Sashe 32
Mahabeer Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
*Xexen Fasaha*
[10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f. o. w.
🌊🌊🌊🌊🌊
🅿2⃣9⃣
🌊🌊🌊
*A* hankali jinin ya fara tsayawa cak daga zubowar da yakeyi daga tafin hannun nasa.
Bash ne ya ida daure masa hannun da hankicerf din sannan yace
"garin yaya haka kuma gifted daga magana kuma?
idanunsa mahabeer ya dago ya duresa bisa na mukhtar ya banka masa wata harara,,, dariya mukhtar ya kwashe da ita sannan yace"gifted kaifa kana mana yabin wlh,, ya bani na tambayeka ba amman kanamun hararar haka? Ka harari bash d'in mana nikega ai zaifi ko? ,,,
Masu'd yace "plzzz mu dawo kan batun waccen fine babyn din guys koko ba haka ba,,, imran yace "Wlh kuwa friends kamar kasan abinda nike shirin fad'a knn ka rigani furtawa"
Mukhtar cikin zuqar tabarsa da yake sakeyi daga kishin giden da yake kan kujerar yace
"miye had'inku da da ita da kuka nacewa vatunta haka? Bakuka nayi shiru ba ne ni? Ina jiran gifted ya dawo dai dai ne daga yankan da yasha na dora masa tambayar ta daga inda na dora,,, bash yace "dalla mutane kuyi mana a hankali mana bakuganin irin jinin da ya gama zubarwa ne eye?
Mukhtar yace "hannu ke bada amsa koko bare kace hannun nasa da ya gama zubar jinin zai fama sa eye?
mahabeer gaba day'a ji yake surutun nasu na hawan masa kai dan haka cikin zafin zuciya yace "dan Allah ya isa haka,, dubiyana dai kukazo yi ko?
ya dubi su mukhtar din inka dauke bash dake gefensa wnda dama shi yasan baya cikin wnda mahabeer din kewa wannan tambayar,, dan da mukhtar din da Masud da imran dud halin su day'a na mugun son matan tsiya jarababbune na gasken gaske indai akan fannin mata ne ecpecially kyawawa ma.
masud yace "korar mu xakayi ne?
Imran yace ''ga alama dai kam hakan yake nufi,,,.
Mukatar yace "bari kaji gifted billahil axeem bazan bar wajen nan ba saika Fadamun wacece wannan yarinyar wacce ta gittamu ynxu ta wuce,,ya qara da cewa club zanje hakan na tsara amman zuwa na nan wajen ka da kuma arba da wannan lafiyayyar babyn da nayi ya rusa mun dud wani budget nawa Wlh, dan haka rufin asirinka indai kanason mu barka ka sarara shine kawai kai mana bayanin ta mlm"
Bash yace
''tirrr da kai mukhtar,, wlh kai dai mugun mayen mata ne dan air kawai, badai ka laso wajen dadin ba"
"kamace mun komi ni bazan da muba in dai zan samu amsata tofa hakan yayi"
cewar mukhtar din da yake sa cover shoes din qafarsa yana murje bindin sigarin da ya gama zuqarta ya yar a qasan wajen.
"plxxx gifted fada musu kawai ka wuce wajen kasan mayun mata ne su"
hade girar sama data qasa mahabeer din yayi tareda cewa"qyalesu bash barcin suna 'yan iska miye abin wani firgici da ganin yarinyar? da wani birgewa ga wasu matan hausawan marassa kamun kai???? balle ma ita wannan da tazo mana a matsayin 'yar aikin momy na s cikin gida face,,, tana aiki ana biyanta salary shine kukewa qwaqqafin tanbayr dai ko?
toga amsar nan kun samu saiku tashi ku qara gaba haka nan ko 'yan culub?
basu mukhtar da yafadawa cewa yarinyar 'yar aiki ce a gidan hatta bash saida yayi matuqar al'ajabi na mamakin ganin wannan kyakkyawar yarinyar wai house girl??????
wacce kamarta dai hakan ya kamata ace tana gidan wani dan shahararren dan kasuwan kokuma mai mulki ko sarauta tana aure amman gata available a matsayin 'yar aiki a gidan babban atrajirin dan kasuwa mua'zzam saraki tana bauta??????
