Sashe 129
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya kalli agogo ya ajiye Abdul ya tashi tsaye tace "ina zaka ? Ya kamata ka zauna damu wlh muna kewar ka"
Yace "yanzu zan dawo bada jimawa ba zanje naga mommy tana can tanason ganina zanje ganin bro sabeer shima"
Faseelat ta kwabe fuska yayi murmushi ya mata Kiss's yace "sena dawo"
Ya fita hankalin na wurin mommy,
Agidan mommy yaran duk suna school se 4 ko 6 zasu dawo,
Tana kwance ta tuna da akwatin kudin da ko kallonshi batayi duk kwanakin nan ,
Ta tashi ta daukoshi ta bude tafara kidaya bandir din domin tasan yawansu ta kuma boyesu sosai don dawowar fahad,
Tana cikin kilgawa Allah ya koro tutu cikin cikinta ,ta tashi ta wuce toilet,
Fahad yana shigowa falon wayam yanata murna yana kwalawa mommy kira ya haye step yana kiranta,
Tana toilet taji yana hawowa ko tsarki bata tsaya yi ba ta tashi ta fito dasauri,
Sede is too late don har ya shigo da mommy bakinshi fuskarshi dauke da faraa ganin jikkar gabanshi yasa fuskar takoma ja faraar ta gushe,yanata kallon jikkar da kudin da ke waje da ciki,
Mommy ma abinda take kallo kenan tana hawaye tai sauri takoma toilet tana kukan nadama,
Fahad kam be yarda ba yakarasa wurin akwatin ya dauki one bundle ya jujjuya idonshi jawur jikinshi na rawa,
Tabbas kudinne to ina mommy ta samu? se yafara tuna ranar yana gidan aka kirashi akamai maganar kudin this means mommy ta turamai arm robbers'
Ya juya ya kalli toilet din yana juyo kukan mommy dake ciki,
Kafafunshi na rawa yaje bakin toilet din yana bugawa da karfi yana cewa "open the door plsss, mommy come out kice u r not the one plsss come and say I'm dreaming"
Mommy na ciki tana ta kuka zuciyarta na ciwo,she feel dama ace ta mutu before wannan rana,
Ya zame kasa ya hade kai da gwiwa yana kuka me cin rai yace"why you did this to me mommy? if u want the money why u don't ask me wlh zaniya baki duka abinda na mallaka but u choose to send gang to my house what of sun ketawa matata haddi sun kashe megadi sun kashe polices duk saboda dalilinki da yanzu na rasa kafa saboda ke mommy me namiki?what I did to you that I deserve all this from u?"
Mommy tana ta kuka ya tashi yana kuka yafita gidan zuciyarshi nata ciwo ,
Tun a mota yafara aman jini be damuba ya nufi gida ,
Ya fito dakyar dafe da zuciyarshi ya shiga ciki yana layi ,
Faseelat na bedroom tana sauya bedsheet yashigo yafada kan bed din yana tari,
Faseelat tayi kanshi tana "innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!!!hero meya sameka meya faru ?wayyo Allah na"
Yana ta tari jini na fitowa a baki da hanci hannunshi dafe da heart dinshi,numfashin shi yafara barin jikinshi,
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
9⃣4⃣
*Allah (S.A)yace :- wal asr,innal insana lafi kusr ,illallazina amanu wa amilussalihati wa tawasau bil hakki wa tawa sau bissabr*
*Manzon Allah (S.A.W)yace kaji tsoron Allah a duk inda kake kuma kabiyar da kyakkyawan aiki akan mummuna don ya shafeshi,kuma ka muamalanci mutane da kyakkyawar dabi'a*
Jijjigashi take tana kuka shi kuma yadade da dena numfashi tana ta kuka tana tari ta dauko wayarshi tana kuka tace doctor yazo ba jimawa ya kamo hanya,
Ta koma kan fahad tana ta kuka tana cikin tarin ta kako jini tasa hannu ta duba still de jini ne zuciyarta na ciwo amma ta mijinta take,
Sabeer jin shiru fahad be zoba ya nufi gidanshi atare suka isa da doctor shide yaga likitan ya shiga gidan dasauri,
Yanata mamaki yafito yabi bayanshi,
Doctor na zuwa faseelat tatashi tana kuka tana cewa "Dan Allah katemakamin baya numfashi baya motsi"
Doctor yafara bakin kokarinsa wurin ceto rayuwar fahad,
Sabeer na shigowa cikin gidan ya samu yara nata kuka dan faseelat ta aiki ladidi gidan Umma gefe guda ga kukan ita faseelat din,
Dakin yaran ya nufa ya dauko biyu masu kukan ya sabasu akafada zuciyarshi na bugawa ya nufi bedroom dinsu,
Yana shiga fahad na farkowa ya farko da tarin jini nakara fitowa ,sabeer ya rikice jikinshi yafara rawa,
Ga itama faseelat gefe tana ta tari hannunta akan zuciyarta,
Yakarasa cikin dakin dasauri yaisa wurin faseelat dake gefen bed yace"me ke faruwa ? Me ya sameshi?"
