Sashe 15
Mahabeer Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
🌊🌊🌊🌊🌊
🅿1⃣5⃣
🌊🌊🌊
*M* u'azzam saraki cikin murmushi shima yace yace "eh d'ana ne haj Muhammad,
amman bazaka san saba daman, saboda a watan da aka haifesa na nemeka in shaida maka tun ranar amman ban samekan ba saidai sauran abokanmu na sanarwa,
cikin mamaki alhj Muhammad "yace ikon Allah knn,
kaima kamar ni kk sai bayan tsawon lokaci sannan muka samu namu rabon kuma inaga a satinne nima aka haifar mun yaro na,
to Masha Allah masha Allah, Allah shi riqa mana amman ya sunnan d'an nawa to?
mommy umaimah tayi saurin cewa *"mahabeer* sunan sa,,,
dammmmm alhj Muhammad yaji gabansa yawani iriyar yankewa ya buga da qarfi,, cikin rawar murya yace
"ma,,, mah,,mahabeer fa kikace?
cikin mamaki suke kallonsa wannan karon harda shi mahabeer d'in dayabar latsa phone dinsa a wannan karon ya zubawa abokin baban nasa idanu najin mamakin sunansa da yaketa maimaitawa.
alhj mua'zzam saraki ne yayi qarfin halin furta cewa "eh abokina sunansa knn mahabeer, ince kokaima kasan sunan ne a wani wajen?
share zufar kansa alhj Muhammad yayi da hankicerf d'in sa sannan yace
"sunan yarona ne daya 6ata knn shima mahabeer, shiyasa kaga nayi mamakin sake jin sunan nasa danayi a yanzun, dan tunda nake ban ta6a jin mai irin wannan sunan ba saifa sanda aka haifesa mahaifin ni'ima daga can mecca ya bamu shi sunan muka sanya masa tokaji fa dalilin mamakin nawa"
ya qarashe maganar yana mai sakin fara'ar dole.
sun qara tausaya masa sannan daga bisani suka rabu akan gobe zasu had'u insha Allah inda yadawo gari yanzun parmanet.
a haka alhj Muhammad d'in ya tafi yana ta satar kallon mahabeer kamar ya daukesa yakeji ya tafi dashi.
abinda yabawa alhj mu'azzam saraki a mamaki a lokacin shine ganin yanda cincirondon 'yan jarida suka wajen suka baibayesa maza da mata suna qoqarin fara watso masu tambayoyin nasu knn a lokacin kuma manyan likitocin cikin asibitin sika fito dukkansu sukayi masa jagora har saman benayen d'aku nan da su marassa lpian na asibitin suke kwankwance cikin jigata dakuma neman temako mawadata bayin Allah.
Sukuma yan jarida d'in suna mara masu baya cameras dinsu tuni ta fara daukan vidous na rahoto.
gadajen wa'anda ambaliyan ruwa yatafi musu da muhallansu da dukiyoyinsu tanan yafara bi yana musu ya jiki suna amsawa cikin tsananin son mua'zzam saraki a ransu na kirkinsa da kulawar sa garesu,
dud gadon da suka zo saiya zauna a seat d'in wajen ya gayar da patient d'in cikin girmamawa batareda tunowa da tazarar dake tsakanin suba nashi mai kudi su kuma talakawa amman dud hakan sam bai damesaba dan yasan Allan nan dai dud shi ya haliccesu baikuma banbanta d'aya ba dan yafison d'ayan ba.
mahabeer shikuma yana bayan mahaifin nasa tsaye kamar soja fuskar nan tasa bazakace yana daure ba kuma bazakace yana a sake ba, amman har a zuciyarsa tausayin mutanen nan yana ransa sosai,
briefcase d'in dake saman shoulder dinsa babu abinda ke cikinta sai kudi bandir bandir,
Shiyasa in shi mua'zzam saraki d'in ya zauna wajen patient d'in kanya tashi saiya umarci mahabeer d'in daya ajiye musu rafar 200 thousand sabida kulawa dakai da siyen magani kuma,
kowane gado haka suke masa har saida suka gama tanan bangaren suna shirin komawa ta 'yan 6angaren accident ne mua'zzam saraki ya kirawo babban doctor d'in yazo cikin sauri yadan rusuna danji yake kansa har wani hiyaqi hiyaqi yake cikin dinbin jama'ar wajen mua'zzam saraki ya kirasa.