"ta666 ikon Allah knn"
Cewar bash d'in yana mai sauke ajiyar zuciya.
Mukhatar kuwa baki ya saki shidasu Masud sai da qyar mukhtar ya bude baki yace "kutttt,,, anya kuwa???? to indai haka ne daga wace qasar taxo ne? dan da gani chief baby din nan ba zubin nan bane dagani zafinta zaiyi yawa Wlh ta hadu ta ko'ina k...
miqewa tsaye mahabeer yayi tareda jan wani kalar mugun tsoki yabar wajen bayan ya miqawa bash hannu sunyi hannu yayi shigewarsa cikin gida,, ya tsani irin firarrakun nan
da mukhtar keyi marassa kan gado haka,,,
dole su mukhtar sukabar gidan suma zuciyoyinsu amman cike suke da hasko zuqeqiyar babyn nan kuwa....
bash kuwa bayan mahabeer yabi zuwa cikin gidan shima.....
Ummu hani kuwa saida su baffa suka matsa mata akan ta koma gida haka, da yake lokacin anyi sallan magrib ma sannan ta dawo gidan anan falo ta gamu da momy umaimah da jug riqe a hannunta tana ganin shigowarta tace "yawwa ummu kin dawo ko? " cikin Murmushi tace "eh mah su baffa na gaisheki,,"allah sarki ina amsawa,,, jug din hannunta ummu ta amsa sannan tace "kawo nakai kichen din mah, aa barshi ummu kije ki huta yau kinsha aiki ay"
"hmmm momy aikin ai babu yawa ma kmr ynda kike gani,,
"hmm haka dai kikace ummu,, amm gobe insha Allah zamuje dake kasuwa na siya miki kayan sawa daga nan mu wuce wajen tailor domin yaga side dinki n ynda dinkin zai kasance,
Kije kinkwanta ynxu ummu saida safe"
"to mah ngd sosai Allah qara lpia cewar ummu kanta na sunkuye,, jitakeyi kamar zatayi kuka batasan wane irin so mutanen gidannan ke nuna mata haka? Kull wata zuciyar tace kin manta da amakson (maq'iyi) dinki dake cikin gidan nan,,runtse idanunta tayi sannan ta bude su tace ''to mah na tafi Allah tashemu lpian,,"
"ameeen ummu,, "
Momy ta wuce kichen dan ajiye jug din tana fitowa itama tayi dakinta dake fuskantar na annah.
yayinda ummu ta nufi dakinta taxo wucewa ta dai dai wajen wani room wnda yake kallon na dady mua'zzam knn taji an sha gabanta har ta tsorata ma ta fara ja da baya, dan ita haqiqanin gskia ma bata ta6a tsammanin da wani mahaluqi wajen ba jin ynda wajen ke tsit sai qarar esinan dake round wajen.
qara gyara zaman mayafin jikinta tayi zuwa saman kanta ganin ynda yake binta da wani kallon raini yana ta6e pink libs dinsa yana yamutsa fuskarsa kamar dole akai masa tsayawa wajen alhalin ya fito yin alwalar sallar isha'e ne ya gantan.
Sake had'e baqaqen cikakkun girarsa yayi gabda juna yana mai zura hannayensa a aljihun jeans dinsa duka guda biyun yana tun karo inda take.
tunkarotan da taga Yanayi ne ya sata jada baya baya tana waiwayen bayanta gudun kada taci qasa zuciyarta kuwa fad'i takeyi
"na banu wayyo momma na baffa,,, nasan daman bazai barni ba wlh wnn amakson din.
