Sashe 63
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Amira tace"daddy im very happy to hear that , friends nawa sunada kanne amma ni banida su nikadai ke zuwa school mommy taki tamin kanne yanzu se anty tamin,daddy ni bro nakeso "
Yana dariya yace "tell her namiji kikeso"
Ta kalli faseelat tace "anty I want brother not sister "
Faseelat daketa dariya jin dramar su tace "don't bother your self dear yan ukku zan haifo miki ke kadai, biyu maza daya mace kinji dadi ko? "
Amira tace "thank you anty I love you "
Faseelat tace "luv u much dear "
Tundazu fahad kallon kasa kasa yake ta mata jin ta kira triplet,
faseelat ta kanne mishi ido daya ta cigaba da cin abincinta .
Bayan sun gama suka wuce main pallo suka zauna kan 2 seater suna kallo amira na kan cinyar fahad,
Aisha dake daki tana charting ta fito daga kan benen ta kwalawa amira kira,
Amira ta tashi dasauri tace "naam I'm coming mommy "ta tafi da gudu,
Faseelat ta kwanta kan cinyar fahad tana lumshe eyes,tana kallonshi tasa hannu Tana shafar sajenshi ya lumshe ido yanajin sauyi ya dora tafin hanninshi kan gashinta yana massaging,
Faseelat ta lumshe ido cikin jindadi in law tone tace "Hero bacci nakeji "
Ya Saki murmushin jindadi yace "OK muje in kwantar dake"
Faseelat ta bude ido dasauri, yafara dariya yace "yess mana nima baccin nakeji "
Ta boye fuska,
Ya tashi dauke daita ya wuce room dinshi daita,
Akan bed ya kwantar daita ya tashi yafara balle boturan riga,
faseelat ta tashi dasauri zata gudu, ya cafko hannuta ya marairaice fuska "bawani abu zanyi ba zafi nakeji ne shine zan rage kayan jikina"
faseelat ta Kalli AC dake dakin ta daga mai ido tace "uhmmm akwai zafi"
Yajawota jikinshi yana dariya itako ta dakune fuska, ya rage dariyar yace "kefa kikace triplet zaki haifawa amira ba , kuma haifuwar triplet se an bada himma "
Faseelat tace "aini wasa nake mata dan Allah ka rabu dani haka ina bukatar hutu, tunda kasameni baka ragamin ba kuma ni zafi nakeji sosai "
Yace "ayya sorry sorry na yanzu baze zafi ba I promise you that "
Faseelat tace "nide a,a nagaji ban lpya "
Ya saketa yace "amma zan tafi wurin Aisha don bazan iya hakuri ba nariga na saba ina wuni ajikinta , ki kwanta ki baccinki bari naje "
Ya fara takawa ze fita faseelat ta riko hannunshi cikin zafin kishi ya juyo yana kallonta, tana turo baki tafara cire riga ya shafi sajenshi ya Saki murmushi ,
Ya rungumota yace "thank you karki ba kanki wahala bari na cire miki da kaina "
Har ta cire rigar ya balle bra din jikinta breast dinta suka fito ya hadiye miyau ya sabule mata rigar suka haye kan bed,
abun anata samun sauki bataji zafin wannan sosai ba don yabi sannu daita ,
12 :00 faseelat ta bude ido ta sauka akan bed din fahad na bacci, ta shiga toilet tagama abinda zatai ta fito ta shafa turaren fahad ta saka kayanshi ta fita kitchen tai tsaye not knowing what to cook for lunch, can de tace bari tayi alkubus da miyar ganye tafara aikinta,
Tunda jamila ta samu ciki bata kara zuwa gidan hjya ba gashi har cikinta ya kai 6 month hjya harta gaji da tambaya tayi shiru,
Yau khalil ya daukota daga asibity taje awo batare da ya mata magana ba yabi hanyar gidan hjya seda aka kusa kaiwa tagane tana yamutsa fuska tace "yaya gidan hjya zamuje? "
Yace "eh tana ta tambayarki aikin dade bakije ba "
Tace "eh gaskiya gwara muje dan danbaba ma nason ganinta "ta turo baki gaba,
Besan abinda take ba yana ta driving yace "yau zaya ganta se marece zanzo mutafi"
Tace "a, a kabari har dare please "ta harari bayanshi.
