Sashe 78
Ragon Miji Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mommy ta janye ruwan jikinta na rawa tace "Aisha kice har hawan jini da ciwon zuciya yagama kamaki, wai Aisha so hauka ne? "
Aisha nata kuka tace "inasonshi mommy shine rayuwa ta "
Tafara tari mommy ta tashi ta dauko gyale ta tallabo Aisha suka shiga mota suka nufi hospital, acikin mota tace "bazan kira shegiyar faith dinnan ba ta kwashe komi tafadawa fahad gwara na kaiki different wuri"
Abakin wata private hospital suka tsaya suka shiga bayn Sun samu ganin likita sukamai bayani ya aunata bp dinta ya hau sosai ga ciwon zuciyarta da take bugawa da karfi ya rubuta musu drugs ya zauna yanabawa mommy advice akan adena bata mata rai akiyaye duk abinda ze bata mata rai sannan ta kula da drugs dinta kuma she's normal kodawane lokaci tana iya daukar ciki, sannan suka fita bayan aishar tasha wasu drugs din,
Daga asibitin gidan anty salma suka wuce suka shiga me aikin salma tahau bene tafada mata ta sauko tana faraa tace "I'm very surprise yaushe rabonki da nan anty"
Ganin fuskokinsu duk a dakune yasa tabata fuska itama taje takamo hannun Aisha dake kwance ta jinjina ta Kalli mommy tace "anty mi kefaruwa haka? "
Mommy taja tsoki ta kwashe komi tafada mata a karshe tace "kawota nai kibata shawara tunda ni batajin tawa ta watsar da wata soyayya da kishin banza ta zauna lpy, tade riga taiwa kanta tsiya seta jira ganin ikon Allah "
Anty salma tace "yo anty haka zaku zuba ido tazo tafara haihuwa agidan ai dole a dauki mataki wurin boka kawai zamu a zubar da cikin araba su "
mommy tace "a, a salma ni ban taba zuwa wurin boka ba bakuma zanfara ba ban kuma yadda taje ba kide bata shawara kawai "
salma tace "toni iyakar shawarar da zanbada kenan daganan kuma sede nabata hakuri kawai "
Mommy tace "Allah yasa taji tashi mutafi ai duk ke kikaja"
Salma tayo masu rakiya suka tafi takoma tana fada "wai anty bazataje wurin boka ba tasan kishiyar tata ko dacan ta dogara saboda abun yayi yawa ai munanan de watarana kundawo hanya "
Su mommy gida suka wuce tanata rarrashin Aisha abinci ma abaki tabata tana ta kwantar mata da hankali,
Se 1 dawani abu faseelat taji sauki sukayo wanka suka fito tana kokarin shiga kitchen ya hanata yayi waya aka kawomasu abinci daga motel suka zauna sukai feeding juna tana gama cin abincin tasaka cingum baki,
Daga masallaci ya wuce gidan umma yayi saa har daddynsu nanan bayan sun gaisa umma ta tambayeshi jikin faseelat yafada mata dasauki kanshi kasa yace "daddy dama akwai wata magana da nakeso muyi "
Daddy Yace "go ahead,"
Fahad yace "akan Mansura da safiyya ne, dan Allah daddy ayi hakuri da school dinsu amusu aure Sun ida karatun agidan aurensu,"
Daddy yace "lpy kake maganar aure kosu suka fada ne naga de yaranan ko fira basayi"
Yace "daddy Mansura aure takeso kuma wani friend dina ya nunamin yanasonta kuma I know him sosai idan Sun dedeta se akara bincike akai "
Umma tace "wlh batun yanzu na fahimci tanason aure ba nadeyi shiru ne Allah yasa bawani abu tayi ba? "
Fahad yace "batai komi ba umma "
Daddy yace "dukda a tsarina ba wacce zanwa aure seta gama school amma saboda kayi magana zan amince da auren sede duk wadanda zasu aura se Sun amince zasu barsu su wuce school "
Fahad yace "nagode daddy insha Allah ba matsala "
Sannan ya masu sallama ya fita yana niyyar fita Lady ta shigo ta dukar dakai ganin yanata mata banzan kallo,