Jifffff taji ta fad'a a cikin wata kujera dake gefen wajen da taken a tsaye tana qoqarin yunqurawa ne tatashi taji yasa qafafunsa wanda takalmnsa a lokacin sun kasance masu irin tsirar mutum dinnan ne a qafanka muddin ka kuskure aka taka ka dasu,,,
Tosu ne fa yasa qafafun nasa ya danne fararen qafafunta dasu tin tin qarfinsa yanada tsayen hankalin sa kwance yakama hannayensa duka biyun ya had'e su cikin qirjinsa.
Wani irin azabar zafine taji lokaci day'a ya ratsa mata kwanya bazato ba tsammani kuwa,,
da qarfi ta saki wata wahalalliyar tsuwa amman saboda muryarta dama can haka take silently shiyasa tsuwar nata data saki bai karade falon ba na qasa iyakarsa anan inda suke wato falon saman benen wnda shine inka gangare daga falon ka qara sauka qasa sai dakin ummu din.
Zumbur tayi ta miqe tsaye a gbnsa tana son guduwa amman ta kasa dole ta koma saman kujar ta fad'a da bayanta ta koma matsar kwalla kawai da suke zurarowa daga fararen idanunta hatta eye lashes nata saida suka soma jiqewa a lokacin suma da lemar hawayen nata.
bata haqura ba a karo na 2 ma ta sake miqewa abinda ya faru da ita a first round shine ya qara samunta a second round,, wannan karon baffaaaaa na kawai take kira,,, dan tanajin tsananin azabar zafin dake shigar qafafunta kamar zasu 6are haka take jinsu,,,
ba shiri tasa hannayenta tana ture qafafunsa daga kan nata tana bubbugasu da qarfi tare da fad'in "ka dagamyn qafafu na amakson zafi wayyo dan Allah ka tadamun qafa na..... sai hawaye sharrrrrrr suka ci gaba da bubbulowa daga idanunta na tsabar azabar radsdin dake ratsa mata qwalwan kanta dud bayan second.
fuskarta takama matsawa da qarfi tana rungume jikinta tunaninta kota samu relief na sauqin axabar da mahabeer ke d'ura mata ta cikin qafafunta amman ina,,,, dole ta koma kan gashin kanta dayake sake a waje wnda azaba tasa tuni mayafin datasa ta rufe kan nata dashi yayi qasa tuni tulin gashin kanta data duqunqune ya warware ya sulalo gaba dayan jikinta tasa hsnnayenta akai tana tamqe gashin Tana burgima a cikin kujerar tana fiddo zafafan hawaye,, Allah kawai take kira a lokacin ya kawo mata d'auki daga wannan mugun maqetacin,,,,
dubn watch din hsnnunsa yayi ya dubeta Yana mata wani kallon rashin tausayi irin ko a jikinsa dinnan sannan ya girgiza kai tareda gyada kafadunsa yana wani turo baki yana tabesa yace"wlh da sauran tym yarinya dan kokacin sauka na baiyiba akanki,saura 4 munts, dan kisan ma da sanin yanda kika nemi nakastamun qafa harna kwanta jinya kema sai kin dan dana hakan,
dan kin ganni nan bazan lazimci yafiya ba ga dud wanda yanemi rabani da jindadina ba na lpia na dai dai da second day'a, da gangan koda bada gangan ba
Saifa mahalicci na wlh,,,,amman badai mutum abun halitta ba irinki ma stupid 'yar qauye masu yawon bara da kwana bisa atiti buzaye, wataqil ma dis vgn ne ke ma ko?
Mutane na miki kallon budurwa,
an gama barar da mutuncin wajen kwanan hanya dan a samu na abunci mtssss mima zanyi da hausa fulani Allah sawaqa ahaka kuke mafi yawancinku baku iya komin kuba wnda zaisa ku burge mutum sai dai baqanta masa mtsss yasake sakin wani sabon tsokin..
