetable white rice with chicken stew and coslow,
Duk suka dukufa suna cin abincin suna santi, fahad be iya barin umma tarika ci da kanta ba shi Ya matsa yasa hannu ya rika bata abaki ita ma tana bashi,
Mansura baki cike da shinkafa tace "anty zanzo ki koyamun irin girkinnan medadi kai gaskiya yaya kayi dace komi perfect "
Ya harari Mansura yayi murmushi,
Haka suka gama cin abincin ana fira gwanin dadi,
Seda sukayi laasar sannan suka fito zasu tafi dukkansu suka fito yi musu rakiya amira na hannun safiyya Aisha nabinsu ne kawai ,
Suka isa bakin mota fahad ya budewa umma ta shiga suma suka shishshiga sunata jin badadi faseelat ta sa ledar spring rolls da meat pie da tayi aciki , Mansura ta shiga ta jasu sunata ma juna waving sukabar gidan ,
Suna tafiya Aisha taja amira suka nufi wurin shan iska,
Faseelat ta juya ta shige gida dan ta kimtsa inda suka bata,
Fahad yabi bayanta sede taji tsam andagata sama ana juyata,
Suka rika dariya, sannan ya ajiyeta, ta juyo ta turo mai baki taimashi hararan masoya,
Fahad Ya kamo bakin ya rika tsotsa kamar ze cinyeshi ,
ta zaro ido tafara tureshi, seda Ya sha bakin sosai Ya cire bakinshi in cool voice yace " I love you honey queen ,kin min komi arayuwata tunda kika nunamin hanyar samun rahma wurin ubangijina Nagode miki, bansan yadda zan kwatanta miki farin cikin da nake ciki ba,me kike so daga gareni niko namiki shi? "
Faseelat tana ta murmushi tace " nothing kuma wata kyauta zakamin aini ce zan maka kyauta dan nafika farin ciki, shiyasa na ta nadar maka special gift "tai fari da ido
Yana lashe lebe yace "Allah? "
Tace "yeah zo muje ka amsa tana sama kyautar "
Tafara tafiyar jan hankali tana jujjuya buttock tana hawan step,
Fahad ya Saki murmushi ya shafi keyarshi yace "ya rabb I can't ask for more "
Yabita dasauri dan yariga yagama gano kyautar da zaa bashi,
Sosai faseelat ta rikita shi har seda Ya mance awace duniya yake. Lol
Se 6:30 suka fito fahad yakama mata suka gyara gidan,
Aisha ce keda girki tana kitchen tana hada masu abinci,
Suna gamawa ya fita masjid, faseelat ta koma tai salla ta fito ta shiga dakin Aisha amira na kwance kan cinyarta faseelat tace wa amira "princess kizo muje muyi karatu "
Amira ta tashi faseelat taja ta suka fita,seda taje zatai wa amira karatu ta tuna bata kira ummi ba tai sauri ta kirata,
Ummi ta dauka da sallama , faseelat tace "Wslm ummi kiyi hakuri ban kira ba tun dazu ina busy ummansu hero ce tazo inafatan kun isa lpy?"
Ummi tace "lpy lau muka sauka a jidda mukai azahar ma, "
Faseelat tace "ummi albishirinki Hero sun dedeta da ummanshi"
Ummi tace "kai alhamdulillah naji dadi Allah yakara hada kansu "
Faseelat tace "amin ummi, inasonta wlh she love me alot itada yaranta kinga yadda suke nan nan dani kamar zasu medani ciki"
Ummi tace "nima inason ta tunda tana sonki, ki cigaba da kyautata mata Allah Ya miki albarka "
Faseelat tace "amin ummi ina kara tuni asani a addua "
Be aune ba yaji hawaye suna bin fuskarshi jikinshi yafara rawa,
Faseelat tace " Dan Allah ka mance baya ka kama mahaifiyar ka ka jikanta kai mata duk kyautatawa ,tanason ka, tanason ta rika jin duminka ajikin ta, hero "
Kuka ne yazo mishi lips dinshi suka rika rawa hawaye nata zarya ,, ido rufe yatafi ya rungume umma ya saki kuka me kashe jiki,
Umma ta rungume danta tanajin kamar andawo mata da wani sashin jikinta data rasa,
su Mansura suna kuka suma suka tafi suka rugumesu suka cigaba da kuka,
Saboda tsananin farin ciki kafafun faseelat suka gaza tsayuwar takoma ragab zaune saman kujera ta rufe fuska da hannuwa ta saki kuka me sauti,
[8/5, 6:12 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
6⃣4⃣
*Hohoho semu yan golden 🤸🏼♀,this page is for you golden pen writers,taurari masu haskawa, marubuta masu amfani da iliminsu da brain dinsu wurin seseta tunanin makaranta ta hanyar fadakar dasu ilimantar dasu da kuma sasu nishadi, mun zama taurari mune ke haskawa*💃🏼
Dole ne nadanmaku baitoci ko biyu ne dan jindadinku 😉