Ya dauke ido yace "kowane lokaci zakiga kira da bakuwar number bata kasar nan ba ki mutunta shi ki soshi he's my friend"
Mansura ta daga kai tawuce dasauri fahad yaja tsoki yace "nonsense"
Akan hanya ya kira Hussein yafada mashi yayi ta murna yana fadin "alhamdulillah"
fahad ya tura mishi number lady,
gidan mommy ya wuce da tsarabarta dana sisters yana shiga yasamesu zaune a kasan carpet kan Aisha kan kafafun mommy sisters nashi zaune akujeru sadiya na shan yoghurt while ramlat na chart ga drugs nan gefen mommy,
Jikinshi sanyaye yaje ya zauna ganin banzan kallon da mommy ke masa da be saba gani ba
Yace "Mommy ina wuni "
Mommy tadaga mai hannu tace "karka wani gaidani marar mutunci ,saboda kayi aure shikenan seka nemi kashemin diya a
da tarin kayan takaicinka, ka dauketa kuntafi uwa duniya amma seda ciwon zuciya da hawan jini zata dawo? To kayi dede ka rubuta mata takardarta ka saketa ta huta "
Fahad ya zaro ido ya shido kasa,
Aisha tai wuff zata tashi jin mommy tace Saki mommy ta danne ta, tai shiru zuciyarta takara gudu,
Fahad ya sadda kai ya rasa me zece mommy takalli ramlat tace "ke tashi kije ki daukomin tests da akamata suna jakana "
Ramlat ta dauko ta dawo tabawa mommy, mommy tawtsa su jikinshi tace "read them kakuma saketa ai inason diyata bawai banasonta bane na dauka nabata a tunanina kowani kaga zesata awani hali bazaka bari ba se gashi kaine ka jefata ciki "
Fahad ya dauki papers din ya karanta ya kalli aisha ya lumshe ido yabude, shide ganin kokarin kanshi yake he's trying his best,
Da ladabi yace "mommy Dan Allah kiyi hakuri wlh ina kaucewa bacin ran Aisha saboda inasonta sosai kishi ne ke damunta bansan bata lpy ba dani ne zan kula daita "
Mommy tace "ba abinda na tambayeka kenan ba ban bukatar bada hakurin ka just divorced her "
Fahad ya dafe goshi zuciyar shi na zafi yace "mommy Dan Allah kimin hakuri zan gyara zankara bata kulawa fiyeda da wlh bazan iya rabuwa daita ba inasonta sosai kuma itama tana sona "
Su ramlat se tunzurar baki sukeyi sunajin takaicn shi ze halaka masu yaruwa,
Mommy tace "ko kanason ta seka saketa ita kuma ta mutu da sonka dan kagane tana sonka shiyasa kake kuntata mata "
Yace "wlh aa mommy kiyi hakuri plsss "
Taja tsoki" ka saketa yanzunnan nace "
Ya dago kai arazane idanunshi Sun cika da hawaye yace "I can't bazan iya ba wlh I love my wife "
Ya matsa kusa daita yana hawaye " dan Allah mommy kibarmu tare we love each other bazan kara sakaci ba "
Cikin zuciyar mommy tace yayi dede ,
ta kalleshi tace "this is the last time da zanga Aisha awannan halin na barmaka ita, ka kiyaye inason kayata amma kullum ina bayanka yanzu bazan bari bakin ciki ya kashe ta ba kanajina ai"
Yadaga kai yace "thank you mommy "
Se yanzu Aisha taji dede batasan lokacin da taja doguwar ajiyar zuciya ba,
Mommy ta ajiye ta ta tashi ta haye sama yawatsa wa su ramlat harara duk suka mike sukai sama ya meda kan Aisha kanshi duk busassun hawaye a fuskarta ya mata kisss yace "sorry Aisha ki kara hakuri dani I will change kinji? "
Ta daga mai kai ta lumshe ido,
Ya dade nan sannan ya tafi office,
Da dare suna wurin dinner faseelat takasa cin abinci yana dan kaucewa be tabata ba yace mata me takeso tace quaker oats ya tashi yaje ya hadomata ya bata ahannu yakoma ya zauna, har suka gama kasancewar Aisha ce kedashi yaje yawa faseelat seda safe ya fito yanata jin kamar ya kwana acan.