Shiru ya danyi sannan ya dasa da fad'in "munafika kawai sumimi kasau kullum kina lullube da fuska saina yanke wannan hancin naki inga ta rashin kunya ...,,
yana maganar ne cikin cije lips dinsa tareda qara sakar mata nauyin sa a saman qafafun nata,, gabaki daya muryan ta ya dishe baiwan Allah ummu hani,, ko kukan ma ta daina sai ruwan hawayen kawai dole ta sulalo da qugunta qasa ta sa hannayenta ta rungume qafafunsa katamau tana bubbugasu iya qarfin harda cizawa da 'yan mini minin haqoranta ta jikinta sai kyarma yake,,,,,
a zuciyarta yau kam ta sake gazgata mugunta ta wannan amakson din nata lallai ta sake tabbatarwa da cewa dud gidan nan Ko kuma ma tace dud duniyar nan batada cikakken maqiyi nan kuwa daya zarta sa,, gashi ranta har wani zafi zafi takejin Yana qara yi mata na munanan kalamen da yake jifanta dasu,,
Shikuwa ynda kasan ma ba'a jikin qafafunsa take hknba haka yaji shiyasa ko motsawa baiba yana tsaye abinsa fuskar nan murtuk babu sassauci.
saida yaga lokacin ya ida sannan ya janye qafafunsa
akan natan yayi gaba abinsa yana fad'in
"gobe ma in halinki kiqara zubda abu inzo in zame na fadi wlh sai na miki mafiyin abinda kika samu ynxu buxuwa kawai dake 'yar qauye..
sulalewa tayi ta kwanta a wajen rungume da qafafunta tana shafawa jin yanda sukayi tudu ne na kumburi yasa ta sake fashewa da kuka ta kama burgima a wajen tana fad'in "wlh amakson (maqiyi) kasan da sanin cewa bazaka shani basille ba ni dakai
*da sauran kallo*
A gidan nan chief amakson wayyo momma na baffa na kuzo kuga ummun ku a yanda take rayuwa da shugaban mamuguntan duniya a gidan aikinta.. "
a haka dai da qyar ta samu ta dinga yin rarrafe a qasan tayils din wajen harta gangara zuwa dakinta ta baje anan tsakiyar dakin tana maida numfashi sama sama....
[10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f. o. w.
🌊🌊🌊🌊🌊
🅿2⃣9⃣
🌊🌊🌊
*A* hankali jinin ya fara tsayawa cak daga zubowar da yakeyi daga tafin hannun nasa.
Bash ne ya ida daure masa hannun da hankicerf din sannan yace
"garin yaya haka kuma gifted daga magana kuma?
idanunsa mahabeer ya dago ya duresa bisa na mukhtar ya banka masa wata harara,,, dariya mukhtar ya kwashe da ita sannan yace"gifted kaifa kana mana yabin wlh,, ya bani na tambayeka ba amman kanamun hararar haka? Ka harari bash d'in mana nikega ai zaifi ko? ,,,
Masu'd yace "plzzz mu dawo kan batun waccen fine babyn din guys koko ba haka ba,,, imran yace "Wlh kuwa friends kamar kasan abinda nike shirin fad'a knn ka rigani furtawa"
Mukhtar cikin zuqar tabarsa da yake sakeyi daga kishin giden da yake kan kujerar yace
"miye had'inku da da ita da kuka nacewa vatunta haka? Bakuka nayi shiru ba ne ni? Ina jiran gifted ya dawo dai dai ne daga yankan da yasha na dora masa tambayar ta daga inda na dora,,, bash yace "dalla mutane kuyi mana a hankali mana bakuganin irin jinin da ya gama zubarwa ne eye?
Mukhtar yace "hannu ke bada amsa koko bare kace hannun nasa da ya gama zubar jinin zai fama sa eye?
mahabeer gaba day'a ji yake surutun nasu na hawan masa kai dan haka cikin zafin zuciya yace "dan Allah ya isa haka,, dubiyana dai kukazo yi ko?
ya dubi su mukhtar din inka dauke bash dake gefensa wnda dama shi yasan baya cikin wnda mahabeer din kewa wannan tambayar,, dan da mukhtar din da Masud da imran dud halin su day'a na mugun son matan tsiya jarababbune na gasken gaske indai akan fannin mata ne ecpecially kyawawa ma.
masud yace "korar mu xakayi ne?