Tana kuka tace "I don't know Dan Allah sabeer ku temakamin plsss"
Ya mika mata yaran ta amshesu hannunta nata rawa ta rasa me zatai musu,
Shi kuma yaje wurin doctor dake kara duba chest dinshi ya dora kan fahad jikinshi yanata hawaye,
Doctor yakara dubashi ya mishi duk abinda yakamata hakan yasa tarin yatsaya jinin ma amma zuciyarshi bata bar zafin ba tade rage ,hada alluran bacci akamasa amma besamu baccin ba sede idonshi daya lumshe jikinshi kuma ya saki,
Sabeer ya kalli doctor yace"meke damunsa haka ?"
Doctor yace"heart attack ,zuciyarshi tadena functioning yadda yakamata as a result of stress,ku kula da abinda bayaso da Wanda yakeso adena fadamishi mummunan labari but for now he's safe akiyaye gaba"
Faseelat tana hawaye tace "he just leave here some minutes back segashi yadawo haka I don't know meyafaru da yasa shi wannan halin"
Doctor yace"maybe yaji abinda yafi karfin brain dinsa ne kukula dashi zanje nakawo drugs"
Sabeer ya kalli faseelat yace"check on her plsss kamar jini abakinta"
Faseelat tace"noo I will be okay "
Doctor yace"no let me help you "
Dole ya dubata yanata girgiza kai,ya tafi siyo masu drugs,
Lokacin me aikin ta dawo tafara kula da yaran ita,
Sunanan aka kawo maganin tasha sabeer yabawa fahad ,
Suna nan zaune sunata kallonshi har allurar tafara sakinshi ya bude ido ya kalli sabeer yace "friend meyasa komi ke faruwa dani ne ?se yaushe abubuwa zasu dena samuna?"
Sabeer na hawaye yace "kayi hakuri fahad komi ya sameka kafi wasu jindadin rayuwa "
Fahad yayi shiru yanata hawaye ,
Mommy ta dauki lokaci toilet hawan jinin ta yataso jin tana niyyar tafiya lahira sanan tafito tasha magani tai kwance tana hawaye batare da ta kauda kudin ba sede ta watsar dasu daga kan bed din domin bata bukatarsu ko ganinsu ,
Se bayan laasar sabeer ya tafi ganin fahad din yadan samu relief ,
Suma can gida Su ramlat sundawo suka samu mommy nata kuka suka zauna tayata,
Fahad na kwance kan cinyar faseelat tana shafa sumar kanshi tana hawaye tace "abbu plsss tell me menene yasaka a wannan halin ? u left here kana farin ciki kadawo cikin mawuyacin hali plsss tell me menene?"
Hawaye masu zafi suka zubomishi yace "bakomi ciwon ne kawai yazo "
Ta tsaya da shafar sumar tace "bana ganin akwai abinda yakamata kaboyemun a rayuwarka nice fa faseelat ur wife ur secret"
Ya riko hannunta yana hawaye yace "I will tell you amma its my secret banson kowa yaji ki boyeshi kamar yadda zan boyeshi"
Tace"I promise you bazan fadawa wani ba"
Ya saki hannunta yanata motsa baki yana so maganar ta fito yasamu yace"mommy is the one that send armed robber's to me ,can u believe it mommy ce ta turo a amshi kudi awurina"
Hawaye suka wanke mai fuska yace"mommy nafa the woman that take care of me and brought me up, nakasa yadda da abinda nagani some kudin da aka dauka awurinta akan gadonta faseelat wannan wace irin jarabawa ce takesamu na ?"
Faseelat tafashe da kuka tana share mai hawaye ta rika girgiza kai don itama takasa yadda tace"mommy baza tai maka haka ba she love you bazata iya wannan ba"
Yace "but she did I swear itace because ta nuna hakan ta yadda ta tsorata kuma me yakawo kudin a gidanmu?"
Faseelat ta girgiza kai tace "kayi hakuri plss "
Yace"I luv mom ta kula dani tamin duk gata daban samu awurin mahaifiyata ba ,wannan baze sa nadena daukarta uwa ba bazesa namanta alherin da tamin ba plsss kirike min amana"
Ta daga kai tana hawaye yayi shiru yace "mommy ?mommy saboda kudi......."