Yanzu cikin jamila yakai 7month da weeks cikin yayi narkeke kamar zata haihu yan biyu haryanzu dabiar hajya nanan ta rike khalil se 11ko 11 saura jamila har hakurinta ya kare tayi mai magana so baadadi sede yabata hakuri kawai yace watarana se labari,
Yau har 11:15 tsit ba khalil ba alamunshi ta fito tsakar gida tanata sintiri,
Tana ta surutu kunsan masu tsohon ciki dasaurin hawa dama,
takasa hakuri bako tsoro ta fito daga gidan ko tsayawa kullewa batai ba tai hanyar titi,
tana cikin tafiya tasamu mashin tahaye tafada mai unguwar,
Khalil da hjya yau fira tayi dadi dukda de rabin hankinshi nagun jamila, matsakaicin bowl ne a saman shi yana cin dambun kaza sunata labari da angama wannan se ajawo wannan,
Kamar daga sama sede suka ga jamila cikin dakin fuskar nan ta kumbura tai jawur saboda bacin rai hannunta kan kugu,
Khalil yafara slowing da cin naman yakura mata ido hjy ma kallon ikon Allah take duk sunkasa magana,
Rai bace jamila tace "hjya yau shine na karshe da zaki rikemin miji har wannan lokacin, haba kamar baki da imani kinsan inada tsohon ciki ki rikeshi har tsakar dare, koke kika haifeshi ainima inada hakki akanshi "
hjy is very shocked abunda bata tabajin ko labari ba shine yake faruwa kanta ni kaina nakasa gane wane yanayi take ciki,
khalil ko kallon jamila kawai yake yadena taunar naman, ya dade yana tunanin kamar jamila kanta da motsi se yau ya tabbatar,
Jamila tana jijjige jijjige tacigaba da cewa "wlh in kika kara gigin rikemin miji se ranki yayi mummunan baci zan baki mamaki dan zan..... "
Khalil ya furzar da naman bakinshi yana zare mata ido ya kaseta da tsawa" ke!!! bamusan hauka anan "
Jamila tadan tsorata tai shiru yace "bacewa mutane dagani mahaukaciya "
Tafashe da kuka ta juya tafita tana kukan,
khalil ya dafe goshi
Tsittttt dakin yayi har lokacin kofa kawai hjya ke kallo bazaka gane ya take cikiba,
Khalil ya saci kallonta yayi shiru zuciyarshi na zafi he know her bazata bar abunnan haka ba,
Kusan minti biyar sannan murya asanyaye batare da yakalli hjya ba yace "hjya kiyi hakuri dan Allah tanada iskokai I'm sure ba ita bace ba"
Hjya takasa ko motsi, se lokacin ya duba wayarshi 12:00am shaf besan lokaci yaja haka ba ,
Tunawa yayi da jamila kar haukannata ya tillata wani wuri ya ajiye bowl din hannunshi yace wa hjya "seda safe "ya juya yafita dasauri,
Hjya de na zaune kamar gunki , shi ko da yafita ba jamila ba labarinta hankali tashe ya tada mashin yakama hanyar gida.
[8/9, 9:12 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
Aisha nata kuka tace "inasonshi mommy shine rayuwa ta "
Tafara tari mommy ta tashi ta dauko gyale ta tallabo Aisha suka shiga mota suka nufi hospital, acikin mota tace "bazan kira shegiyar faith dinnan ba ta kwashe komi tafadawa fahad gwara na kaiki different wuri"
Abakin wata private hospital suka tsaya suka shiga bayn Sun samu ganin likita sukamai bayani ya aunata bp dinta ya hau sosai ga ciwon zuciyarta da take bugawa da karfi ya rubuta musu drugs ya zauna yanabawa mommy advice akan adena bata mata rai akiyaye duk abinda ze bata mata rai sannan ta kula da drugs dinta kuma she's normal kodawane lokaci tana iya daukar ciki, sannan suka fita bayan aishar tasha wasu drugs din,
Daga asibitin gidan anty salma suka wuce suka shiga me aikin salma tahau bene tafada mata ta sauko tana faraa tace "I'm very surprise yaushe rabonki da nan anty"
Ganin fuskokinsu duk a dakune yasa tabata fuska itama taje takamo hannun Aisha dake kwance ta jinjina ta Kalli mommy tace "anty mi kefaruwa haka? "
Mommy taja tsoki ta kwashe komi tafada mata a karshe tace "kawota nai kibata shawara tunda ni batajin tawa ta watsar da wata soyayya da kishin banza ta zauna lpy, tade riga taiwa kanta tsiya seta jira ganin ikon Allah "
Anty salma tace "yo anty haka zaku zuba ido tazo tafara haihuwa agidan ai dole a dauki mataki wurin boka kawai zamu a zubar da cikin araba su "
