Sashe 33
Mahabeer Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Xexen Fasaha*
[10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f. o. w.
🌊🌊🌊🌊🌊
🅿3⃣0⃣
🌊🌊🌊
saida ta dan samu sauqi sauqin zugin qafar nata sannan ta samu ta koma bisa gadon ta kwanta tana mai goge qwallan fuskarta cikin sauke ajiyar zuciya.
a fili tace "ko siyoni yayi sai haka da wannan rashin qaunar da yake nunamun kamar wacce ta zamo maqiyarsa tun usulin farko,,, ni dama ban taimaka masa ba lokacin daya nemi in taimaka masan da ba'a kawo kamar yanzu ba.
wata zuciyar taji tana ce mata "kul da fad'in dama dinki akan taimakon mutum ummu hani,, yanzu ba gashi silan hakan ya haifar da alheri ba a tsakani? inda gashi ta silan hakan Allah ya kawo ku inda zaku samu abinda kuke da burin samu na aikin mommanki na hanyar albashin da iyayen naki zasu dinga samu ba kumz?
har asamu kudin sukai iyakar gejin da akace mukun ku kawo??? wannan shine ake nufi da alheri danqone yaddashi baya ka tsincesa a gaba a dud ta yanda yazo maka kayisa.
to dan haka ki daure kada ki nuna gajiyawarki akan wannan amakson din naki dake gidan nan kada kiyi tunanin cewa kibar gidan sabo dashi kada kiyi haka dan zaiji dadine shi,,,
a'a kedai kawai kiyi duba ga ciwon mamanki kiyi ta haquri akan abinda ya kawoku garesu har Allah ya kawo iyakar barinku garin nasu sai kiga kuma wazaiwa?
murmushin takaici tayo tana mai cigaba da share hawayen fuskar nata sannan tace
"zan dauki shawaran zuciya na amman fa kasani bawai na qyaleka bane amakson Allah saina rama....tayi mgnr cikin rawa rawan muryan ta na mai kuka,,, taci gaba da fadin "danma kabar ganin wai ina shiru shiru dogon zance ne ke bnda ra'ayin yinsa ne saita kama"
kamin cin mutunci iya son ranka ko???
Uhmmm,,, kwanciya tayi sosai bayan tayi add'ua ta kwantan amman zuciyar ta cike take da tunanin tawane hnya ne xata maida masa raddi shima kozaiji zafi a ransa kamar ynda yasa taji itama shima ya d'andana sa,,????
a haka har barci ya sure ummu hani tana wannan tunani,,
wnda a cikin barcin nata ne tayi mafarkin data sabayi gameda shi amman wannan karon mafarkin nasu ya sauya salo fad'a sukayi sosai kowa yayi fushi a tsakani,,,, saboda kawai wai yazo da wata mace a inda suka saba haduwa yake ce mata sonta yake itama,,yayi mgnr a tsokane amman ita ummu nan da nan ta dauki abun gaske cikin fushi ta tashi tabar gurin batareda tace masa komi ba,, da sauri ya bita yasha gabanta yana had'a hannayensa waje day'a Yana fad'in
"sorry ummu na ina miki wasa ne kinsan kaf zuciyar nan tawa babu kamarki kuma....
da sauri ta toshe kunnuwanta da yatsunta 2 alamun batason jin mgnr da yakeyi din dan bata yarda ba ta zata dai son waccen din yake da gasken kamar dai ynda yace mata daga farkon zuwan nasu. da qarfi tace
"ni katafi ka bani gu, zaiyi mgn ta rufe bakinsa da fararen yatsunta tana kallon cikin idonsa ranta a 6ace,, dole yasa shi yai shiru ya zuba mata shanyayyun idanunsa masu fadar mata da gaba adud sanda tai arba dasu kuwa,,,
da sauri ta janye hannunta a bakin nasa tana fad'in "kaimun shiru ban son ji komi daga gunka dan Allah kaji?,,, tana mgnr tana goge 'yar qwallan dake fito mata a lokacin.
ka koma wajenta ni babu ruwana da kai, ni na tsare maka kaina gu daya bana kula kowa amman kai shine kazomun da waccen???
tayi mgnr Tana nunata da yatsunta runtse idanunta tayi sannan ta juya zata bar wajen taji yasa hannayen sa ya riqo qugunta ta baya ya had'a ta da jikinsa ya matse gadaqam yana fad'in "why ummu why kinada saurin kuka kinqi kuma ki tsaya ki fahimceni? wlh nace miki da wasa nike miki ita waccen bakowa vace sai friend dina,, plzs ummu understanding mee!!!!,,, magana yake hannayensa na bisa shafaffen cikinta yana dan mata messeging,,
jin ya juyo da ita ne ta gabansa yana fad'in "kin haqura ko ummu na dan Allah??