Imran yace ''ga alama dai kam hakan yake nufi,,,.
Mukatar yace "bari kaji gifted billahil axeem bazan bar wajen nan ba saika Fadamun wacece wannan yarinyar wacce ta gittamu ynxu ta wuce,,ya qara da cewa club zanje hakan na tsara amman zuwa na nan wajen ka da kuma arba da wannan lafiyayyar babyn da nayi ya rusa mun dud wani budget nawa Wlh, dan haka rufin asirinka indai kanason mu barka ka sarara shine kawai kai mana bayanin ta mlm"
Bash yace
''tirrr da kai mukhtar,, wlh kai dai mugun mayen mata ne dan air kawai, badai ka laso wajen dadin ba"
"kamace mun komi ni bazan da muba in dai zan samu amsata tofa hakan yayi"
cewar mukhtar din da yake sa cover shoes din qafarsa yana murje bindin sigarin da ya gama zuqarta ya yar a qasan wajen.
"plxxx gifted fada musu kawai ka wuce wajen kasan mayun mata ne su"
hade girar sama data qasa mahabeer din yayi tareda cewa"qyalesu bash barcin suna 'yan iska miye abin wani firgici da ganin yarinyar? da wani birgewa ga wasu matan hausawan marassa kamun kai???? balle ma ita wannan da tazo mana a matsayin 'yar aikin momy na s cikin gida face,,, tana aiki ana biyanta salary shine kukewa qwaqqafin tanbayr dai ko?
toga amsar nan kun samu saiku tashi ku qara gaba haka nan ko 'yan culub?
basu mukhtar da yafadawa cewa yarinyar 'yar aiki ce a gidan hatta bash saida yayi matuqar al'ajabi na mamakin ganin wannan kyakkyawar yarinyar wai house girl??????
wacce kamarta dai hakan ya kamata ace tana gidan wani dan shahararren dan kasuwan kokuma mai mulki ko sarauta tana aure amman gata available a matsayin 'yar aiki a gidan babban atrajirin dan kasuwa mua'zzam saraki tana bauta??????
"ta666 ikon Allah knn"
Cewar bash d'in yana mai sauke ajiyar zuciya.
Mukhatar kuwa baki ya saki shidasu Masud sai da qyar mukhtar ya bude baki yace "kutttt,,, anya kuwa???? to indai haka ne daga wace qasar taxo ne? dan da gani chief baby din nan ba zubin nan bane dagani zafinta zaiyi yawa Wlh ta hadu ta ko'ina k...
miqewa tsaye mahabeer yayi tareda jan wani kalar mugun tsoki yabar wajen bayan ya miqawa bash hannu sunyi hannu yayi shigewarsa cikin gida,, ya tsani irin firarrakun nan
da mukhtar keyi marassa kan gado haka,,,
dole su mukhtar sukabar gidan suma zuciyoyinsu amman cike suke da hasko zuqeqiyar babyn nan kuwa....
bash kuwa bayan mahabeer yabi zuwa cikin gidan shima.....
Ummu hani kuwa saida su baffa suka matsa mata akan ta koma gida haka, da yake lokacin anyi sallan magrib ma sannan ta dawo gidan anan falo ta gamu da momy umaimah da jug riqe a hannunta tana ganin shigowarta tace "yawwa ummu kin dawo ko? " cikin Murmushi tace "eh mah su baffa na gaisheki,,"allah sarki ina amsawa,,, jug din hannunta ummu ta amsa sannan tace "kawo nakai kichen din mah, aa barshi ummu kije ki huta yau kinsha aiki ay"
"hmmm momy aikin ai babu yawa ma kmr ynda kike gani,,
"hmm haka dai kikace ummu,, amm gobe insha Allah zamuje dake kasuwa na siya miki kayan sawa daga nan mu wuce wajen tailor domin yaga side dinki n ynda dinkin zai kasance,
Kije kinkwanta ynxu ummu saida safe"
"to mah ngd sosai Allah qara lpia cewar ummu kanta na sunkuye,, jitakeyi kamar zatayi kuka batasan wane irin so mutanen gidannan ke nuna mata haka? Kull wata zuciyar tace kin manta da amakson (maq'iyi) dinki dake cikin gidan nan,,runtse idanunta tayi sannan ta bude su tace ''to mah na tafi Allah tashemu lpian,,"
"ameeen ummu,, "
Momy ta wuce kichen dan ajiye jug din tana fitowa itama tayi dakinta dake fuskantar na annah.