Yace "angama gimbiya "
Suna isa ta sauko tafara nishi har ya jingine mashin dinshi,
Ta mika mai Jakarta tace "yaya ka temakamin daita nagaji "
Ya anshi jikkar suka shiga yana gaba tana baya,
hjy na kitchen suka shigo ta window take kallon jamila daketa faman turo ciki dafe da kugu kamar me ciki wata tara,ga khalil rike da jikka hjya ta girgizakai tace "Allah wadaran naka ya lalace"
Khalil ya fara sallama yana kiran "hjya kinyi baki "
Hjya ta fito tana faraa tace "a, a masu ciki ne agidan yau lalle manyan baki yaushe rabo "
Khalil yace "shiyasa tazo maki wuni na musamman yau "
Hjya tace "naji dadi ko ,kushiga daga ciki"
Suka wuce ciki few minutes ya fito ya tafi wurin aiki, jamila ta zare hijab ta bude ta kardar tsiranta da suka siya bakin asibity tafara ci,
Hjya aikin kitchen ya lafa ta shigo dakin zata shiga ta gyara ciki ta samu jamila nata yagar tsire abunta, hjya ta kalleta tayi bulbul abunta ta wuce ciki tana shiga ciki tafara masifa ita kadai "yo ai dole ki kiba yarinya shikenan se ya biye maki komi kikeso se kinci to me zaya tara ne? "
Tana sababi tana gyaran dakin tafito tana share falon jamila ta dage kafa sama ta meda kan Kujera ta cigaba da cin tsirenta ,
Hjya na Duke na shara take tuno faseelat duk in sunzo koba dauda se anma dakin kwass bazata iya kilga wankin da faseelat ta mata ba gata da kunya in sunzo ko kallon hjya bata iyayi, hjya ta cigaba da shara karo na baadadi kenan da tayi tunanin faseelat,
Har tagama ta kwashe tafita kitchen ta juye abinci a flask ta dawo ta shiga toilet wanka,
Ta fito tana shirin kabbara salla taji jamila na waya "yaya dan Allah taura nakeson ci danbaba ya matsa min "
Khalil yace "OK bari infita in siyo miki yanzu "shide haka yake da ririta mace
Hjya tace "aise kuyi "t a kabbara salla tana salla tana tunani barkatai,
Tana sallamewa bata tsaya ko addua ba ta dauko waya ta danna kiran ummi tana jin nauyi,
Ummi na kwance tana hutawa ta dauki wayar tana mamakin ganin kiran hjya,
Hjya tayi sallma ummi ta amsa hjy tace "kwana da yawa bamu gaisa ba ina diyata? "
Ummi tace "aikuwa ai diyar ki tayi aure shekaran jiyar nan "
Cikin rashin jindadi hjya tace "Allah sarki Allah ya basu zaman lpya da zuria dayyiba"
Ummi tace "amin Nagode sosai "
Hjy tace "to se anjima "ta kashe kiran ,tana cizar lips,
Ummi tabi wayar da kallo tace "nifa ban yarda hjya tayi wani asiri ba I'm doubting about it "
Hjya tagama salla tafito taga jamila tana salla tafita takawo mata abinci ta zuba nata ta zauna awaje ta shimfida tabarma tana ci,
Jamila na gama salla ta bude kular, dasauri ta dade hanci ganin wake da shinkafa, ta meda kular ta rufe,
Ta dauko waya ta kira khalil ya dauka tace "yaya bazan iya cin abincin nanba ka siyomin fried rice a restaurant "
Khalil dake kan mashin yakusa kawowa yace "kuma, to ganinan tafe "
ya juya ya koma yasiyo mata abincin hjya kasa cin abincin tayi ta meda kitchen tazo tabuga tagumi,
Can zuwa khalil ya shigo da ledoji a hannu yazo ya zauna yanama hajiya sannu ta kalleshi tace "yawwa "ya mika mata tata fried rice din, yana niyyar tashi jamila tafito tana ya mutsa fuska ita adole me ciki hjya tabita da ido khalil ya kalleta yace "sannu "
Tazo ta zauna gefenshi ta amshi ledar tafara ci,
Shiko ya dauko natan yaci ya tashi ya koma aiki,
Butsu butsu jamila ta kirashi tace tanason wani abu, haushi har yagama cika hjya ta kunna radionta tanaji don tadena jin kayan haushi.