*gangata zan dukawa yan golden forum,, waka ce zan raira maku kuyi sauraro, rawa muke da juyawa mu munzam taurari,, murna muke munzam sha kallo muke haskawa*🤸🏼♀
*lokacinmu ne munyi gaba mun wuce yan baya,, semunyi mun rage in mun saura wadansu ke koya,, munfice a cikin marubuta😂mu aketa bida dubayya,, mata hada da maza gaurayya,, masoya muna maku maraba💃🏼😂*
ku cigaba da gashi kawai up up up golden 💋💋💋💋💋💋
Dukkansu kuka suke bame rarrashin wani acikinsu, wani dadi ne da farin ciki yake ziyartar zuciyoyinsu, more especially fahad da yakejin kamar yau aka haifeshi a duniya,
Aisha dake daki tarika jin hayaniya ta fito daga upstairs take kallon abinda ke faruwa ta tabe baki tanajin haushi,
Ahankali kukan faseelat ke ragewa sede hawayen da suka ki tsayawa, ta bude fuska tana kallonsu ta rika murmushi hawaye na cigaba da zuba mata,
Su Mansura suka koma suka rungume faseelat sunata farin ciki,
Kuka fahad keta yi Ya dago fuska yana kuka yake cewa "umma ki yafemin na yarda ki nayi nesa dake na miki duk wulakanci ki yafemin ummana "
Umma ta rike fuskar shi tana hawaye ta rika girgiza kai tace "I forgive you my son stop crying please yau ranar farinciki ce nadade ina rokon Allah ya gwadamin wannan rana da zaka dawo wuri na yau gata tazo ,ina cikin farin ciki son Nagode da kayafemin I love you "
Tarika mai murmushi yace "I love you umma very very much "
Ta saka hannu tana share mai hawaye shima yana sharemata,
Yakara komawa Ya rungumeta, umma ta juya tana kallonsu ta mikawa faseelat hannu faseelat ta tashi taje ta rungumesu tana share hawaye,
For some minutes sannan faseelat ta janye tana ajiyar zuciya tace "umma ku zauna "
Fahad ya rike umma suka koma suka zauna ,
faseelat tana farin ciki tana kallon su ta daga hannu sama tace"Allah Nagode maka da ka dawo da hankalin mijina jikinshi kadedeta shi da mamanshi da yanuwanshi ya Allah kaKara masu dankon kauna da zumunci a tsakanin su kakara masu son juna"
Dukkansu murmushi fuskarsu suke kallonta ta shafa tana sauke ajiyar heart suma duk sukace "amin" suka shafa
Fahad idanu jawur Ya kure faseelat da ido yanajin kaunarta na circulation acikin jijiyoyin jikinshi,
Umma tace"nagode miki diyata da jajir cewar ki har dana yadawo guna Allah yamiki albarka "
Faseelat tace "amin umma "ta sunkuyar da kai
Umma ta Kalli fahad tace "son kayi dacen mata, tana da tarbiyya da kyawawan halaye "
Fahad hankalinshi na gun faseelat cikin subucewar baki yace "she's beautiful as well "
Sisters dinshi suka fashe da dariya, Ya bude ido yayi dariya shima,
Amira data tashi bacci ta sauko kasa ta taho wurinsu, ummu salma tai sauri ta dauketa tana ta kallonta yadda suke kama ta mata kiss tatafi wurin sauran sukai ta daukarta daga karshe umma ta amsheta ,
Aisha ta koma daki tana yamutsar fuska ta dauko waya ta kira mommy saboda tsananin kishi da yadda taga faseelat nataso ta anshe gidan tanajin kome zata iyayi ta juyo hankalin mijinta wurinta mommy bata komi kulum sede tace hakuri, hakuri de hakuri de, gabadaya halinta Ya sauya ,
Mommy ta dauka tace "daughter Ya akai ne? "
Aisha taja tsoki tace "hmm mommy yau gidannan fa drama ake sosai,faseelat de ta sasanta yaya da ummanshi yanzu haka suna down stair sunata murna "
Mommy dake shan banana milkshake ta ajiye cofyn hannunta tace "shegiyar yarinya wato tana amfani da damar ta yanzu ne lokacinta kuma tana amfani dashi, uhmmmm nayi mamaki kuma na wa rukayya murna"
Aisha tace "haka ma zakice mommy? "
Mommy tace "to Ya zance ni bantaba shiga maganarsu ba so bani ciki sasan tawarsu baze hana fahad kulawa dani ba ai "
Aisha tace"ni ta taba zuwa na barta waje, yanzu Ya zaayi ne kuma ni banason sisters dinshi masu kama da aljanu suyi ta zarya anan "
Mommy tace"marar wayo kawai Mace tazo wurinki aiseki saurareta inta tafi shikenan ai, amma ki barta waje don shashanci wlh ba abinda kika bari na yan fari mtswwwww kina jina? "
Aisha ta turo baki gaba tace "eh "
Mommy tace "just pretend like bawani abu da ya faru baya kitashi kije ku gaisa"
