Sashe 5
Mahabeer Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
🌊🌊🌊🌊🌊
🅿4⃣
🌊🌊🌊
*A* hankali ya juyo ya sauke zafafan idanunsa a fuskar Hannat a wulaq'anci,
na kallon raini.
duk a cikin lokaci q'anqani yayi hakan, Ita kuwa momyn tasa ma bata lura dashi da abinda yakeyi ba lokacin ta juya danta d'auko jikkarta daga cikin motar tata data barota.
Isa yayi wajen momyn ya amshi jikkar hannun nata yace
"welcome Momy''
Dubansa tayi a wasance tace masa
"MAHABEER bazan amsa ba inda kana ganina kayi kamar baka ganni ba kana shirin ficewar ka ko?
"oh Momy I say sorry please,,,,,!
wani abune ya d'auken hankalina shiyasa"
Pleassss my mom kinyi haqurin ko ynxun?"
Ya q'arshe maganar yana langwa6ar da kansa tareda amsar jikkar hannun nata ya hada da hannayen sa alamun sorry.
Murmushi tayi tace
"To shiknn naji,
Amman da kake shirin fita haka da sauri ina zuwa?
Dan da alama yanzun ka dawo office ko hutawa baka samu kayi ba amman kuma kake shirin ficewa?''
Shafa kwantacciyar sumar kansa yayi ya d'an turo baki kad'an sannan ya manna mata jikkar ta ga hannunta yace
"yeah momy na, yanzun nan zan dawo Momy ba wani jimawa zanyi ba bye bye Momy".
da sauri ya juya ya shige motarsa ya bata wuta ya fice daga arear wajen, dan bai son ganin nataccen kallon da hannat take masa.
Hannat da kallo ta bisa tana fatan ace yau gashi dai MAHABEER ya zama mallakinta. data gama morewa quruciyar ta kuwa na mallakar wannan giant man d'in mai raunana zuciyar 'ya macen data sake tayi arba dashi ko a shirye koba a shirye ba.
Hasali ita fa bata San MAHABEER ba sai cikin satinnan data zo Hutu wajen momynta daga gidan babanta. dayake basu tare da baban nata ynxun. kuma ita momyn tata aminiyar mom d'in MAHABEER d'in CE tarema suke business d'in su.
a ranar da tazo ta iske momyn nata na shirin zuwa gidan su shine ta biyota a yinin ranar da sukayi a gidan su MAHABEER d'in har yayi dai dai da lokacin dawowarsa office anan ta gansa lokaci d'aya ta rikice da ganin halittar kyaun nasa mafarin knn kwana ukun nan da zuwanta kd wajen mamar tata tofa kullum saita zo gidan tun safe bata komawa sai ya dawo ta gansa sannan take samun lisilaman q'arfin gwiwar komawar ta gida.
Tun bai lura da manufarta a kansa har takai ga ya lura ta hanyar alamomin datake nuna masa a aikace hakan yasa Sam ko ganin ta tazo gidan bai ra'ayi, Dan a rayuwa ya tsani macen da take ballagazar da kanta da taga namiji, shiyasa Sam shi baida ra'ayin yin soyayya da yarinyar Hausa Fulani dan ganin su yake duk d'aya ba kamun kai.
Shiyasa yake daurewa yana d'an kula blessing towmy firind dinsa wacce take matuqar qaunarsa kamar ta mutu kuwa.
tun da suna cikin school ma take nace dashi har kuma yanzun da suka qare karatun, dan wani lokacin ma har gida take zuwa nemansa.
Jiki sanyaye hannat tabi momy cikin gidan bayan taga shigewar motar sa waje a guje.
Ita kanta tasan dai MAHABEER bata kanshi sam3.
Zama tayi kan one seater ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana tsinewa *so* a zuciyar ta daya kaita inda bata da galihu a muhallin wajen.
haka ta wuni gidan har dare yayi bataji dawowar saba,
dolenta kuwa badan taso ba ta haqura da taga babu sarki sai Allah har goma saura dole ta takira drever d'in su yazo suka tafi gida.
*Niger state*.
A yankin buzaye na asali a wata mazauna cikin wata Anguwa da ake kiranta darul Islam.
Yankine mai lumana da kwanciyar hnkali a cikinsa a koda yaushe 'yan uwa buxayen nan zaka gansu suna tattalin junan su, ga kuma kiwonsu da sukeyi gwananin sha'awa. ta kowane fanni rayiwarsu nai musu dad'i matuqa gaya sukeji.
Sai dai kuma babban abinda ya damu shugaban adalin yankin wato mlm kad'do shine rashin lafiyar mai d'akinsa binte, wacce yau a samu sauq'i gobe a koma jinya.