Bayan faseelat ta gama abincin ta shiga daki tayi wanka tana ta sauri donta shirya tai salla,
Fahad da ya dawo daga masjid ya shigo dakin bataji shigowar shi ba, ya zauna ya harde hannu kan cushion yana kallonta,
Ta gama makeup da shafe shafe ta mike tsaye tana juyowa taga fahad zaune yana kallonta, gabanta yayi mummunar faduwa ta saki towel din dake rike hannunta ya fadi kasa ,ta fiddo ido waje don yabata tsoro,
Fahad yayi mutuwar zaune yakafeta da ido bako kiftawa joystick dinshi na harbawa ,
Batasan ta saki towel dinba ta kalli jikinta taganta tunbur tai tsuwwa tai sauri ta juya baya jikinta na rawa hannunta dafe da kirjinta ,
Fahad yabi bayanta da kallo ,
Faseelat ta tuna bayan ma fa akwai abun kallo tai sauri ta juyo ta duka daukar towel dinta,
Fahad yana dariyar shakiyanci yataso ya rike hannunta yana kara bin jikinta da kallo yace "haba miye duk na rudewa ni da kayana? kibari nakara nazartarki plsss karfa ki manta naga komi har can ciki na sha to miye na boyo ?"
Faseelat jikinta na rawa tace "Dan Allah kabani towel din "
Ya dage kafada yana cigaba da binta da mayen kallo, kawai taida shigewa jikinshi ta makalkaleshi,
Jin hannunshi tai yana massagin hips dinta harwani girgiza su yake,
Ta hadiyi miyau me daci ta rike hannunshi tace "banyi salla ba plss bari nayi kar alwala ta takare"
Yace "ai akwai sauran time bari mu gama sekiyi "ya cigaba da abinda yake
Faseelat ta yamutse fuska tace "to kashi nakeji wlh "
Jin tace kashi ya saketa yana dariya yace "jekiyi ki dawo "
Faseelat ta janye towel din ta dora ta koma toilet shiko ya haye bed yana dariya yasan bawani kashin da zatai "
can zuwa ta fito ya lumshe ido tazo ta bude wardrobe ta dauko carpet da hijab, da riga da sket na material lace pink color tana sauri ta zura ta kabbara salla ,
yana ta kallonta har ta sallame ta juyo ta kalleshi bayan ta shafa addua, ya mata murmushi da fuska ya mata alamun tazo,
Ta dage kafada ta tashi ta linke kayan sallan ta nufi gun mirror fahad ya kira sunanta "honey! "
Ta juyo ya kada kai yace "ba sekin sake kwalliya ba kinyi kyau ahaka, kizo muje muyi lunch "
Faseelat ta dawo wurinshi ta mika mai hannu ya tashi ya sargafa mata kafada suka fito,
Aisha da amira na falo suma yanzu suka fito dan bacci sukai suma duk Sun sauya kaya,
Yana dariya yace "tell her namiji kikeso"
Ta kalli faseelat tace "anty I want brother not sister "
Faseelat daketa dariya jin dramar su tace "don't bother your self dear yan ukku zan haifo miki ke kadai, biyu maza daya mace kinji dadi ko? "
Amira tace "thank you anty I love you "
Faseelat tace "luv u much dear "
Tundazu fahad kallon kasa kasa yake ta mata jin ta kira triplet,
faseelat ta kanne mishi ido daya ta cigaba da cin abincinta .
Bayan sun gama suka wuce main pallo suka zauna kan 2 seater suna kallo amira na kan cinyar fahad,
Aisha dake daki tana charting ta fito daga kan benen ta kwalawa amira kira,
Amira ta tashi dasauri tace "naam I'm coming mommy "ta tafi da gudu,
Faseelat ta kwanta kan cinyar fahad tana lumshe eyes,tana kallonshi tasa hannu Tana shafar sajenshi ya lumshe ido yanajin sauyi ya dora tafin hanninshi kan gashinta yana massaging,
Faseelat ta lumshe ido cikin jindadi in law tone tace "Hero bacci nakeji "
Ya Saki murmushin jindadi yace "OK muje in kwantar dake"
Faseelat ta bude ido dasauri, yafara dariya yace "yess mana nima baccin nakeji "
Ta boye fuska,
Ya tashi dauke daita ya wuce room dinshi daita,
Akan bed ya kwantar daita ya tashi yafara balle boturan riga,
faseelat ta tashi dasauri zata gudu, ya cafko hannuta ya marairaice fuska "bawani abu zanyi ba zafi nakeji ne shine zan rage kayan jikina"
faseelat ta Kalli AC dake dakin ta daga mai ido tace "uhmmm akwai zafi"