Pleassss'!!! qin kallonsa tayi ma gaba day'a,,hannunsa yasa ya dago baby face dinta yace "dan Allah ummu na cedani wani abu mana kinji,,,zuciyana zataimun ciwo anan inbaki mgn,,yayi mgnr yana mai daura hannunta setin zuciyar tasa dud ya Marairaice mata kmr yaron goye,,,jin Yana niyyar karyar mata da zuciyar tane yasa ta sake juyawa da sauri zata bar wajennn,, wuff yayi ya sake damqota ya had'e tada jikinsa batareda ya tsaya sauraran komi ba ya cusa mata bakinsa cikin nata ya saka mata sweet alewar dake cikin bakinsa ya dinga goga mata shi a saman tsinin harshen ta yasa halshensa yana bi yana tsotse zaqin alewar daya goga a harshen nata a haka saida suka tsotse sweet dinnan dukanta sannan ta fara qoqarin janyewa daga jikinsa zata gudu sake janyota yayi a zafafe ya manne qirjinsu waje day'a tudun na shsnunta yaji sun tokare masa qirjinsa yanajin wani mugun taushinsu mai ratsa masa qwalwar kai,,, bai tsaya jiran komi ba ya ci gaba da bata wasu irin zafafan kisessssss a kan saman wuyanta da kuma saman q'irjinta yana mammatsa mata cinyoyin hannunta cikin qwarewa.
haba ai a firgice ummu hani ta qwace jikinta tabar wajen da gudu tana mai cigaba da fad'in "na barka tare da itan wlh,,,ni inada tsananin kishi a kanka kaima kasani kuma tuni,,,ban iya jurar ganin wata ta ra6eka ne dan haka bazan qara zuwa nan ba amrinin (masoyi) bazan iya juran ganin hakan ba, dan jinake kamar zuciyana ne zai mum bindiga ne da zafi in naga hakan wlh,,!!!!!
na barka daga yau shirin mu ya qare tsakaninmu nabar auren naka ma anan duknsa amrinin ..!!." Shima jitayi ya biyota da gudu yana fad'in "waittt ummu na dan Allah ki saurareni wlh ba abinda kike tunani bane,,,ke nike so ke d'ayanki ban hadaki da kowa ba plsss ummu ki tsaya ,,, karki cutar da zuciyar masoyinki dan Allah,,, saida tayi masu nisa sosai sannan ta juyo ta hangosa durqushe saman gwiwoyinsa hannayensa yasa ya dafe kansa da qarfi yana jujjuyawa,, fararen kayan jikinsa kuwa masu shara sharan nan ne kana iya gano kwantaccen mayalwacim gashin dake kwance baqi sidiq dashi a saman faffaden qirjinsa. tuni suka jiqe sharkaf da gumin dake tsattsagowa daga jikinsa na jin zafin 6acin ran da ya sanya ummun tasa a ciki,,
Miyasa zataqi fahimarsa ne dan Allah wai ???!! cigaba tayi da tafiyarta bata qara waigosa ba dudda kiran da yake qwalla mata kuwa muryarsa harta dushe wajen kiran umuuuuuu naaaa ki dawo,,
dai dai nan ta farka daga mafarkin nata jikinta sharkaf da gumi dudda iskan dake da acikin dakin kuwa,,
hannun ta tasa ta shafo fuskarta taji leman hawaye,,dafe knta tayi tana jin qunci na miye gaminta dashine dahar yake shigar mata barci harya isa ya zuwa mafarkin tane mike ma'anar hakan???
rasa gano amsar da tayi ne yasa ta fashewa da wani sabon kukan abinka daman damai saurin kuka irin ummu,, sai cewa take "ni ka fitar mum daga rayuwa na haka na roqeka amakson,,,,,
na tsaneka na tsaneka inda bakkada kirki karka qara zuwan mun a mafarki kana samun 6acin rai dan Allah na roqeka ka barni ni kadai na,
tun ban sankan ko kai waye ba kake xuwan mun a mafarki na a matsayin mutumin kirki harna yarda dakai na saba dakai mika hada halaqan aure,, amman kuma saida na sanka a lokacin na tantance cewa Ashe kai bakkada tausayi bakkada kirki miyasa me haka?!! miyasa?""!! miyasa haka amakson dan Allah ?!!!! ,
haka ummu taita sabbatuttuka iri iri wnda da qyar ta samu wani sabon wahalallen barcin ya sake dauknta tana faman sakin sabuwan ajiyan zuci.