mommy tace "a, a salma ni ban taba zuwa wurin boka ba bakuma zanfara ba ban kuma yadda taje ba kide bata shawara kawai "
salma tace "toni iyakar shawarar da zanbada kenan daganan kuma sede nabata hakuri kawai "
Mommy tace "Allah yasa taji tashi mutafi ai duk ke kikaja"
Salma tayo masu rakiya suka tafi takoma tana fada "wai anty bazataje wurin boka ba tasan kishiyar tata ko dacan ta dogara saboda abun yayi yawa ai munanan de watarana kundawo hanya "
Su mommy gida suka wuce tanata rarrashin Aisha abinci ma abaki tabata tana ta kwantar mata da hankali,
Se 1 dawani abu faseelat taji sauki sukayo wanka suka fito tana kokarin shiga kitchen ya hanata yayi waya aka kawomasu abinci daga motel suka zauna sukai feeding juna tana gama cin abincin tasaka cingum baki,
Daga masallaci ya wuce gidan umma yayi saa har daddynsu nanan bayan sun gaisa umma ta tambayeshi jikin faseelat yafada mata dasauki kanshi kasa yace "daddy dama akwai wata magana da nakeso muyi "
Daddy Yace "go ahead,"
Fahad yace "akan Mansura da safiyya ne, dan Allah daddy ayi hakuri da school dinsu amusu aure Sun ida karatun agidan aurensu,"
Daddy yace "lpy kake maganar aure kosu suka fada ne naga de yaranan ko fira basayi"
Yace "daddy Mansura aure takeso kuma wani friend dina ya nunamin yanasonta kuma I know him sosai idan Sun dedeta se akara bincike akai "
Umma tace "wlh batun yanzu na fahimci tanason aure ba nadeyi shiru ne Allah yasa bawani abu tayi ba? "
Fahad yace "batai komi ba umma "
Daddy yace "dukda a tsarina ba wacce zanwa aure seta gama school amma saboda kayi magana zan amince da auren sede duk wadanda zasu aura se Sun amince zasu barsu su wuce school "
Fahad yace "nagode daddy insha Allah ba matsala "
Sannan ya masu sallama ya fita yana niyyar fita Lady ta shigo ta dukar dakai ganin yanata mata banzan kallo,
Ya dauke ido yace "kowane lokaci zakiga kira da bakuwar number bata kasar nan ba ki mutunta shi ki soshi he's my friend"
Mansura ta daga kai tawuce dasauri fahad yaja tsoki yace "nonsense"
Akan hanya ya kira Hussein yafada mashi yayi ta murna yana fadin "alhamdulillah"
fahad ya tura mishi number lady,
gidan mommy ya wuce da tsarabarta dana sisters yana shiga yasamesu zaune a kasan carpet kan Aisha kan kafafun mommy sisters nashi zaune akujeru sadiya na shan yoghurt while ramlat na chart ga drugs nan gefen mommy,
Jikinshi sanyaye yaje ya zauna ganin banzan kallon da mommy ke masa da be saba gani ba
Yace "Mommy ina wuni "
Mommy tadaga mai hannu tace "karka wani gaidani marar mutunci ,saboda kayi aure shikenan seka nemi kashemin diya a
da tarin kayan takaicinka, ka dauketa kuntafi uwa duniya amma seda ciwon zuciya da hawan jini zata dawo? To kayi dede ka rubuta mata takardarta ka saketa ta huta "
Fahad ya zaro ido ya shido kasa,
Aisha tai wuff zata tashi jin mommy tace Saki mommy ta danne ta, tai shiru zuciyarta takara gudu,
Fahad ya sadda kai ya rasa me zece mommy takalli ramlat tace "ke tashi kije ki daukomin tests da akamata suna jakana "
Ramlat ta dauko ta dawo tabawa mommy, mommy tawtsa su jikinshi tace "read them kakuma saketa ai inason diyata bawai banasonta bane na dauka nabata a tunanina kowani kaga zesata awani hali bazaka bari ba se gashi kaine ka jefata ciki "
Fahad ya dauki papers din ya karanta ya kalli aisha ya lumshe ido yabude, shide ganin kokarin kanshi yake he's trying his best,
Da ladabi yace "mommy Dan Allah kiyi hakuri wlh ina kaucewa bacin ran Aisha saboda inasonta sosai kishi ne ke damunta bansan bata lpy ba dani ne zan kula daita "
Mommy tace "ba abinda na tambayeka kenan ba ban bukatar bada hakurin ka just divorced her "
Fahad ya dafe goshi zuciyar shi na zafi yace "mommy Dan Allah kimin hakuri zan gyara zankara bata kulawa fiyeda da wlh bazan iya rabuwa daita ba inasonta sosai kuma itama tana sona "
Su ramlat se tunzurar baki sukeyi sunajin takaicn shi ze halaka masu yaruwa,