Ladidi da tazo bakin kofa takira faseelat don duk yaran suntashi taji komi tace "chabbbb secret manya " ta koma dakinta jikinta na bari takira Umma ,
Umma suna kwance itada daddy ta dauka tace "Ladidi miye nakiran daga tafiyarki"
Ladidi tai kasa da murya tace "Hjy wlh inasonki duk abinda naga ze cutar da ko ahalinki ne bazan bari ba "
Umma tace "eh yaakai ?"
Ladidi tace"fashinnan da akaiwa alhaji fahad ashe Matar nan ta babanshi ce ta tura masa yanfashin yanzu naji yana fada wa ita Hjy don dazun yadawo yana a man jini seda aka kira doctor naji yana cewa its secret"
Umma da tundazu ta mike tsaye tace"secret din banza wlh seta fiddo kudinnan kaga makirar mata daita mukaita kukan abun a time din Ashe itace tsinannar kai nagode Ladidi zanbaki wani abu don jindadin wannan labarin"
Ladidi tafara godiya Umma takashe wayar tanata huci tafadawa daddy shima ya hau sosai don rashin imanin yayi yawa danka? Yatashi yayi wanka yafita be zame koina ba se police station, yafada masu sukai gidan mommy ,
Tana ta kuka police suka shiga megadi ya fada mata tayi baki domin da personal kaya ajikinsu ,
Tafito idonta kumbure tanata kallonsu tace"bangane ku ba"
Suka fiddo I'd card nasu sukace "mu police ne munxo ne muyi bincike a gidanki"
Mommy tafashe da kuka tabasu hanya tace"enter" suka shiga suna bincike Su ramlat suka fito sukai cirko cirko suna kuka ba jimawa police suka fito da kudin suka tasa mommy gaba suka tafi police daita,
Su ramlat sunata ihu ta koma cikin gida ta dauko waya ta kira fahad ,
Faseelat ta dauka takara mai a kunne ,
Ramlat na kuka tace "yaya munshiga ukku police sunzo sun tafi da mommy ka temaka mana "
Besan lokacin da yamike xaune ba yana kallon faseelat bakinshi na kyarma yace "how will this be possible yanzu mukai maganar dake yaakai har wasu sunji?"
Yace "yanzu zan dawo bada jimawa ba zanje naga mommy tana can tanason ganina zanje ganin bro sabeer shima"
Faseelat ta kwabe fuska yayi murmushi ya mata Kiss's yace "sena dawo"
Ya fita hankalin na wurin mommy,
Agidan mommy yaran duk suna school se 4 ko 6 zasu dawo,
Tana kwance ta tuna da akwatin kudin da ko kallonshi batayi duk kwanakin nan ,
Ta tashi ta daukoshi ta bude tafara kidaya bandir din domin tasan yawansu ta kuma boyesu sosai don dawowar fahad,
Tana cikin kilgawa Allah ya koro tutu cikin cikinta ,ta tashi ta wuce toilet,
Fahad yana shigowa falon wayam yanata murna yana kwalawa mommy kira ya haye step yana kiranta,
Tana toilet taji yana hawowa ko tsarki bata tsaya yi ba ta tashi ta fito dasauri,
Sede is too late don har ya shigo da mommy bakinshi fuskarshi dauke da faraa ganin jikkar gabanshi yasa fuskar takoma ja faraar ta gushe,yanata kallon jikkar da kudin da ke waje da ciki,
Mommy ma abinda take kallo kenan tana hawaye tai sauri takoma toilet tana kukan nadama,
Fahad kam be yarda ba yakarasa wurin akwatin ya dauki one bundle ya jujjuya idonshi jawur jikinshi na rawa,
Tabbas kudinne to ina mommy ta samu? se yafara tuna ranar yana gidan aka kirashi akamai maganar kudin this means mommy ta turamai arm robbers'
Ya juya ya kalli toilet din yana juyo kukan mommy dake ciki,
Kafafunshi na rawa yaje bakin toilet din yana bugawa da karfi yana cewa "open the door plsss, mommy come out kice u r not the one plsss come and say I'm dreaming"
Mommy na ciki tana ta kuka zuciyarta na ciwo,she feel dama ace ta mutu before wannan rana,
Ya zame kasa ya hade kai da gwiwa yana kuka me cin rai yace"why you did this to me mommy? if u want the money why u don't ask me wlh zaniya baki duka abinda na mallaka but u choose to send gang to my house what of sun ketawa matata haddi sun kashe megadi sun kashe polices duk saboda dalilinki da yanzu na rasa kafa saboda ke mommy me namiki?what I did to you that I deserve all this from u?"