da asuba tazo saukowa daga gado danyin salla qafafunta kuwa suka ce inaaa basusan wannan zancen ba,,, tayi tayi ta kasa nan ta sake bude baki ta soma kuka tana shafa qafafun nata da sukayi wani iriyar kumburi sosai.
tun tana kukan harta gaji,,,,
haqura tayi ta sauko tareda jan qugunta ta samu ta dafa gefen bangon gadon ta miqe tsaye a hankali ta dingi bin bangon nan a hankali kamar mai tatata na koyan tafiya harta samu ta bude qofan toilet din ta shiga tayo alwala ta dawo ta shimfida prayer mat ta samu ta daddogara tayi raka'atil faj'ri kmr ynda ta saba sannan tayi sallar asuba din ta jima zaune tana addu'a sannan ta kwanta nan qasan wajen tana mai cigaba da jan nurussubahin nata idanunta a lumshe a haka har wani sabon baccin ya dauketa.
tana nan kwance har goma na safia bata farka ba dan dama ba wani isasshen barci tasamu tayi a daren ba.
a can falo kuwa har momy umaimah ta gama had'a masu mutanen gidan breakfast bataji motsin ummu hani ba dole tasa ta shiga damuwar tunanin ko lpia ummu tk? dan bata ta6a ganin ta jima bata fito haka ba, sau tari saidai ta isketa kichen da safen tana yanka patatoes ko yam haka tana had'a musu breakfast din, kokuma tana cikin soyawa ta isketa su qarasa yin komi a taren, amman gata yau shiru?
girgiza kai momy umaimah tayi tace
"jiki da jini wataqila bata lpia ne yarinyar nan inaga".
tana wannan tunanin ne tana jera kayan kalacin nasu a can bisa dining table din.
saida ta gama taje tayo wanka sannan ta fito ta nufi dakin ummu din kai tsaye...
*Xexen Fasaha*.
Xexen Fasaha novel group ga taku😜
[10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f. o. w.
[10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f. o. w.
🌊🌊🌊🌊🌊
🅿3⃣0⃣
🌊🌊🌊
saida ta dan samu sauqi sauqin zugin qafar nata sannan ta samu ta koma bisa gadon ta kwanta tana mai goge qwallan fuskarta cikin sauke ajiyar zuciya.
a fili tace "ko siyoni yayi sai haka da wannan rashin qaunar da yake nunamun kamar wacce ta zamo maqiyarsa tun usulin farko,,, ni dama ban taimaka masa ba lokacin daya nemi in taimaka masan da ba'a kawo kamar yanzu ba.
wata zuciyar taji tana ce mata "kul da fad'in dama dinki akan taimakon mutum ummu hani,, yanzu ba gashi silan hakan ya haifar da alheri ba a tsakani? inda gashi ta silan hakan Allah ya kawo ku inda zaku samu abinda kuke da burin samu na aikin mommanki na hanyar albashin da iyayen naki zasu dinga samu ba kumz?
har asamu kudin sukai iyakar gejin da akace mukun ku kawo??? wannan shine ake nufi da alheri danqone yaddashi baya ka tsincesa a gaba a dud ta yanda yazo maka kayisa.
to dan haka ki daure kada ki nuna gajiyawarki akan wannan amakson din naki dake gidan nan kada kiyi tunanin cewa kibar gidan sabo dashi kada kiyi haka dan zaiji dadine shi,,,
a'a kedai kawai kiyi duba ga ciwon mamanki kiyi ta haquri akan abinda ya kawoku garesu har Allah ya kawo iyakar barinku garin nasu sai kiga kuma wazaiwa?
murmushin takaici tayo tana mai cigaba da share hawayen fuskar nata sannan tace
"zan dauki shawaran zuciya na amman fa kasani bawai na qyaleka bane amakson Allah saina rama....tayi mgnr cikin rawa rawan muryan ta na mai kuka,,, taci gaba da fadin "danma kabar ganin wai ina shiru shiru dogon zance ne ke bnda ra'ayin yinsa ne saita kama"
kamin cin mutunci iya son ranka ko???