yayinda ummu ta nufi dakinta taxo wucewa ta dai dai wajen wani room wnda yake kallon na dady mua'zzam knn taji an sha gabanta har ta tsorata ma ta fara ja da baya, dan ita haqiqanin gskia ma bata ta6a tsammanin da wani mahaluqi wajen ba jin ynda wajen ke tsit sai qarar esinan dake round wajen.
qara gyara zaman mayafin jikinta tayi zuwa saman kanta ganin ynda yake binta da wani kallon raini yana ta6e pink libs dinsa yana yamutsa fuskarsa kamar dole akai masa tsayawa wajen alhalin ya fito yin alwalar sallar isha'e ne ya gantan.
Sake had'e baqaqen cikakkun girarsa yayi gabda juna yana mai zura hannayensa a aljihun jeans dinsa duka guda biyun yana tun karo inda take.
tunkarotan da taga Yanayi ne ya sata jada baya baya tana waiwayen bayanta gudun kada taci qasa zuciyarta kuwa fad'i takeyi
"na banu wayyo momma na baffa,,, nasan daman bazai barni ba wlh wnn amakson din.
Jifffff taji ta fad'a a cikin wata kujera dake gefen wajen da taken a tsaye tana qoqarin yunqurawa ne tatashi taji yasa qafafunsa wanda takalmnsa a lokacin sun kasance masu irin tsirar mutum dinnan ne a qafanka muddin ka kuskure aka taka ka dasu,,,
Tosu ne fa yasa qafafun nasa ya danne fararen qafafunta dasu tin tin qarfinsa yanada tsayen hankalin sa kwance yakama hannayensa duka biyun ya had'e su cikin qirjinsa.
Wani irin azabar zafine taji lokaci day'a ya ratsa mata kwanya bazato ba tsammani kuwa,,
da qarfi ta saki wata wahalalliyar tsuwa amman saboda muryarta dama can haka take silently shiyasa tsuwar nata data saki bai karade falon ba na qasa iyakarsa anan inda suke wato falon saman benen wnda shine inka gangare daga falon ka qara sauka qasa sai dakin ummu din.
Zumbur tayi ta miqe tsaye a gbnsa tana son guduwa amman ta kasa dole ta koma saman kujar ta fad'a da bayanta ta koma matsar kwalla kawai da suke zurarowa daga fararen idanunta hatta eye lashes nata saida suka soma jiqewa a lokacin suma da lemar hawayen nata.
bata haqura ba a karo na 2 ma ta sake miqewa abinda ya faru da ita a first round shine ya qara samunta a second round,, wannan karon baffaaaaa na kawai take kira,,, dan tanajin tsananin azabar zafin dake shigar qafafunta kamar zasu 6are haka take jinsu,,,
ba shiri tasa hannayenta tana ture qafafunsa daga kan nata tana bubbugasu da qarfi tare da fad'in "ka dagamyn qafafu na amakson zafi wayyo dan Allah ka tadamun qafa na..... sai hawaye sharrrrrrr suka ci gaba da bubbulowa daga idanunta na tsabar azabar radsdin dake ratsa mata qwalwan kanta dud bayan second.