Dud wani jiq'e jiq'e da sukasan yana maganin Irin ciwon sunyi sa Amman sauq'i sai wajen mai duka.
Kamar yau ma haka ya baro q'ofar gida ya shigo gida jikinsa a sanyaye yake jinsa.
sakamakon kiran sa da *Ummu hani* tayi, wato babbar yarsa 'yar kimanin 18 years.
dan yazo yaga yanda ciwon Maman nata yake hawa da sauka a lokacin.
Zama yayi gefen bukkar tasu dake tsakar gida wacce ita binte d'in ke kwance idanunta na kallo sama.
sai cije baki takeyi tana motse motse da jikinta, dan ita kadai tasan irin azabar da zuciyarta ke mata a lokacin. ta kama ciki ta dafe gadaqam.
Zama yayi gefenta yana mai furta
"Assha!
sannu binte ciwom ne kuma ya taso da rana tsaka?
Ya Allah!
Ubangji Allah ya kawo afuwan miki wannan ciwo,,"!
Cikin xubar hawaye da matsanantan kyawawan fararen idanunta tace "Ameeen Baffa,
Dubanta yayi jin muryarta na rawa rawa yace
"haba ummu hani na?
bazaki daina kuka kan ciwon nan da Allah ya saukowa naman kiba knn ko?
Jinya lada ce fa,
tana kankare zunubbai haka kika karanta a cikin littatafan addinin Dana koyar dake kuma kinsan hakan, Amman danmi zaki dinga zubda mata hawaye Ummu hani?
Cikin 6oyayyar muryanta mai rawan kuka kuka, da maganar buzanci itama ta fara mayas masa da maganar muryarta na cigaba da kyarma tace "Baffa na daina to kayi haquri"
Girgiza kai yayi yace ''kullum na kamaki kina kuka haka kike cewa nayi haquri Ummu hani, Amman kuma dai hakan bazai sa kiqi qara kukan naki ba da zarar jikin nata ya motsa ba''
Shiru tayi bata qara cewa komi ba ganin Baffa d'in ya tashi ya shiga dakinsa ya fito da jiqon maganin da ake bawa mamar tata dud in ciwon ya tazoo mata haka da zafi...
Xayyneb💤💤💁🏻♀
[10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f. o. w.
🅿4⃣
🌊🌊🌊
*A* hankali ya juyo ya sauke zafafan idanunsa a fuskar Hannat a wulaq'anci,
na kallon raini.
duk a cikin lokaci q'anqani yayi hakan, Ita kuwa momyn tasa ma bata lura dashi da abinda yakeyi ba lokacin ta juya danta d'auko jikkarta daga cikin motar tata data barota.
Isa yayi wajen momyn ya amshi jikkar hannun nata yace
"welcome Momy''
Dubansa tayi a wasance tace masa
"MAHABEER bazan amsa ba inda kana ganina kayi kamar baka ganni ba kana shirin ficewar ka ko?
"oh Momy I say sorry please,,,,,!
wani abune ya d'auken hankalina shiyasa"
Pleassss my mom kinyi haqurin ko ynxun?"
Ya q'arshe maganar yana langwa6ar da kansa tareda amsar jikkar hannun nata ya hada da hannayen sa alamun sorry.
Murmushi tayi tace
"To shiknn naji,
Amman da kake shirin fita haka da sauri ina zuwa?
Dan da alama yanzun ka dawo office ko hutawa baka samu kayi ba amman kuma kake shirin ficewa?''
Shafa kwantacciyar sumar kansa yayi ya d'an turo baki kad'an sannan ya manna mata jikkar ta ga hannunta yace
"yeah momy na, yanzun nan zan dawo Momy ba wani jimawa zanyi ba bye bye Momy".
da sauri ya juya ya shige motarsa ya bata wuta ya fice daga arear wajen, dan bai son ganin nataccen kallon da hannat take masa.
Hannat da kallo ta bisa tana fatan ace yau gashi dai MAHABEER ya zama mallakinta. data gama morewa quruciyar ta kuwa na mallakar wannan giant man d'in mai raunana zuciyar 'ya macen data sake tayi arba dashi ko a shirye koba a shirye ba.