"ranka shi dad'e gani,,,,,
mua'zzam saraki yace "yawwa doctor lurwan, yanzu mutanen da suka rasa muhallansu zasu kai kamar mutum nawa knn?,
d'an dakatawa doctor lurwan yayi yana mai bin wajen gadajen da suke kwance da kallo,
in few minutes ya gama q'ilgasu sannan yace "mutane 58 ne ranka shi dad'e,
"ok dictor kaje daga yau har qarshen satin nan na baka kwangilar samomin gidaje 58 wad'anda zasu koma a ciki in sun samu lpia,
cikin rawar jiki doctor lurwan yaji wannan garabasar kamar daga sama nan danan ya fara fad'in "to,,, to,,,,ranka shidad'e insha Allah zan samo maka su cikin satin nan da yandan Allah,,,
ya qarashe mgnr tasa baki a washe.
sudai yan journalist aikinsu kawai sukeyi suna biye dasu ko ina, suma a zuqatansu cike da mamakin yawan alherin mutumin.
daga nan layin 'yan hatsari suka dinga bi suma suna basu kudin kamar ynda suka bawa sauran,
su baffa kad'do sune last bed na dakin gaba d'aya,
haka mua'zzam saraki ya isa nasu wajen suma ya zauna mommy umaimah na gefensa na dama yayinda mahabeer ke tsaye as any tymes ago,,
baffa kaddo ya fara gaishesu yayinda maman ummu hani ta samu barci ummu hani kuma ta gewaya baya tana wanke masu kayansu can wajen famfo,,,
a zuciyar mommy umaimah taita mamakin miya kawo buzaye kuma suma anan?
sai tayi tunanin cewa kuma ko sun shigo cikin gari ne hatsarin ya samesu mafarin zuwan nasu knn yau,
Kuma ga alama ita wacce ke jinyar ta fara samun sauqi ganin yanda wajen dataji ciwokan a jikinta suka fara q'aqqamewa.
nan shima mahabeer ya ajiye musu 200 thousands baffa kaddo yanata godia kamar yanda yaga sauran nayi,
amman shi nagode 2 kawai ya iya fada da hausa dan ba iya yaren hausar yayi sosai ba,
ahankali mommy umaimah ta qara dafe kanta datakejin yana dan jujjuya mata tun farkon shigowar tasu hospital d'in amman wannan karon yafi lokuttan da suka wuce juyawa sosai,,,
suna shirin fitane daga wajen tayi saurin ruqo mahabeer da yafi kusa da ita ta sulale
a qasan wajen a sume,,,,
da sauri mahabeer ya duqa tareda ruqo hannayenta yana fad'in "momy, momy, miya sameki kitashi pleas!!???
dud ya rude ya gigice,, mua'zzam saraki shima ba qaramin dauriya yayi ba da ganin tashin hankalin daya samesu ba a lokaci daya,,
ga doctors sunxo sun zagayesu cike da tausayin halinda matar tasa ta fad'a a ciki ynzu, suna son temakawa su dauketa suje suyi checking dinta amman suna ganin kamar kuskure ne yin hakan dan aganinsu yafi qarfin ajiye iyalinsa a cikin wannan general hospital d'in tasu ta kowa da kowa, sai dai ta kud'i,,,, jin mua'zzam saraki na cewa cikin rawar murya "ku d'auketa doctors dan Allah ku duba min ita kunji,,,miya faru da ita?!!!
basu bari mamakinsu ya tsanan taba nan da nan sukabi umarnun sa kuwa, nurse d'in asibitin suka kawo keken da ake dora marassa lpia, mahabeer ya dagota cak ya dora a saman keken zuciyarsa na wani irin bugu fat! fat! fat!,,,
shiga sukayi da ita emergency nan danan doctors sama da 5 suka rufo a kanta suna binciko matsalar tata yayinda a can waje kuma 'yan jarida suka rufu akan mua'zzam saraki suka hau tambayar sa akanmi yayi ra'ayin ajiye matarsa a irin wannan asibitin? wanda masu kudi da dama suke qin kawo iyalensu dan suna tunanin babu wasu q'wararrun likitoci da zasu duba musu familyn nasu kamar sauran private hospital inma baa dangana da qasashen qetare ba koda kuwa ace dai dai da ciwon kaine common bare kuma ace wai rasa numfashi gaba daya a lokaci daya, mizakace kai kuma game da hakan ranka shi dad'e??????
Fasaha online writers f.o.w.📘🖊
[10/11, 2:45 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f.o.w.