fuskarta takama matsawa da qarfi tana rungume jikinta tunaninta kota samu relief na sauqin axabar da mahabeer ke d'ura mata ta cikin qafafunta amman ina,,,, dole ta koma kan gashin kanta dayake sake a waje wnda azaba tasa tuni mayafin datasa ta rufe kan nata dashi yayi qasa tuni tulin gashin kanta data duqunqune ya warware ya sulalo gaba dayan jikinta tasa hsnnayenta akai tana tamqe gashin Tana burgima a cikin kujerar tana fiddo zafafan hawaye,, Allah kawai take kira a lokacin ya kawo mata d'auki daga wannan mugun maqetacin,,,,
dubn watch din hsnnunsa yayi ya dubeta Yana mata wani kallon rashin tausayi irin ko a jikinsa dinnan sannan ya girgiza kai tareda gyada kafadunsa yana wani turo baki yana tabesa yace"wlh da sauran tym yarinya dan kokacin sauka na baiyiba akanki,saura 4 munts, dan kisan ma da sanin yanda kika nemi nakastamun qafa harna kwanta jinya kema sai kin dan dana hakan,
dan kin ganni nan bazan lazimci yafiya ba ga dud wanda yanemi rabani da jindadina ba na lpia na dai dai da second day'a, da gangan koda bada gangan ba
Saifa mahalicci na wlh,,,,amman badai mutum abun halitta ba irinki ma stupid 'yar qauye masu yawon bara da kwana bisa atiti buzaye, wataqil ma dis vgn ne ke ma ko?
Mutane na miki kallon budurwa,
an gama barar da mutuncin wajen kwanan hanya dan a samu na abunci mtssss mima zanyi da hausa fulani Allah sawaqa ahaka kuke mafi yawancinku baku iya komin kuba wnda zaisa ku burge mutum sai dai baqanta masa mtsss yasake sakin wani sabon tsokin..
Shiru ya danyi sannan ya dasa da fad'in "munafika kawai sumimi kasau kullum kina lullube da fuska saina yanke wannan hancin naki inga ta rashin kunya ...,,
yana maganar ne cikin cije lips dinsa tareda qara sakar mata nauyin sa a saman qafafun nata,, gabaki daya muryan ta ya dishe baiwan Allah ummu hani,, ko kukan ma ta daina sai ruwan hawayen kawai dole ta sulalo da qugunta qasa ta sa hannayenta ta rungume qafafunsa katamau tana bubbugasu iya qarfin harda cizawa da 'yan mini minin haqoranta ta jikinta sai kyarma yake,,,,,
a zuciyarta yau kam ta sake gazgata mugunta ta wannan amakson din nata lallai ta sake tabbatarwa da cewa dud gidan nan Ko kuma ma tace dud duniyar nan batada cikakken maqiyi nan kuwa daya zarta sa,, gashi ranta har wani zafi zafi takejin Yana qara yi mata na munanan kalamen da yake jifanta dasu,,
Shikuwa ynda kasan ma ba'a jikin qafafunsa take hknba haka yaji shiyasa ko motsawa baiba yana tsaye abinsa fuskar nan murtuk babu sassauci.
saida yaga lokacin ya ida sannan ya janye qafafunsa
akan natan yayi gaba abinsa yana fad'in
"gobe ma in halinki kiqara zubda abu inzo in zame na fadi wlh sai na miki mafiyin abinda kika samu ynxu buxuwa kawai dake 'yar qauye..
sulalewa tayi ta kwanta a wajen rungume da qafafunta tana shafawa jin yanda sukayi tudu ne na kumburi yasa ta sake fashewa da kuka ta kama burgima a wajen tana fad'in "wlh amakson (maqiyi) kasan da sanin cewa bazaka shani basille ba ni dakai
*da sauran kallo*
A gidan nan chief amakson wayyo momma na baffa na kuzo kuga ummun ku a yanda take rayuwa da shugaban mamuguntan duniya a gidan aikinta.. "
a haka dai da qyar ta samu ta dinga yin rarrafe a qasan tayils din wajen harta gangara zuwa dakinta ta baje anan tsakiyar dakin tana maida numfashi sama sama....