Yajawota jikinshi yana dariya itako ta dakune fuska, ya rage dariyar yace "kefa kikace triplet zaki haifawa amira ba , kuma haifuwar triplet se an bada himma "
Faseelat tace "aini wasa nake mata dan Allah ka rabu dani haka ina bukatar hutu, tunda kasameni baka ragamin ba kuma ni zafi nakeji sosai "
Yace "ayya sorry sorry na yanzu baze zafi ba I promise you that "
Faseelat tace "nide a,a nagaji ban lpya "
Ya saketa yace "amma zan tafi wurin Aisha don bazan iya hakuri ba nariga na saba ina wuni ajikinta , ki kwanta ki baccinki bari naje "
Ya fara takawa ze fita faseelat ta riko hannunshi cikin zafin kishi ya juyo yana kallonta, tana turo baki tafara cire riga ya shafi sajenshi ya Saki murmushi ,
Ya rungumota yace "thank you karki ba kanki wahala bari na cire miki da kaina "
Har ta cire rigar ya balle bra din jikinta breast dinta suka fito ya hadiye miyau ya sabule mata rigar suka haye kan bed,
abun anata samun sauki bataji zafin wannan sosai ba don yabi sannu daita ,
12 :00 faseelat ta bude ido ta sauka akan bed din fahad na bacci, ta shiga toilet tagama abinda zatai ta fito ta shafa turaren fahad ta saka kayanshi ta fita kitchen tai tsaye not knowing what to cook for lunch, can de tace bari tayi alkubus da miyar ganye tafara aikinta,
Tunda jamila ta samu ciki bata kara zuwa gidan hjya ba gashi har cikinta ya kai 6 month hjya harta gaji da tambaya tayi shiru,
Yau khalil ya daukota daga asibity taje awo batare da ya mata magana ba yabi hanyar gidan hjya seda aka kusa kaiwa tagane tana yamutsa fuska tace "yaya gidan hjya zamuje? "
Yace "eh tana ta tambayarki aikin dade bakije ba "
Tace "eh gaskiya gwara muje dan danbaba ma nason ganinta "ta turo baki gaba,
Besan abinda take ba yana ta driving yace "yau zaya ganta se marece zanzo mutafi"
Tace "a, a kabari har dare please "ta harari bayanshi.
Yace "angama gimbiya "
Suna isa ta sauko tafara nishi har ya jingine mashin dinshi,
Ta mika mai Jakarta tace "yaya ka temakamin daita nagaji "
Ya anshi jikkar suka shiga yana gaba tana baya,
hjy na kitchen suka shigo ta window take kallon jamila daketa faman turo ciki dafe da kugu kamar me ciki wata tara,ga khalil rike da jikka hjya ta girgizakai tace "Allah wadaran naka ya lalace"
Khalil ya fara sallama yana kiran "hjya kinyi baki "
Hjya ta fito tana faraa tace "a, a masu ciki ne agidan yau lalle manyan baki yaushe rabo "
Khalil yace "shiyasa tazo maki wuni na musamman yau "
Hjya tace "naji dadi ko ,kushiga daga ciki"
Suka wuce ciki few minutes ya fito ya tafi wurin aiki, jamila ta zare hijab ta bude ta kardar tsiranta da suka siya bakin asibity tafara ci,
Hjya aikin kitchen ya lafa ta shigo dakin zata shiga ta gyara ciki ta samu jamila nata yagar tsire abunta, hjya ta kalleta tayi bulbul abunta ta wuce ciki tana shiga ciki tafara masifa ita kadai "yo ai dole ki kiba yarinya shikenan se ya biye maki komi kikeso se kinci to me zaya tara ne? "
Tana sababi tana gyaran dakin tafito tana share falon jamila ta dage kafa sama ta meda kan Kujera ta cigaba da cin tsirenta ,
Hjya na Duke na shara take tuno faseelat duk in sunzo koba dauda se anma dakin kwass bazata iya kilga wankin da faseelat ta mata ba gata da kunya in sunzo ko kallon hjya bata iyayi, hjya ta cigaba da shara karo na baadadi kenan da tayi tunanin faseelat,
Har tagama ta kwashe tafita kitchen ta juye abinci a flask ta dawo ta shiga toilet wanka,
Ta fito tana shirin kabbara salla taji jamila na waya "yaya dan Allah taura nakeson ci danbaba ya matsa min "
Khalil yace "OK bari infita in siyo miki yanzu "shide haka yake da ririta mace
Hjya tace "aise kuyi "t a kabbara salla tana salla tana tunani barkatai,
Tana sallamewa bata tsaya ko addua ba ta dauko waya ta danna kiran ummi tana jin nauyi,
Ummi na kwance tana hutawa ta dauki wayar tana mamakin ganin kiran hjya,