*Didicated to zahra mai gari*
🅿1⃣5⃣
🌊🌊🌊
*M* u'azzam saraki cikin murmushi shima yace yace "eh d'ana ne haj Muhammad,
amman bazaka san saba daman, saboda a watan da aka haifesa na nemeka in shaida maka tun ranar amman ban samekan ba saidai sauran abokanmu na sanarwa,
cikin mamaki alhj Muhammad "yace ikon Allah knn,
kaima kamar ni kk sai bayan tsawon lokaci sannan muka samu namu rabon kuma inaga a satinne nima aka haifar mun yaro na,
to Masha Allah masha Allah, Allah shi riqa mana amman ya sunnan d'an nawa to?
mommy umaimah tayi saurin cewa *"mahabeer* sunan sa,,,
dammmmm alhj Muhammad yaji gabansa yawani iriyar yankewa ya buga da qarfi,, cikin rawar murya yace
"ma,,, mah,,mahabeer fa kikace?
cikin mamaki suke kallonsa wannan karon harda shi mahabeer d'in dayabar latsa phone dinsa a wannan karon ya zubawa abokin baban nasa idanu najin mamakin sunansa da yaketa maimaitawa.
alhj mua'zzam saraki ne yayi qarfin halin furta cewa "eh abokina sunansa knn mahabeer, ince kokaima kasan sunan ne a wani wajen?
share zufar kansa alhj Muhammad yayi da hankicerf d'in sa sannan yace
"sunan yarona ne daya 6ata knn shima mahabeer, shiyasa kaga nayi mamakin sake jin sunan nasa danayi a yanzun, dan tunda nake ban ta6a jin mai irin wannan sunan ba saifa sanda aka haifesa mahaifin ni'ima daga can mecca ya bamu shi sunan muka sanya masa tokaji fa dalilin mamakin nawa"
ya qarashe maganar yana mai sakin fara'ar dole.
sun qara tausaya masa sannan daga bisani suka rabu akan gobe zasu had'u insha Allah inda yadawo gari yanzun parmanet.
a haka alhj Muhammad d'in ya tafi yana ta satar kallon mahabeer kamar ya daukesa yakeji ya tafi dashi.
abinda yabawa alhj mu'azzam saraki a mamaki a lokacin shine ganin yanda cincirondon 'yan jarida suka wajen suka baibayesa maza da mata suna qoqarin fara watso masu tambayoyin nasu knn a lokacin kuma manyan likitocin cikin asibitin sika fito dukkansu sukayi masa jagora har saman benayen d'aku nan da su marassa lpian na asibitin suke kwankwance cikin jigata dakuma neman temako mawadata bayin Allah.
Sukuma yan jarida d'in suna mara masu baya cameras dinsu tuni ta fara daukan vidous na rahoto.
gadajen wa'anda ambaliyan ruwa yatafi musu da muhallansu da dukiyoyinsu tanan yafara bi yana musu ya jiki suna amsawa cikin tsananin son mua'zzam saraki a ransu na kirkinsa da kulawar sa garesu,
dud gadon da suka zo saiya zauna a seat d'in wajen ya gayar da patient d'in cikin girmamawa batareda tunowa da tazarar dake tsakanin suba nashi mai kudi su kuma talakawa amman dud hakan sam bai damesaba dan yasan Allan nan dai dud shi ya haliccesu baikuma banbanta d'aya ba dan yafison d'ayan ba.
mahabeer shikuma yana bayan mahaifin nasa tsaye kamar soja fuskar nan tasa bazakace yana daure ba kuma bazakace yana a sake ba, amman har a zuciyarsa tausayin mutanen nan yana ransa sosai,
briefcase d'in dake saman shoulder dinsa babu abinda ke cikinta sai kudi bandir bandir,
Shiyasa in shi mua'zzam saraki d'in ya zauna wajen patient d'in kanya tashi saiya umarci mahabeer d'in daya ajiye musu rafar 200 thousand sabida kulawa dakai da siyen magani kuma,
kowane gado haka suke masa har saida suka gama tanan bangaren suna shirin komawa ta 'yan 6angaren accident ne mua'zzam saraki ya kirawo babban doctor d'in yazo cikin sauri yadan rusuna danji yake kansa har wani hiyaqi hiyaqi yake cikin dinbin jama'ar wajen mua'zzam saraki ya kirasa.