Mommy tana ta kuka ya tashi yana kuka yafita gidan zuciyarshi nata ciwo ,
Tun a mota yafara aman jini be damuba ya nufi gida ,
Ya fito dakyar dafe da zuciyarshi ya shiga ciki yana layi ,
Faseelat na bedroom tana sauya bedsheet yashigo yafada kan bed din yana tari,
Faseelat tayi kanshi tana "innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!!!hero meya sameka meya faru ?wayyo Allah na"
Yana ta tari jini na fitowa a baki da hanci hannunshi dafe da heart dinshi,numfashin shi yafara barin jikinshi,
➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~*
*~We are bearer's of so golden pen🖊~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~*
9⃣4⃣
*Allah (S.A)yace :- wal asr,innal insana lafi kusr ,illallazina amanu wa amilussalihati wa tawasau bil hakki wa tawa sau bissabr*
*Manzon Allah (S.A.W)yace kaji tsoron Allah a duk inda kake kuma kabiyar da kyakkyawan aiki akan mummuna don ya shafeshi,kuma ka muamalanci mutane da kyakkyawar dabi'a*
Jijjigashi take tana kuka shi kuma yadade da dena numfashi tana ta kuka tana tari ta dauko wayarshi tana kuka tace doctor yazo ba jimawa ya kamo hanya,
Ta koma kan fahad tana ta kuka tana cikin tarin ta kako jini tasa hannu ta duba still de jini ne zuciyarta na ciwo amma ta mijinta take,
Sabeer jin shiru fahad be zoba ya nufi gidanshi atare suka isa da doctor shide yaga likitan ya shiga gidan dasauri,
Yanata mamaki yafito yabi bayanshi,
Doctor na zuwa faseelat tatashi tana kuka tana cewa "Dan Allah katemakamin baya numfashi baya motsi"
Doctor yafara bakin kokarinsa wurin ceto rayuwar fahad,
Sabeer na shigowa cikin gidan ya samu yara nata kuka dan faseelat ta aiki ladidi gidan Umma gefe guda ga kukan ita faseelat din,
Dakin yaran ya nufa ya dauko biyu masu kukan ya sabasu akafada zuciyarshi na bugawa ya nufi bedroom dinsu,
Yana shiga fahad na farkowa ya farko da tarin jini nakara fitowa ,sabeer ya rikice jikinshi yafara rawa,
Ga itama faseelat gefe tana ta tari hannunta akan zuciyarta,
Yakarasa cikin dakin dasauri yaisa wurin faseelat dake gefen bed yace"me ke faruwa ? Me ya sameshi?"
Tana kuka tace "I don't know Dan Allah sabeer ku temakamin plsss"
Ya mika mata yaran ta amshesu hannunta nata rawa ta rasa me zatai musu,
Shi kuma yaje wurin doctor dake kara duba chest dinshi ya dora kan fahad jikinshi yanata hawaye,
Doctor yakara dubashi ya mishi duk abinda yakamata hakan yasa tarin yatsaya jinin ma amma zuciyarshi bata bar zafin ba tade rage ,hada alluran bacci akamasa amma besamu baccin ba sede idonshi daya lumshe jikinshi kuma ya saki,
Sabeer ya kalli doctor yace"meke damunsa haka ?"
Doctor yace"heart attack ,zuciyarshi tadena functioning yadda yakamata as a result of stress,ku kula da abinda bayaso da Wanda yakeso adena fadamishi mummunan labari but for now he's safe akiyaye gaba"
Faseelat tana hawaye tace "he just leave here some minutes back segashi yadawo haka I don't know meyafaru da yasa shi wannan halin"
Doctor yace"maybe yaji abinda yafi karfin brain dinsa ne kukula dashi zanje nakawo drugs"
Sabeer ya kalli faseelat yace"check on her plsss kamar jini abakinta"
Faseelat tace"noo I will be okay "
Doctor yace"no let me help you "
Dole ya dubata yanata girgiza kai,ya tafi siyo masu drugs,
Lokacin me aikin ta dawo tafara kula da yaran ita,
Sunanan aka kawo maganin tasha sabeer yabawa fahad ,
Suna nan zaune sunata kallonshi har allurar tafara sakinshi ya bude ido ya kalli sabeer yace "friend meyasa komi ke faruwa dani ne ?se yaushe abubuwa zasu dena samuna?"