Aisha tace "to "
Mommy takashe kiran, Aisha taja tsoki tace "wlh mommy batai ba ita komi yaya ya yayi Dedene bata wani daukar action hmm"ta fita tana tafiya Ahankali har ta sauka duk falon hankalinsu Ya koma kanta, taje ta samu seat ta zauna ta Kalli umma tace "ina wuni"
umma na faraa tace "lpy lau Aisha "
Sisters dinshi suka rika gaidata "mommyn amira ina wuni "
Ta danyi yake tace "lpy lau "in short
Kusan 2:30 time din suka tashi suka hau sama,
Dakin faseelat suka wuce sukai alwala sunata nan nan da faseelat,
faseelat taja su salla harda umma,
Shi kuma fahad ya tafi masjid dukda time din salla yawuce he decide to go there saboda samun ladar tafiyar,
Aisha dukda bata salla ta tashi takoma daki abinta,
Bayan sungama Suka fito faseelat ta tashi tafara kawo kuloli tana ajiyewa Mansura data fi shigemata kuma itace babba ta tashi tana kama mata, umma sede ta Kalli faseelat tai murmushi don jinta take sosai arai ,
fahad Ya dawo daga masjid suka zauna faseelat tafara sarving dinsu vegetable white rice with chicken stew and coslow,
Duk suka dukufa suna cin abincin suna santi, fahad be iya barin umma tarika ci da kanta ba shi Ya matsa yasa hannu ya rika bata abaki ita ma tana bashi,
Mansura baki cike da shinkafa tace "anty zanzo ki koyamun irin girkinnan medadi kai gaskiya yaya kayi dace komi perfect "
Ya harari Mansura yayi murmushi,
Haka suka gama cin abincin ana fira gwanin dadi,
Seda sukayi laasar sannan suka fito zasu tafi dukkansu suka fito yi musu rakiya amira na hannun safiyya Aisha nabinsu ne kawai ,
Suka isa bakin mota fahad ya budewa umma ta shiga suma suka shishshiga sunata jin badadi faseelat ta sa ledar spring rolls da meat pie da tayi aciki , Mansura ta shiga ta jasu sunata ma juna waving sukabar gidan ,
Suna tafiya Aisha taja amira suka nufi wurin shan iska,
Faseelat ta juya ta shige gida dan ta kimtsa inda suka bata,
Fahad yabi bayanta sede taji tsam andagata sama ana juyata,
Suka rika dariya, sannan ya ajiyeta, ta juyo ta turo mai baki taimashi hararan masoya,
Fahad Ya kamo bakin ya rika tsotsa kamar ze cinyeshi ,
ta zaro ido tafara tureshi, seda Ya sha bakin sosai Ya cire bakinshi in cool voice yace " I love you honey queen ,kin min komi arayuwata tunda kika nunamin hanyar samun rahma wurin ubangijina Nagode miki, bansan yadda zan kwatanta miki farin cikin da nake ciki ba,me kike so daga gareni niko namiki shi? "
Faseelat tana ta murmushi tace " nothing kuma wata kyauta zakamin aini ce zan maka kyauta dan nafika farin ciki, shiyasa na ta nadar maka special gift "tai fari da ido
Yana lashe lebe yace "Allah? "
Tace "yeah zo muje ka amsa tana sama kyautar "
Tafara tafiyar jan hankali tana jujjuya buttock tana hawan step,
Fahad ya Saki murmushi ya shafi keyarshi yace "ya rabb I can't ask for more "
Yabita dasauri dan yariga yagama gano kyautar da zaa bashi,
Sosai faseelat ta rikita shi har seda Ya mance awace duniya yake. Lol
Se 6:30 suka fito fahad yakama mata suka gyara gidan,
Aisha ce keda girki tana kitchen tana hada masu abinci,
Suna gamawa ya fita masjid, faseelat ta koma tai salla ta fito ta shiga dakin Aisha amira na kwance kan cinyarta faseelat tace wa amira "princess kizo muje muyi karatu "
Amira ta tashi faseelat taja ta suka fita,seda taje zatai wa amira karatu ta tuna bata kira ummi ba tai sauri ta kirata,
Ummi ta dauka da sallama , faseelat tace "Wslm ummi kiyi hakuri ban kira ba tun dazu ina busy ummansu hero ce tazo inafatan kun isa lpy?"
Ummi tace "lpy lau muka sauka a jidda mukai azahar ma, "
Faseelat tace "ummi albishirinki Hero sun dedeta da ummanshi"
Ummi tace "kai alhamdulillah naji dadi Allah yakara hada kansu "
Faseelat tace "amin ummi, inasonta wlh she love me alot itada yaranta kinga yadda suke nan nan dani kamar zasu medani ciki"
Ummi tace "nima inason ta tunda tana sonki, ki cigaba da kyautata mata Allah Ya miki albarka "
Faseelat tace "amin ummi ina kara tuni asani a addua "