Uhmmm,,, kwanciya tayi sosai bayan tayi add'ua ta kwantan amman zuciyar ta cike take da tunanin tawane hnya ne xata maida masa raddi shima kozaiji zafi a ransa kamar ynda yasa taji itama shima ya d'andana sa,,????
a haka har barci ya sure ummu hani tana wannan tunani,,
wnda a cikin barcin nata ne tayi mafarkin data sabayi gameda shi amman wannan karon mafarkin nasu ya sauya salo fad'a sukayi sosai kowa yayi fushi a tsakani,,,, saboda kawai wai yazo da wata mace a inda suka saba haduwa yake ce mata sonta yake itama,,yayi mgnr a tsokane amman ita ummu nan da nan ta dauki abun gaske cikin fushi ta tashi tabar gurin batareda tace masa komi ba,, da sauri ya bita yasha gabanta yana had'a hannayensa waje day'a Yana fad'in
"sorry ummu na ina miki wasa ne kinsan kaf zuciyar nan tawa babu kamarki kuma....
da sauri ta toshe kunnuwanta da yatsunta 2 alamun batason jin mgnr da yakeyi din dan bata yarda ba ta zata dai son waccen din yake da gasken kamar dai ynda yace mata daga farkon zuwan nasu. da qarfi tace
"ni katafi ka bani gu, zaiyi mgn ta rufe bakinsa da fararen yatsunta tana kallon cikin idonsa ranta a 6ace,, dole yasa shi yai shiru ya zuba mata shanyayyun idanunsa masu fadar mata da gaba adud sanda tai arba dasu kuwa,,,
da sauri ta janye hannunta a bakin nasa tana fad'in "kaimun shiru ban son ji komi daga gunka dan Allah kaji?,,, tana mgnr tana goge 'yar qwallan dake fito mata a lokacin.
ka koma wajenta ni babu ruwana da kai, ni na tsare maka kaina gu daya bana kula kowa amman kai shine kazomun da waccen???
tayi mgnr Tana nunata da yatsunta runtse idanunta tayi sannan ta juya zata bar wajen taji yasa hannayen sa ya riqo qugunta ta baya ya had'a ta da jikinsa ya matse gadaqam yana fad'in "why ummu why kinada saurin kuka kinqi kuma ki tsaya ki fahimceni? wlh nace miki da wasa nike miki ita waccen bakowa vace sai friend dina,, plzs ummu understanding mee!!!!,,, magana yake hannayensa na bisa shafaffen cikinta yana dan mata messeging,,
jin ya juyo da ita ne ta gabansa yana fad'in "kin haqura ko ummu na dan Allah??
Pleassss'!!! qin kallonsa tayi ma gaba day'a,,hannunsa yasa ya dago baby face dinta yace "dan Allah ummu na cedani wani abu mana kinji,,,zuciyana zataimun ciwo anan inbaki mgn,,yayi mgnr yana mai daura hannunta setin zuciyar tasa dud ya Marairaice mata kmr yaron goye,,,jin Yana niyyar karyar mata da zuciyar tane yasa ta sake juyawa da sauri zata bar wajennn,, wuff yayi ya sake damqota ya had'e tada jikinsa batareda ya tsaya sauraran komi ba ya cusa mata bakinsa cikin nata ya saka mata sweet alewar dake cikin bakinsa ya dinga goga mata shi a saman tsinin harshen ta yasa halshensa yana bi yana tsotse zaqin alewar daya goga a harshen nata a haka saida suka tsotse sweet dinnan dukanta sannan ta fara qoqarin janyewa daga jikinsa zata gudu sake janyota yayi a zafafe ya manne qirjinsu waje day'a tudun na shsnunta yaji sun tokare masa qirjinsa yanajin wani mugun taushinsu mai ratsa masa qwalwar kai,,, bai tsaya jiran komi ba ya ci gaba da bata wasu irin zafafan kisessssss a kan saman wuyanta da kuma saman q'irjinta yana mammatsa mata cinyoyin hannunta cikin qwarewa.
haba ai a firgice ummu hani ta qwace jikinta tabar wajen da gudu tana mai cigaba da fad'in "na barka tare da itan wlh,,,ni inada tsananin kishi a kanka kaima kasani kuma tuni,,,ban iya jurar ganin wata ta ra6eka ne dan haka bazan qara zuwa nan ba amrinin (masoyi) bazan iya juran ganin hakan ba, dan jinake kamar zuciyana ne zai mum bindiga ne da zafi in naga hakan wlh,,!!!!!