Hasali ita fa bata San MAHABEER ba sai cikin satinnan data zo Hutu wajen momynta daga gidan babanta. dayake basu tare da baban nata ynxun. kuma ita momyn tata aminiyar mom d'in MAHABEER d'in CE tarema suke business d'in su.
a ranar da tazo ta iske momyn nata na shirin zuwa gidan su shine ta biyota a yinin ranar da sukayi a gidan su MAHABEER d'in har yayi dai dai da lokacin dawowarsa office anan ta gansa lokaci d'aya ta rikice da ganin halittar kyaun nasa mafarin knn kwana ukun nan da zuwanta kd wajen mamar tata tofa kullum saita zo gidan tun safe bata komawa sai ya dawo ta gansa sannan take samun lisilaman q'arfin gwiwar komawar ta gida.
Tun bai lura da manufarta a kansa har takai ga ya lura ta hanyar alamomin datake nuna masa a aikace hakan yasa Sam ko ganin ta tazo gidan bai ra'ayi, Dan a rayuwa ya tsani macen da take ballagazar da kanta da taga namiji, shiyasa Sam shi baida ra'ayin yin soyayya da yarinyar Hausa Fulani dan ganin su yake duk d'aya ba kamun kai.
Shiyasa yake daurewa yana d'an kula blessing towmy firind dinsa wacce take matuqar qaunarsa kamar ta mutu kuwa.
tun da suna cikin school ma take nace dashi har kuma yanzun da suka qare karatun, dan wani lokacin ma har gida take zuwa nemansa.
Jiki sanyaye hannat tabi momy cikin gidan bayan taga shigewar motar sa waje a guje.
Ita kanta tasan dai MAHABEER bata kanshi sam3.
Zama tayi kan one seater ta sauke nannauyar ajiyar zuciya tana tsinewa *so* a zuciyar ta daya kaita inda bata da galihu a muhallin wajen.
haka ta wuni gidan har dare yayi bataji dawowar saba,
dolenta kuwa badan taso ba ta haqura da taga babu sarki sai Allah har goma saura dole ta takira drever d'in su yazo suka tafi gida.
*Niger state*.
A yankin buzaye na asali a wata mazauna cikin wata Anguwa da ake kiranta darul Islam.
Yankine mai lumana da kwanciyar hnkali a cikinsa a koda yaushe 'yan uwa buxayen nan zaka gansu suna tattalin junan su, ga kuma kiwonsu da sukeyi gwananin sha'awa. ta kowane fanni rayiwarsu nai musu dad'i matuqa gaya sukeji.
Sai dai kuma babban abinda ya damu shugaban adalin yankin wato mlm kad'do shine rashin lafiyar mai d'akinsa binte, wacce yau a samu sauq'i gobe a koma jinya.
Dud wani jiq'e jiq'e da sukasan yana maganin Irin ciwon sunyi sa Amman sauq'i sai wajen mai duka.
Kamar yau ma haka ya baro q'ofar gida ya shigo gida jikinsa a sanyaye yake jinsa.
sakamakon kiran sa da *Ummu hani* tayi, wato babbar yarsa 'yar kimanin 18 years.
dan yazo yaga yanda ciwon Maman nata yake hawa da sauka a lokacin.
Zama yayi gefen bukkar tasu dake tsakar gida wacce ita binte d'in ke kwance idanunta na kallo sama.
sai cije baki takeyi tana motse motse da jikinta, dan ita kadai tasan irin azabar da zuciyarta ke mata a lokacin. ta kama ciki ta dafe gadaqam.
Zama yayi gefenta yana mai furta
"Assha!
sannu binte ciwom ne kuma ya taso da rana tsaka?
Ya Allah!
Ubangji Allah ya kawo afuwan miki wannan ciwo,,"!
Cikin xubar hawaye da matsanantan kyawawan fararen idanunta tace "Ameeen Baffa,
Dubanta yayi jin muryarta na rawa rawa yace
"haba ummu hani na?
bazaki daina kuka kan ciwon nan da Allah ya saukowa naman kiba knn ko?
Jinya lada ce fa,
tana kankare zunubbai haka kika karanta a cikin littatafan addinin Dana koyar dake kuma kinsan hakan, Amman danmi zaki dinga zubda mata hawaye Ummu hani?
Cikin 6oyayyar muryanta mai rawan kuka kuka, da maganar buzanci itama ta fara mayas masa da maganar muryarta na cigaba da kyarma tace "Baffa na daina to kayi haquri"
Girgiza kai yayi yace ''kullum na kamaki kina kuka haka kike cewa nayi haquri Ummu hani, Amman kuma dai hakan bazai sa kiqi qara kukan naki ba da zarar jikin nata ya motsa ba''
Shiru tayi bata qara cewa komi ba ganin Baffa d'in ya tashi ya shiga dakinsa ya fito da jiqon maganin da ake bawa mamar tata dud in ciwon ya tazoo mata haka da zafi...
Xayyneb💤💤💁🏻♀
[10/11, 2:44 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f. o. w.