Mommy tace "ko kanason ta seka saketa ita kuma ta mutu da sonka dan kagane tana sonka shiyasa kake kuntata mata "
Yace "wlh aa mommy kiyi hakuri plsss "
Taja tsoki" ka saketa yanzunnan nace "
Ya dago kai arazane idanunshi Sun cika da hawaye yace "I can't bazan iya ba wlh I love my wife "
Ya matsa kusa daita yana hawaye " dan Allah mommy kibarmu tare we love each other bazan kara sakaci ba "
Cikin zuciyar mommy tace yayi dede ,
ta kalleshi tace "this is the last time da zanga Aisha awannan halin na barmaka ita, ka kiyaye inason kayata amma kullum ina bayanka yanzu bazan bari bakin ciki ya kashe ta ba kanajina ai"
Yadaga kai yace "thank you mommy "
Se yanzu Aisha taji dede batasan lokacin da taja doguwar ajiyar zuciya ba,
Mommy ta ajiye ta ta tashi ta haye sama yawatsa wa su ramlat harara duk suka mike sukai sama ya meda kan Aisha kanshi duk busassun hawaye a fuskarta ya mata kisss yace "sorry Aisha ki kara hakuri dani I will change kinji? "
Ta daga mai kai ta lumshe ido,
Ya dade nan sannan ya tafi office,
Da dare suna wurin dinner faseelat takasa cin abinci yana dan kaucewa be tabata ba yace mata me takeso tace quaker oats ya tashi yaje ya hadomata ya bata ahannu yakoma ya zauna, har suka gama kasancewar Aisha ce kedashi yaje yawa faseelat seda safe ya fito yanata jin kamar ya kwana acan.
Yanzu cikin jamila yakai 7month da weeks cikin yayi narkeke kamar zata haihu yan biyu haryanzu dabiar hajya nanan ta rike khalil se 11ko 11 saura jamila har hakurinta ya kare tayi mai magana so baadadi sede yabata hakuri kawai yace watarana se labari,
Yau har 11:15 tsit ba khalil ba alamunshi ta fito tsakar gida tanata sintiri,
Tana ta surutu kunsan masu tsohon ciki dasaurin hawa dama,
takasa hakuri bako tsoro ta fito daga gidan ko tsayawa kullewa batai ba tai hanyar titi,
tana cikin tafiya tasamu mashin tahaye tafada mai unguwar,
Khalil da hjya yau fira tayi dadi dukda de rabin hankinshi nagun jamila, matsakaicin bowl ne a saman shi yana cin dambun kaza sunata labari da angama wannan se ajawo wannan,
Kamar daga sama sede suka ga jamila cikin dakin fuskar nan ta kumbura tai jawur saboda bacin rai hannunta kan kugu,
Khalil yafara slowing da cin naman yakura mata ido hjy ma kallon ikon Allah take duk sunkasa magana,
Rai bace jamila tace "hjya yau shine na karshe da zaki rikemin miji har wannan lokacin, haba kamar baki da imani kinsan inada tsohon ciki ki rikeshi har tsakar dare, koke kika haifeshi ainima inada hakki akanshi "
hjy is very shocked abunda bata tabajin ko labari ba shine yake faruwa kanta ni kaina nakasa gane wane yanayi take ciki,
khalil ko kallon jamila kawai yake yadena taunar naman, ya dade yana tunanin kamar jamila kanta da motsi se yau ya tabbatar,
Jamila tana jijjige jijjige tacigaba da cewa "wlh in kika kara gigin rikemin miji se ranki yayi mummunan baci zan baki mamaki dan zan..... "
Khalil ya furzar da naman bakinshi yana zare mata ido ya kaseta da tsawa" ke!!! bamusan hauka anan "
Jamila tadan tsorata tai shiru yace "bacewa mutane dagani mahaukaciya "
Tafashe da kuka ta juya tafita tana kukan,
khalil ya dafe goshi
Tsittttt dakin yayi har lokacin kofa kawai hjya ke kallo bazaka gane ya take cikiba,
Khalil ya saci kallonta yayi shiru zuciyarshi na zafi he know her bazata bar abunnan haka ba,
Kusan minti biyar sannan murya asanyaye batare da yakalli hjya ba yace "hjya kiyi hakuri dan Allah tanada iskokai I'm sure ba ita bace ba"
Hjya takasa ko motsi, se lokacin ya duba wayarshi 12:00am shaf besan lokaci yaja haka ba ,
Tunawa yayi da jamila kar haukannata ya tillata wani wuri ya ajiye bowl din hannunshi yace wa hjya "seda safe "ya juya yafita dasauri,
Hjya de na zaune kamar gunki , shi ko da yafita ba jamila ba labarinta hankali tashe ya tada mashin yakama hanyar gida.
[8/9, 9:12 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*