na barka daga yau shirin mu ya qare tsakaninmu nabar auren naka ma anan duknsa amrinin ..!!." Shima jitayi ya biyota da gudu yana fad'in "waittt ummu na dan Allah ki saurareni wlh ba abinda kike tunani bane,,,ke nike so ke d'ayanki ban hadaki da kowa ba plsss ummu ki tsaya ,,, karki cutar da zuciyar masoyinki dan Allah,,, saida tayi masu nisa sosai sannan ta juyo ta hangosa durqushe saman gwiwoyinsa hannayensa yasa ya dafe kansa da qarfi yana jujjuyawa,, fararen kayan jikinsa kuwa masu shara sharan nan ne kana iya gano kwantaccen mayalwacim gashin dake kwance baqi sidiq dashi a saman faffaden qirjinsa. tuni suka jiqe sharkaf da gumin dake tsattsagowa daga jikinsa na jin zafin 6acin ran da ya sanya ummun tasa a ciki,,
Miyasa zataqi fahimarsa ne dan Allah wai ???!! cigaba tayi da tafiyarta bata qara waigosa ba dudda kiran da yake qwalla mata kuwa muryarsa harta dushe wajen kiran umuuuuuu naaaa ki dawo,,
dai dai nan ta farka daga mafarkin nata jikinta sharkaf da gumi dudda iskan dake da acikin dakin kuwa,,
hannun ta tasa ta shafo fuskarta taji leman hawaye,,dafe knta tayi tana jin qunci na miye gaminta dashine dahar yake shigar mata barci harya isa ya zuwa mafarkin tane mike ma'anar hakan???
rasa gano amsar da tayi ne yasa ta fashewa da wani sabon kukan abinka daman damai saurin kuka irin ummu,, sai cewa take "ni ka fitar mum daga rayuwa na haka na roqeka amakson,,,,,
na tsaneka na tsaneka inda bakkada kirki karka qara zuwan mun a mafarki kana samun 6acin rai dan Allah na roqeka ka barni ni kadai na,
tun ban sankan ko kai waye ba kake xuwan mun a mafarki na a matsayin mutumin kirki harna yarda dakai na saba dakai mika hada halaqan aure,, amman kuma saida na sanka a lokacin na tantance cewa Ashe kai bakkada tausayi bakkada kirki miyasa me haka?!! miyasa?""!! miyasa haka amakson dan Allah ?!!!! ,
haka ummu taita sabbatuttuka iri iri wnda da qyar ta samu wani sabon wahalallen barcin ya sake dauknta tana faman sakin sabuwan ajiyan zuci.
da asuba tazo saukowa daga gado danyin salla qafafunta kuwa suka ce inaaa basusan wannan zancen ba,,, tayi tayi ta kasa nan ta sake bude baki ta soma kuka tana shafa qafafun nata da sukayi wani iriyar kumburi sosai.
tun tana kukan harta gaji,,,,
haqura tayi ta sauko tareda jan qugunta ta samu ta dafa gefen bangon gadon ta miqe tsaye a hankali ta dingi bin bangon nan a hankali kamar mai tatata na koyan tafiya harta samu ta bude qofan toilet din ta shiga tayo alwala ta dawo ta shimfida prayer mat ta samu ta daddogara tayi raka'atil faj'ri kmr ynda ta saba sannan tayi sallar asuba din ta jima zaune tana addu'a sannan ta kwanta nan qasan wajen tana mai cigaba da jan nurussubahin nata idanunta a lumshe a haka har wani sabon baccin ya dauketa.
tana nan kwance har goma na safia bata farka ba dan dama ba wani isasshen barci tasamu tayi a daren ba.
a can falo kuwa har momy umaimah ta gama had'a masu mutanen gidan breakfast bataji motsin ummu hani ba dole tasa ta shiga damuwar tunanin ko lpia ummu tk? dan bata ta6a ganin ta jima bata fito haka ba, sau tari saidai ta isketa kichen da safen tana yanka patatoes ko yam haka tana had'a musu breakfast din, kokuma tana cikin soyawa ta isketa su qarasa yin komi a taren, amman gata yau shiru?
girgiza kai momy umaimah tayi tace
"jiki da jini wataqila bata lpia ne yarinyar nan inaga".
tana wannan tunanin ne tana jera kayan kalacin nasu a can bisa dining table din.
saida ta gama taje tayo wanka sannan ta fito ta nufi dakin ummu din kai tsaye...
*Xexen Fasaha*.
Xexen Fasaha novel group ga taku😜
[10/11, 2:47 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb 💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f. o. w.