Sabeer na hawaye yace "kayi hakuri fahad komi ya sameka kafi wasu jindadin rayuwa "
Fahad yayi shiru yanata hawaye ,
Mommy ta dauki lokaci toilet hawan jinin ta yataso jin tana niyyar tafiya lahira sanan tafito tasha magani tai kwance tana hawaye batare da ta kauda kudin ba sede ta watsar dasu daga kan bed din domin bata bukatarsu ko ganinsu ,
Se bayan laasar sabeer ya tafi ganin fahad din yadan samu relief ,
Suma can gida Su ramlat sundawo suka samu mommy nata kuka suka zauna tayata,
Fahad na kwance kan cinyar faseelat tana shafa sumar kanshi tana hawaye tace "abbu plsss tell me menene yasaka a wannan halin ? u left here kana farin ciki kadawo cikin mawuyacin hali plsss tell me menene?"
Hawaye masu zafi suka zubomishi yace "bakomi ciwon ne kawai yazo "
Ta tsaya da shafar sumar tace "bana ganin akwai abinda yakamata kaboyemun a rayuwarka nice fa faseelat ur wife ur secret"
Ya riko hannunta yana hawaye yace "I will tell you amma its my secret banson kowa yaji ki boyeshi kamar yadda zan boyeshi"
Tace"I promise you bazan fadawa wani ba"
Ya saki hannunta yanata motsa baki yana so maganar ta fito yasamu yace"mommy is the one that send armed robber's to me ,can u believe it mommy ce ta turo a amshi kudi awurina"
Hawaye suka wanke mai fuska yace"mommy nafa the woman that take care of me and brought me up, nakasa yadda da abinda nagani some kudin da aka dauka awurinta akan gadonta faseelat wannan wace irin jarabawa ce takesamu na ?"
Faseelat tafashe da kuka tana share mai hawaye ta rika girgiza kai don itama takasa yadda tace"mommy baza tai maka haka ba she love you bazata iya wannan ba"
Yace "but she did I swear itace because ta nuna hakan ta yadda ta tsorata kuma me yakawo kudin a gidanmu?"
Faseelat ta girgiza kai tace "kayi hakuri plss "
Yace"I luv mom ta kula dani tamin duk gata daban samu awurin mahaifiyata ba ,wannan baze sa nadena daukarta uwa ba bazesa namanta alherin da tamin ba plsss kirike min amana"
Ta daga kai tana hawaye yayi shiru yace "mommy ?mommy saboda kudi......."
Ladidi da tazo bakin kofa takira faseelat don duk yaran suntashi taji komi tace "chabbbb secret manya " ta koma dakinta jikinta na bari takira Umma ,
Umma suna kwance itada daddy ta dauka tace "Ladidi miye nakiran daga tafiyarki"
Ladidi tai kasa da murya tace "Hjy wlh inasonki duk abinda naga ze cutar da ko ahalinki ne bazan bari ba "
Umma tace "eh yaakai ?"
Ladidi tace"fashinnan da akaiwa alhaji fahad ashe Matar nan ta babanshi ce ta tura masa yanfashin yanzu naji yana fada wa ita Hjy don dazun yadawo yana a man jini seda aka kira doctor naji yana cewa its secret"
Umma da tundazu ta mike tsaye tace"secret din banza wlh seta fiddo kudinnan kaga makirar mata daita mukaita kukan abun a time din Ashe itace tsinannar kai nagode Ladidi zanbaki wani abu don jindadin wannan labarin"
Ladidi tafara godiya Umma takashe wayar tanata huci tafadawa daddy shima ya hau sosai don rashin imanin yayi yawa danka? Yatashi yayi wanka yafita be zame koina ba se police station, yafada masu sukai gidan mommy ,
Tana ta kuka police suka shiga megadi ya fada mata tayi baki domin da personal kaya ajikinsu ,
Tafito idonta kumbure tanata kallonsu tace"bangane ku ba"
Suka fiddo I'd card nasu sukace "mu police ne munxo ne muyi bincike a gidanki"
Mommy tafashe da kuka tabasu hanya tace"enter" suka shiga suna bincike Su ramlat suka fito sukai cirko cirko suna kuka ba jimawa police suka fito da kudin suka tasa mommy gaba suka tafi police daita,
Su ramlat sunata ihu ta koma cikin gida ta dauko waya ta kira fahad ,
Faseelat ta dauka takara mai a kunne ,
Ramlat na kuka tace "yaya munshiga ukku police sunzo sun tafi da mommy ka temaka mana "
Besan lokacin da yamike xaune ba yana kallon faseelat bakinshi na kyarma yace "how will this be possible yanzu mukai maganar dake yaakai har wasu sunji?"