"ranka shi dad'e gani,,,,,
mua'zzam saraki yace "yawwa doctor lurwan, yanzu mutanen da suka rasa muhallansu zasu kai kamar mutum nawa knn?,
d'an dakatawa doctor lurwan yayi yana mai bin wajen gadajen da suke kwance da kallo,
in few minutes ya gama q'ilgasu sannan yace "mutane 58 ne ranka shi dad'e,
"ok dictor kaje daga yau har qarshen satin nan na baka kwangilar samomin gidaje 58 wad'anda zasu koma a ciki in sun samu lpia,
cikin rawar jiki doctor lurwan yaji wannan garabasar kamar daga sama nan danan ya fara fad'in "to,,, to,,,,ranka shidad'e insha Allah zan samo maka su cikin satin nan da yandan Allah,,,
ya qarashe mgnr tasa baki a washe.
sudai yan journalist aikinsu kawai sukeyi suna biye dasu ko ina, suma a zuqatansu cike da mamakin yawan alherin mutumin.
daga nan layin 'yan hatsari suka dinga bi suma suna basu kudin kamar ynda suka bawa sauran,
su baffa kad'do sune last bed na dakin gaba d'aya,
haka mua'zzam saraki ya isa nasu wajen suma ya zauna mommy umaimah na gefensa na dama yayinda mahabeer ke tsaye as any tymes ago,,
baffa kaddo ya fara gaishesu yayinda maman ummu hani ta samu barci ummu hani kuma ta gewaya baya tana wanke masu kayansu can wajen famfo,,,
a zuciyar mommy umaimah taita mamakin miya kawo buzaye kuma suma anan?
sai tayi tunanin cewa kuma ko sun shigo cikin gari ne hatsarin ya samesu mafarin zuwan nasu knn yau,
Kuma ga alama ita wacce ke jinyar ta fara samun sauqi ganin yanda wajen dataji ciwokan a jikinta suka fara q'aqqamewa.
nan shima mahabeer ya ajiye musu 200 thousands baffa kaddo yanata godia kamar yanda yaga sauran nayi,
amman shi nagode 2 kawai ya iya fada da hausa dan ba iya yaren hausar yayi sosai ba,
ahankali mommy umaimah ta qara dafe kanta datakejin yana dan jujjuya mata tun farkon shigowar tasu hospital d'in amman wannan karon yafi lokuttan da suka wuce juyawa sosai,,,
suna shirin fitane daga wajen tayi saurin ruqo mahabeer da yafi kusa da ita ta sulale
a qasan wajen a sume,,,,
da sauri mahabeer ya duqa tareda ruqo hannayenta yana fad'in "momy, momy, miya sameki kitashi pleas!!???
dud ya rude ya gigice,, mua'zzam saraki shima ba qaramin dauriya yayi ba da ganin tashin hankalin daya samesu ba a lokaci daya,,
ga doctors sunxo sun zagayesu cike da tausayin halinda matar tasa ta fad'a a ciki ynzu, suna son temakawa su dauketa suje suyi checking dinta amman suna ganin kamar kuskure ne yin hakan dan aganinsu yafi qarfin ajiye iyalinsa a cikin wannan general hospital d'in tasu ta kowa da kowa, sai dai ta kud'i,,,, jin mua'zzam saraki na cewa cikin rawar murya "ku d'auketa doctors dan Allah ku duba min ita kunji,,,miya faru da ita?!!!
basu bari mamakinsu ya tsanan taba nan da nan sukabi umarnun sa kuwa, nurse d'in asibitin suka kawo keken da ake dora marassa lpia, mahabeer ya dagota cak ya dora a saman keken zuciyarsa na wani irin bugu fat! fat! fat!,,,
shiga sukayi da ita emergency nan danan doctors sama da 5 suka rufo a kanta suna binciko matsalar tata yayinda a can waje kuma 'yan jarida suka rufu akan mua'zzam saraki suka hau tambayar sa akanmi yayi ra'ayin ajiye matarsa a irin wannan asibitin? wanda masu kudi da dama suke qin kawo iyalensu dan suna tunanin babu wasu q'wararrun likitoci da zasu duba musu familyn nasu kamar sauran private hospital inma baa dangana da qasashen qetare ba koda kuwa ace dai dai da ciwon kaine common bare kuma ace wai rasa numfashi gaba daya a lokaci daya, mizakace kai kuma game da hakan ranka shi dad'e??????
Fasaha online writers f.o.w.📘🖊
[10/11, 2:45 PM] Xainab Documen: 🌊🌊🌊
*MAHABEER*!!!
🌊🌊🌊
Story and writing
by
Xayyneb💤💤
🌊🌊🌊🌊🌊
Fasaha online writers f.o.w.
*Didicated to zahra mai gari*