Hjya tayi sallma ummi ta amsa hjy tace "kwana da yawa bamu gaisa ba ina diyata? "
Ummi tace "aikuwa ai diyar ki tayi aure shekaran jiyar nan "
Cikin rashin jindadi hjya tace "Allah sarki Allah ya basu zaman lpya da zuria dayyiba"
Ummi tace "amin Nagode sosai "
Hjy tace "to se anjima "ta kashe kiran ,tana cizar lips,
Ummi tabi wayar da kallo tace "nifa ban yarda hjya tayi wani asiri ba I'm doubting about it "
Hjya tagama salla tafito taga jamila tana salla tafita takawo mata abinci ta zuba nata ta zauna awaje ta shimfida tabarma tana ci,
Jamila na gama salla ta bude kular, dasauri ta dade hanci ganin wake da shinkafa, ta meda kular ta rufe,
Ta dauko waya ta kira khalil ya dauka tace "yaya bazan iya cin abincin nanba ka siyomin fried rice a restaurant "
Khalil dake kan mashin yakusa kawowa yace "kuma, to ganinan tafe "
ya juya ya koma yasiyo mata abincin hjya kasa cin abincin tayi ta meda kitchen tazo tabuga tagumi,
Can zuwa khalil ya shigo da ledoji a hannu yazo ya zauna yanama hajiya sannu ta kalleshi tace "yawwa "ya mika mata tata fried rice din, yana niyyar tashi jamila tafito tana ya mutsa fuska ita adole me ciki hjya tabita da ido khalil ya kalleta yace "sannu "
Tazo ta zauna gefenshi ta amshi ledar tafara ci,
Shiko ya dauko natan yaci ya tashi ya koma aiki,
Butsu butsu jamila ta kirashi tace tanason wani abu, haushi har yagama cika hjya ta kunna radionta tanaji don tadena jin kayan haushi.
Bayan faseelat ta gama abincin ta shiga daki tayi wanka tana ta sauri donta shirya tai salla,
Fahad da ya dawo daga masjid ya shigo dakin bataji shigowar shi ba, ya zauna ya harde hannu kan cushion yana kallonta,
Ta gama makeup da shafe shafe ta mike tsaye tana juyowa taga fahad zaune yana kallonta, gabanta yayi mummunar faduwa ta saki towel din dake rike hannunta ya fadi kasa ,ta fiddo ido waje don yabata tsoro,
Fahad yayi mutuwar zaune yakafeta da ido bako kiftawa joystick dinshi na harbawa ,
Batasan ta saki towel dinba ta kalli jikinta taganta tunbur tai tsuwwa tai sauri ta juya baya jikinta na rawa hannunta dafe da kirjinta ,
Fahad yabi bayanta da kallo ,
Faseelat ta tuna bayan ma fa akwai abun kallo tai sauri ta juyo ta duka daukar towel dinta,
Fahad yana dariyar shakiyanci yataso ya rike hannunta yana kara bin jikinta da kallo yace "haba miye duk na rudewa ni da kayana? kibari nakara nazartarki plsss karfa ki manta naga komi har can ciki na sha to miye na boyo ?"
Faseelat jikinta na rawa tace "Dan Allah kabani towel din "
Ya dage kafada yana cigaba da binta da mayen kallo, kawai taida shigewa jikinshi ta makalkaleshi,
Jin hannunshi tai yana massagin hips dinta harwani girgiza su yake,
Ta hadiyi miyau me daci ta rike hannunshi tace "banyi salla ba plss bari nayi kar alwala ta takare"
Yace "ai akwai sauran time bari mu gama sekiyi "ya cigaba da abinda yake
Faseelat ta yamutse fuska tace "to kashi nakeji wlh "
Jin tace kashi ya saketa yana dariya yace "jekiyi ki dawo "
Faseelat ta janye towel din ta dora ta koma toilet shiko ya haye bed yana dariya yasan bawani kashin da zatai "
can zuwa ta fito ya lumshe ido tazo ta bude wardrobe ta dauko carpet da hijab, da riga da sket na material lace pink color tana sauri ta zura ta kabbara salla ,
yana ta kallonta har ta sallame ta juyo ta kalleshi bayan ta shafa addua, ya mata murmushi da fuska ya mata alamun tazo,
Ta dage kafada ta tashi ta linke kayan sallan ta nufi gun mirror fahad ya kira sunanta "honey! "
Ta juyo ya kada kai yace "ba sekin sake kwalliya ba kinyi kyau ahaka, kizo muje muyi lunch "
Faseelat ta dawo wurinshi ta mika mai hannu ya tashi ya sargafa mata kafada suka fito,
Aisha da amira na falo suma yanzu suka fito dan bacci sukai suma duk Sun sauya kaya,